Sashe 35
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mikewa yy ya koma dayan gefen ya zauna kasan kafafuwanta, besaniba gun zama hannunshi ya dan taba kafafuwanta.. Saurin janye kafarta tayi hadi tashi zaune tana kallonshi cikeda tsana..yynda shima itadin yake kallo,yana hango tsanarshi a kwayr idonta .. A hnkli ya furta "i love youh my anty...!" Kokarin kai hannu yakeyi don ya kamo hannunta ta fisge hannayenta ... Cikeda tsana ta fara mgna "Banason iskanci kna jina kou..ni bna sonka..bnason ganinka..dan karamin yaro da kai duk kabi ka lalace bakada aiki sena taba jikin mata..karka kara kuskuren kawo hannu donka tabamin jiki niba yar iska bace.."
Ido ya zubawa bakinta yadda take motsashi tna mgna...besan sanda ya kai yatsanshiba ya daura a kn labbanta.. Da sauri ta bige mishi hannu. Yace Washhh!..."
Haushine yakara rufeta bata ganin laifin kowa se laifin hajiya data fita ta barta da wannan dan iskan yaron...
Saukowa tayi daga kn gadon tana nuna mishi kofar waje "meya kawoka..dallah Tashi ka fitrmin ..bnason ganinka againt a rayuwata..na tsaneka..!"
Mikewa yy yna lumshe ido, bkrmin jin zafin kalamanta yyba amma ya daure yce "Ni ina sonki..."
Haushine ya kara rufeta tace "Allah ya isa.. Mugu azzalumi wanda beda tausayi..kuma wlhy seka sakeni..tinda ni bnsonka." Da karfi take mgnr ta yadda har hajiyar chardi datake zaune kusa da kofar tna jinsu. Shide anwar dmn shida anty salaha suna fitowa office dinta suka nufa.
Karasowa yy gabanta yace "Ni ina sonki, bazan taba dena sonkiba har in mutu, ina sonki fiyeda yadda uwa takeson danta,ina sonki fiyeda yadda me rai yakeson rnshi , ina sonki fiyeda yadda mara lafiya yakeson lafiyar jikinshi..anty ina.."
Dakatr dashi tyi cikin takaici "Ni bnasonka..bazan taba sonkaba..! Get out..! " ji tkeyi kmr ta mutu tsabar takaicin wai yau itace karamin yaronnan yke furta mata kalmar so.
Juyawa yy kmr ze fita se kuma ya dawo ya rungumota ta bya ..ta juyo zatayi masa bala'i tini ya jima da barin dakin. "Allah ya isa.." Tace hadi da komawa kn gadon ta zauna,gabaki dya ta rasa me tayiwa allah ya jarabceta da wannan yaron a matsayin mijinta na aure.
Sallamah yyma hajiyar chardi kna ya fice daga asibitin direct motar ya nufa, ya jingina bynshi da motar. Kalamanta nyi mishi yawo musammanma datake cewa bazata taba sanshiba. Ya tabbtr da gaskene anty jannarht batasonshi. Shi kuma se allah ya jarabceshi da mugun tsonta..jikinshine yy week shikam ji yyma sonta ya kara doubles azuciyrshi.. "Ya ilahil..!" Ya furta a fili.
Yna fita hajiyar chardi ta shigo dakin ta sameta zaune tna hawaye. Karasawa tyi ta zauna a kn kujerar tn tmbyrta "Why are you crying.." Kukan tacigaba dayi bataceda ita komiba.. Hajiyar chardu tace "Komide yy zafi mgninshi allah ne jannarht.." Kwanciya tayi ta juyar da knta gefe guda taci gaba da kukan takaicin duniya da yy mata yawa..
Dya gjida tsayuwar wayarshi ya ciro daga aljihu yayi dealing num din anwar yna dagawa yace mishi kazo ina bakin car..ya katse wayr. Ba jimawa anwar ya fitou a yadda ya gnshi ya tabbtr anty jannarht ta cusa mishi bakin ciki. Bude motar yy yashiga, shima hammad din shiga yy cikin car din yna sauke ajiyr zuciya. Tayrda car din anwar yy sukabar hrbr asibitin. Sun hau titi babu mecewa wani uffan . anwar ne ya kalleshi yace "Blood meya faru.."
"Nothing .." Yce a takaice... Bb wanda ya karawa wani mgna har suka isa gidan.
Ummih na zuwa abih yy mta byanin yadda sukayi da alhaji zubairu. Samba hkn tasoba tasha tna zuwa zata samu lbrin ya saketan. Bata da yadda zatayi hk ta baro office din ta dawo asibitin. Ammafa bawai danta hkra bane da mgnr sakin, tna nan a kn bakarta na rashin son auren amanarta da hammad dan gidan zainab.
Bincike sosai mommah tasa akayi mata kou hammad yna gidan jannarht nan aka tabbtr mata da byanan. Aka bata tabbacin jannarht dinma batada lfya tna asibiti. Gbaki dya mommah ta rasa mafita. Kullum kra tsanar auren takeyi.don a cewarta aurenne yasa danta ybr gida. Da kuma asiri acewarta itada mama rabi.
Hajiya jawaheer kam an samu duniya. Ga tamfatsesen gidanta data juya tga ita kadaice tayi yadda taga dama, ga masu aikin da mommah ta aika masa su hudu. Isknci se wanda ya karu. Abu dya ke damunta shine rashin ango.
Mama rabi kam kwanakin da bokan ya daukr mata yna cika ta koma tasameshi nan yabata byanin komi dallah dallah da yadda jannarht batason hammad.. Dariya yayi yce "kuma shi yna sonta fiyeda tunaninki...akwai wani abu a boye wanda na gaza ganinshi nayi bincike in gnshi amma ina..."
Mamarabi taja dogon numfashi tace "tou ynzu la'a nanne meye mafita..gashi shi yaronma bya gidafa.."
Boka yayi wata uwar dariya yace "Nasani ai..knsan na gaya miki yaronnan ynada taurin kai samun galaba a knshi zeyi whla..hk itama yarinyar akwai wani iska me matukar karfi a knta shine yake kulawa da ida..tou a gaskia inhar yna kusa aiki a knta baze yuba.." Ya kwasheda drya kmr wani mahaukaci.
Mama rabi tace "Tou la'ananne yanzu babu halin a raba auren kenan.."
Dariya yy wannan karon seda jejin ya amsa yace "Akwai mna...ammafa se in iskannan dake knta ya dan matsa sannan zamu samu galaba a knta.."
Mama rabi tace "A temakeni la'ananne makiyin allah .wallahi ina cikin dmwa..bnsan hk wannan yar abar zata zmr mnaba" (astagfurillahi)
Zaro ido bokan yy yce "ke kike gninta a yar aba..ni nan ta cika jejinnan gabaki dya.."
Tsanartane ya kara ninkuwa a zuciyar mama rabi tace "Boka tou ynzu yaza ayi..ni wlhy so samunane a kashe tsinanniyar tabar duniyar kowa ya huta..a barshi yaron da diyata kawai.."
Dariya bokan ya kra kwashewa dashi kai dji ksn bb allah a lamarinshi yace "Kasheta shi yafi komi sauki a gareni..ammafa inhar iskan dake knta matsa shine znsamu dmr aikina yadda naso.."
Rabi tace "A temaka boka bazan dena rokoba a temakeni boka laanannen allah..bnda gata seku banida kowa seku..kune kuke biya mna bukatunmu..nide burina yata tazauna daga ita seshi kawai.."
Bokan ya tintsire da dariya yace "Karki dMu la'ananniya.. Zamuyi iya kokarinmu ..sannan ina sane dacewar shiknshi yaron ba kaunrshi kukeyiba kudinshi kukeso".
Mama rabi tace "Kwarai kuwa boka..."
Wata uwar dariya yy yace "Kun samu duniya inde duniyace lahira kuma ko oho...tashi kibar gurinnan ki ajiyewa dan tsuit abunshi..."
Mikewa tyi jikinta na rawa ta bude jakarta ta ciro kudi yan dubu dubu bndir uku ta ajiye mishi, kna tace "Godiya nake gatana..." Dariya ya fashe dashi kna ya bace fat shida kudin data ajiye . sam bata tsorataba don tasaba gani. da bya tajuya tabar jejin. Seda ty uwar tafiya me nisa kna ta fita daga jejin tashiga motarta cikeda kwarin guiwa tajata tbr gun. (Allah ya rabamu da tabewa. Allah ya tsaremu shiga wannan mumman halin. Wallahi babu abinda wani zeyi mka inba uban gijinkaba)
Hammad kam kullum seyazo asibitin dukda inya gaida ummih bata kou amsawa hknbe damunshi. Burinshi ya gnta. Inde ze ganta ze jure ko miye a knta.
Anty jannarht kam karara take nuna mishi tsana, inya kawo kyn dubiya inda ya barsu nan yake dawowa ya samesu. Abunna damun anwar amma shi gogan kou a jikinshi, wata rnama nan yake wuni.bakin ciki kmr ze kashe jannarht, gashi tayi tayi a sallameta amma anki ,gani takeyima harda hadin bakinshi. Shikam gogan duk yabi ya kara sukurkucewa a knta dukda bata sonshi shi hkn be damuwarshi kou kadan .
Yau kam tin sassafe ta tubure ta fara hada kayanta dukda jikinta bb kwari tace ita wlhy kou ba a sallametaba yau setabar asibitinnan.." Ummih ta kalleta tace "Kintaba gnin inda akabar asibiti ba ayi sallamahba.."
Fashewa tyi da kuka tna fadin "nide ummih tafiyata kawai znyi..inba hkba zan mutune kawai a asibin nan.."
Dole suka tattara yan komatsansu sukabar asibitin suka nufi gida.
Da anty nahnah tazo dubata taga dakin wayam,lmbrta ta kira lokacinma sun isa gida kin dagawa tyi don har haushinta takeji domin taki cika alkawarinta.
Gogan na zuwa yaga wayam shima, direct office din anty Salaha ya nufa yna tmbyrta ina anty jannarht. Tace mishi ai yau dasassafe tabar asibitinnan.. "Kun sallametane.." Anty Salaha tace "A'ah..mun kira wyrta taki dagawa.."
Juyawa yy bar office din anwar ya biyoshi a baya. Motar yashiga shima anwardin ya shiga motar.ya tayrda ita sukabar harabar asibitin. "Muje gidansu anty jannarht.." Cewar hammad.
Anwar yace"Aah pls blood..kar muje dan allah mubari nanda 2 days.."
"What...ta yaya zn iya kwana biyu bngntaba..byn a yn kwanakinnan na fara sabawa da ganinta...nide kaini kawai." Cewar hammad
Anwar yace "dan son annabi blood kayi hkri..ka sassautawa rywrka pls..ka bari zuwa gobe don allah.."
Dogon numfashi yja hadi dacewa "Blood bazan iya bacciba yau wlhy..ni koume zatayimin inde zngnta bnajin zafinshi.."
Anwar yace "Nasan bazaka iya bacciba..amma kyi hkri..kga ita batason ganinka ka barta na kwana biyu don allah ta huta.."
Badan yasoba ya hkri. Sam ba hk rnshi yasoba.
*
Komi da samira da frnds dinta suka fasa na falon jannart din seda tasa aka sakeshi washegarin rnr data dawo daga asibitin.gabaki dya batajin dadin rayuwarta kou tna raha data tuno da auren hammad a knta dukse taji ta tsani knta. Da dankwaline aurennan nashi da tini ta jima da tugeshi ta watsar, har wutama setasa ta kone shege.
Hammad kam kwana biyun da yy begntaba dukse yji bb ddh,kullum cikin krnta yakeyi bata dagawa seya koma tura mata texts a rna seya tura mata message's sau goma , sam bata dubawa dan ita baya gabanta abindake gabanta ya saketa ta huta.
Yau kimanin 10days kenan bbshi bb lbrinshi. Mama rabi kullum cikin masifa take da bala'i a kan rashin ganin hammad din. Mommah duk tabi ta rame saboda dmwar datayi mata yawa. Tin daddy be saniba harta snrdashi shima ya kira lmbrshi yaji a kashe. Alhaji zubairu yasamu da mgnr kou yasan inda yake. Nan ya tabbtr mishi da inda hammad din yake daddyn hammad yace "Hkn da yy shine dai dai..don shine masalaha."
Ido ya zubawa bakinta yadda take motsashi tna mgna...besan sanda ya kai yatsanshiba ya daura a kn labbanta.. Da sauri ta bige mishi hannu. Yace Washhh!..."
Haushine yakara rufeta bata ganin laifin kowa se laifin hajiya data fita ta barta da wannan dan iskan yaron...
Saukowa tayi daga kn gadon tana nuna mishi kofar waje "meya kawoka..dallah Tashi ka fitrmin ..bnason ganinka againt a rayuwata..na tsaneka..!"
Mikewa yy yna lumshe ido, bkrmin jin zafin kalamanta yyba amma ya daure yce "Ni ina sonki..."
Haushine ya kara rufeta tace "Allah ya isa.. Mugu azzalumi wanda beda tausayi..kuma wlhy seka sakeni..tinda ni bnsonka." Da karfi take mgnr ta yadda har hajiyar chardi datake zaune kusa da kofar tna jinsu. Shide anwar dmn shida anty salaha suna fitowa office dinta suka nufa.
Karasowa yy gabanta yace "Ni ina sonki, bazan taba dena sonkiba har in mutu, ina sonki fiyeda yadda uwa takeson danta,ina sonki fiyeda yadda me rai yakeson rnshi , ina sonki fiyeda yadda mara lafiya yakeson lafiyar jikinshi..anty ina.."
Dakatr dashi tyi cikin takaici "Ni bnasonka..bazan taba sonkaba..! Get out..! " ji tkeyi kmr ta mutu tsabar takaicin wai yau itace karamin yaronnan yke furta mata kalmar so.
Juyawa yy kmr ze fita se kuma ya dawo ya rungumota ta bya ..ta juyo zatayi masa bala'i tini ya jima da barin dakin. "Allah ya isa.." Tace hadi da komawa kn gadon ta zauna,gabaki dya ta rasa me tayiwa allah ya jarabceta da wannan yaron a matsayin mijinta na aure.
Sallamah yyma hajiyar chardi kna ya fice daga asibitin direct motar ya nufa, ya jingina bynshi da motar. Kalamanta nyi mishi yawo musammanma datake cewa bazata taba sanshiba. Ya tabbtr da gaskene anty jannarht batasonshi. Shi kuma se allah ya jarabceshi da mugun tsonta..jikinshine yy week shikam ji yyma sonta ya kara doubles azuciyrshi.. "Ya ilahil..!" Ya furta a fili.
Yna fita hajiyar chardi ta shigo dakin ta sameta zaune tna hawaye. Karasawa tyi ta zauna a kn kujerar tn tmbyrta "Why are you crying.." Kukan tacigaba dayi bataceda ita komiba.. Hajiyar chardu tace "Komide yy zafi mgninshi allah ne jannarht.." Kwanciya tayi ta juyar da knta gefe guda taci gaba da kukan takaicin duniya da yy mata yawa..
Dya gjida tsayuwar wayarshi ya ciro daga aljihu yayi dealing num din anwar yna dagawa yace mishi kazo ina bakin car..ya katse wayr. Ba jimawa anwar ya fitou a yadda ya gnshi ya tabbtr anty jannarht ta cusa mishi bakin ciki. Bude motar yy yashiga, shima hammad din shiga yy cikin car din yna sauke ajiyr zuciya. Tayrda car din anwar yy sukabar hrbr asibitin. Sun hau titi babu mecewa wani uffan . anwar ne ya kalleshi yace "Blood meya faru.."
"Nothing .." Yce a takaice... Bb wanda ya karawa wani mgna har suka isa gidan.
Ummih na zuwa abih yy mta byanin yadda sukayi da alhaji zubairu. Samba hkn tasoba tasha tna zuwa zata samu lbrin ya saketan. Bata da yadda zatayi hk ta baro office din ta dawo asibitin. Ammafa bawai danta hkra bane da mgnr sakin, tna nan a kn bakarta na rashin son auren amanarta da hammad dan gidan zainab.
Bincike sosai mommah tasa akayi mata kou hammad yna gidan jannarht nan aka tabbtr mata da byanan. Aka bata tabbacin jannarht dinma batada lfya tna asibiti. Gbaki dya mommah ta rasa mafita. Kullum kra tsanar auren takeyi.don a cewarta aurenne yasa danta ybr gida. Da kuma asiri acewarta itada mama rabi.
Hajiya jawaheer kam an samu duniya. Ga tamfatsesen gidanta data juya tga ita kadaice tayi yadda taga dama, ga masu aikin da mommah ta aika masa su hudu. Isknci se wanda ya karu. Abu dya ke damunta shine rashin ango.
Mama rabi kam kwanakin da bokan ya daukr mata yna cika ta koma tasameshi nan yabata byanin komi dallah dallah da yadda jannarht batason hammad.. Dariya yayi yce "kuma shi yna sonta fiyeda tunaninki...akwai wani abu a boye wanda na gaza ganinshi nayi bincike in gnshi amma ina..."
Mamarabi taja dogon numfashi tace "tou ynzu la'a nanne meye mafita..gashi shi yaronma bya gidafa.."
Boka yayi wata uwar dariya yace "Nasani ai..knsan na gaya miki yaronnan ynada taurin kai samun galaba a knshi zeyi whla..hk itama yarinyar akwai wani iska me matukar karfi a knta shine yake kulawa da ida..tou a gaskia inhar yna kusa aiki a knta baze yuba.." Ya kwasheda drya kmr wani mahaukaci.
Mama rabi tace "Tou la'ananne yanzu babu halin a raba auren kenan.."
Dariya yy wannan karon seda jejin ya amsa yace "Akwai mna...ammafa se in iskannan dake knta ya dan matsa sannan zamu samu galaba a knta.."
Mama rabi tace "A temakeni la'ananne makiyin allah .wallahi ina cikin dmwa..bnsan hk wannan yar abar zata zmr mnaba" (astagfurillahi)
Zaro ido bokan yy yce "ke kike gninta a yar aba..ni nan ta cika jejinnan gabaki dya.."
Tsanartane ya kara ninkuwa a zuciyar mama rabi tace "Boka tou ynzu yaza ayi..ni wlhy so samunane a kashe tsinanniyar tabar duniyar kowa ya huta..a barshi yaron da diyata kawai.."
Dariya bokan ya kra kwashewa dashi kai dji ksn bb allah a lamarinshi yace "Kasheta shi yafi komi sauki a gareni..ammafa inhar iskan dake knta matsa shine znsamu dmr aikina yadda naso.."
Rabi tace "A temaka boka bazan dena rokoba a temakeni boka laanannen allah..bnda gata seku banida kowa seku..kune kuke biya mna bukatunmu..nide burina yata tazauna daga ita seshi kawai.."
Bokan ya tintsire da dariya yace "Karki dMu la'ananniya.. Zamuyi iya kokarinmu ..sannan ina sane dacewar shiknshi yaron ba kaunrshi kukeyiba kudinshi kukeso".
Mama rabi tace "Kwarai kuwa boka..."
Wata uwar dariya yy yace "Kun samu duniya inde duniyace lahira kuma ko oho...tashi kibar gurinnan ki ajiyewa dan tsuit abunshi..."
Mikewa tyi jikinta na rawa ta bude jakarta ta ciro kudi yan dubu dubu bndir uku ta ajiye mishi, kna tace "Godiya nake gatana..." Dariya ya fashe dashi kna ya bace fat shida kudin data ajiye . sam bata tsorataba don tasaba gani. da bya tajuya tabar jejin. Seda ty uwar tafiya me nisa kna ta fita daga jejin tashiga motarta cikeda kwarin guiwa tajata tbr gun. (Allah ya rabamu da tabewa. Allah ya tsaremu shiga wannan mumman halin. Wallahi babu abinda wani zeyi mka inba uban gijinkaba)
Hammad kam kullum seyazo asibitin dukda inya gaida ummih bata kou amsawa hknbe damunshi. Burinshi ya gnta. Inde ze ganta ze jure ko miye a knta.
Anty jannarht kam karara take nuna mishi tsana, inya kawo kyn dubiya inda ya barsu nan yake dawowa ya samesu. Abunna damun anwar amma shi gogan kou a jikinshi, wata rnama nan yake wuni.bakin ciki kmr ze kashe jannarht, gashi tayi tayi a sallameta amma anki ,gani takeyima harda hadin bakinshi. Shikam gogan duk yabi ya kara sukurkucewa a knta dukda bata sonshi shi hkn be damuwarshi kou kadan .
Yau kam tin sassafe ta tubure ta fara hada kayanta dukda jikinta bb kwari tace ita wlhy kou ba a sallametaba yau setabar asibitinnan.." Ummih ta kalleta tace "Kintaba gnin inda akabar asibiti ba ayi sallamahba.."
Fashewa tyi da kuka tna fadin "nide ummih tafiyata kawai znyi..inba hkba zan mutune kawai a asibin nan.."
Dole suka tattara yan komatsansu sukabar asibitin suka nufi gida.
Da anty nahnah tazo dubata taga dakin wayam,lmbrta ta kira lokacinma sun isa gida kin dagawa tyi don har haushinta takeji domin taki cika alkawarinta.
Gogan na zuwa yaga wayam shima, direct office din anty Salaha ya nufa yna tmbyrta ina anty jannarht. Tace mishi ai yau dasassafe tabar asibitinnan.. "Kun sallametane.." Anty Salaha tace "A'ah..mun kira wyrta taki dagawa.."
Juyawa yy bar office din anwar ya biyoshi a baya. Motar yashiga shima anwardin ya shiga motar.ya tayrda ita sukabar harabar asibitin. "Muje gidansu anty jannarht.." Cewar hammad.
Anwar yace"Aah pls blood..kar muje dan allah mubari nanda 2 days.."
"What...ta yaya zn iya kwana biyu bngntaba..byn a yn kwanakinnan na fara sabawa da ganinta...nide kaini kawai." Cewar hammad
Anwar yace "dan son annabi blood kayi hkri..ka sassautawa rywrka pls..ka bari zuwa gobe don allah.."
Dogon numfashi yja hadi dacewa "Blood bazan iya bacciba yau wlhy..ni koume zatayimin inde zngnta bnajin zafinshi.."
Anwar yace "Nasan bazaka iya bacciba..amma kyi hkri..kga ita batason ganinka ka barta na kwana biyu don allah ta huta.."
Badan yasoba ya hkri. Sam ba hk rnshi yasoba.
*
Komi da samira da frnds dinta suka fasa na falon jannart din seda tasa aka sakeshi washegarin rnr data dawo daga asibitin.gabaki dya batajin dadin rayuwarta kou tna raha data tuno da auren hammad a knta dukse taji ta tsani knta. Da dankwaline aurennan nashi da tini ta jima da tugeshi ta watsar, har wutama setasa ta kone shege.
Hammad kam kwana biyun da yy begntaba dukse yji bb ddh,kullum cikin krnta yakeyi bata dagawa seya koma tura mata texts a rna seya tura mata message's sau goma , sam bata dubawa dan ita baya gabanta abindake gabanta ya saketa ta huta.
Yau kimanin 10days kenan bbshi bb lbrinshi. Mama rabi kullum cikin masifa take da bala'i a kan rashin ganin hammad din. Mommah duk tabi ta rame saboda dmwar datayi mata yawa. Tin daddy be saniba harta snrdashi shima ya kira lmbrshi yaji a kashe. Alhaji zubairu yasamu da mgnr kou yasan inda yake. Nan ya tabbtr mishi da inda hammad din yake daddyn hammad yace "Hkn da yy shine dai dai..don shine masalaha."