Sashe 59
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Jannarht ta ballara mata harara tace "ba boriba sede kakan bori.." tyi mgnr tana amsar janan dake hannun sahuran ganin kyn hannun nata sunyi mata yawa. Hk suka sakko kasan kicibus sukayi da ummih zatazo kiransu. "Kai mama kinada abun haushi..tin dazu daukko abu kmr knje daukko dakin gabaki daya.." cewar Ummih. "Sorry..." Cewar jannarht. "Ba wani sorry.." ta tasata gama har bakin car din tini ya gama kwashe kayan da sahura ta ajiye bakin car din yasa a but harda manyan akwatinan da nahnah tase Mata.. "shiga Allah ya tsare Allah ya bada haqurin zama.." cewar Ummih.
Hammad ya amsa da "Ameen..." Ummih ta amsa janan daga hannunta janan din na kuka. Bude mata gaban motar ummih tayi .
ta shiga tana hawaye... Ummih tace "tinda kuka kikeyi zance kada ya kara kawoki gaskia...maza share hawayenki." Share hawayen tayi still wasu na bin wasu. Sahura ta zagayo ta mika mata jakar system dinta. Hammad ya ciro kudi kimanin 2000k ya mikawa ummih kn amsa tayi seda ya rinka rokonta kna ta amsa tayi masa godiya Hadi dayi musu adduarh, yashiga motar yajata sukabar gidan. seda Suka fice daga gidan kana Ummih da sahura suka koma cikin hidan. Cikeda kewar jannarht din.
Suna tafe tana Hawaye wani na bin wani. Tsayawa yy ya faka motar yace "kiyi shiru pls in kina kukannan bazan iya driving dinba..."
",Ni ka maidani gidan Ummih to.." cewar jannarht tana hawaye.
"Wasa kikeyi..ke da ace baki biyoneba sede mu kwana nidake a gidan...dubeki kmr wata bby a Haka kuma kikedason girman..."
Goge hawayenta tayi wai gudun kada ya rainata ta tsagaita da kukan.. murmushi yy yace "anty sarkin son girma.." tayrda motar yy sukahau titi sukaci gabada tafiya Yana driving yna satar kallonta, ita Kam knta kasa tana wasa da yatsun hannunta. ''in kaje pharmacy inaso inse magani ..." Ta fada cikin sexy voice dinta.
"Wani irin magani..." Hammadu ya tambayeta..
"Maganin ciwon kafa da ciwon Kai.." jannarht tace hadi da daurewa.
"Okay..kafarne ke ciwo flower...sowie inmunje zanyi miki tausa.."
"Banaso..."
Juyowa yy ya kalleta yace "Wasa kikeyi...ina alwawarinmu .."
Cikin rashin fahimta tace "Alqawarin me.."
"Nonon dakikace zaki barni in taba.."
"Wai meyasa bakajin kunya ne..yanzu aka barka seka taba bayan ina antynka..nifa ba saarhka bace....aah gaskia Ni wasa nakeyi..damande danka barni ne inshiga gidan mu.."
Dan satar kallonta yy wato shi zata renawa hnkli. "Antyna kou matata... Wata rana sekinyi nadamar kalamannan naki anty..kin raina ni ko bakisan namiji ko wanda be kainiba seya saki kuka..abu daya zeyi miki sekin raina kanki....."
Wani kallo ta jefa masa na rainin hnkli. "Ga pharmacy dinnanfa karka wuce.." tayi mgnr tana nuna masa wani katon pharmacy dake kusa..lacking yy yace "gayamin sunan magungunan in amso miki.."
"Ni dakaina zanje.."cewar jannarht.
"akwaifa maza ..Haka kawai wani yazo yayita kallonki knsan wasu mazan ba hnkline dasuba.."
"Nide gaskia kayi zamanka insiyo in dawo .."
"Keda kike ciwon kafa Kuma..zaki iya tafiya."
"Zan iya ai ta cikine yakemin ciwon." Cewar jannarht.
"Okay sowie love.."
"Budemin in fita.."
"Sedefa muje tare madam..."
Ba hkn tasoba...fita yayi ya bude mata motar ta fito a tare suka jero hannunshi na cikinnata.. katon pharmacy ne an rubuta sunanshi a sama yana haske yayinda hadkenshi ya haske wajen *DIALOGUE PHARMACY.* ... Tunanin yadda zatayi takeyi gashi tana fadar sunan maganin a gabanshi zegane ko na mene ne..dai dai sunzo shiga pharmacy din wani dayazo fita tsayawa yy yce yaganshi ..."wa nake gani kmr a.a. waziri family."
Murmushi hammad yy yace "shegen kaya..nine ...oh Ashe rai knga rai..Yaushe kadawo kasarnan hussein. A muhammad.." jannarht kan tana ganin hkn ta sabule hannunta ta shige pharmacy din. Tana godewa allah.
"Kaide bari sati biyu kenan da dawowatar...Kai Ina kasamo me zafinnan.." Cewar Hussein. Hussein abokin krtun hammad ne a china.
Hammad yace "Dan iska ba kayan titi bace ai..wannan kayanace mallakina..me zafinace."
Hussein ya kwasheda dariya yace "ai wannan tafi karfin kayan titi..itace wadda ka aura naga lbrin aurenka a jaridu da social media. allah ya bada zaman lafia ammafa ta hadu..me zafice..Kai kaga mace alhaji kmr ita tayi knta.."
Kishi da haushine ya turniqe hammad Amma ya daure yh murmushi yace "malam ya isa haka kasanfa kanayin Haram ko.."
Hussein yace "am Sorry...kasanmu in muka gani bama shiru.."
Hammadu yace "wannan Kam dole ayi shiru...ya bayan rabuwa kasan rabon da mu hadufa tin a china.."
Hussein yace "Baride frnd..ya yammatrh.."
Hammad yace "shege Hussein...Ni ai tini na ajiyesu a gefe ga iyalina mezanyi da wasu yammatrh.."
Hussein' yace "gaskia ne aboki...aimu muna nan muna tabawa.."
Hammad yace "shege aida wuya ka dena...kwarani denawar zeyimin sauki but ban taba sex ba romancen nede adan huta kawai.."
Hussein yace "aikai karamin Dan iska ne...ai Ina gya mka alhaji in babu gunnan babu rayuwa ..ynzu hk condom's nazo na siya .."
Hammad yace "kade natsu kayi aure kabarcin yammatan mutane.."
Hussein ya kwasheda dariya yace "ina anwar..."
"Anwar yana nan ..aiznbashi lbrin naganka.."
Dai dai jannarht ta fito da pharmacy din. Kwalin maganin ta cire ta yardar ta rike maganin surarshi searched hudu ne a kwalin. Krsowa tayi tasamesh suna hira. Hussein yace "ina wuni madam.." yy gaisuwar yna kureta da ido.
"Lafia lau.." ta amsa cikedajin haushi Dan tasan hammad ne zece ita matarshice salon yaja mata raini.
"Allah ya bada zaman Lafia.."
"Ameen.." ta amsa a takaice.
"Jeki motarh..." Hammad yy directing dinta Hadi da mika mata car key. Daman ko beceba amsa tayi ta nufa car din ta zauna.
Hussein ya bita da kallo...
"Kallon na meye karamin dan iska.."
Hussein yace "kai abokina kana kwasar kaya a gunnan..kaga mace har mace ..dazan samu irinta aida tuni nayi aure nabar harkar banzannan..pls tanada kanwa ina riko.."
Hammad yace "Aiko bazaka samuba sede kasamu wadda bata kaitaba..inma tanada knwa semu baka maciyin mata.."
Hussein ya kwashe da dariya yace "ai zan dena hba nawan.."
Hammad yadan Kai masa dukan wasa yace "Ni zan wuce nabar iyalina a motar.." Nan sukayi sallahma hammad ya bashi card dinshi yace sayi waya. "Okay..mu karasa inyiwa gimbiya sallahmarh..."
Hammad yace "no need..kayi mata sallahmarh ko kaje kayita kallemin iyali...ai danasan zamuci karo da irinku da bata fito bama.."
Hussein yace "daga gani...Allah ya baka hkri gani aiba ci bane..."
"Mtwsss...dankainefa da tini na dura maka asha riya.."
Dariya Hussein yy shi bemasan dariyar kara bashi haushi tajeyiba. Sallahmarh sukayi kowa ya nufa motarshi. "Am sorry flower na barki me kadai.." hammad yace dai dai Yana gama shiga motar yajawo murfin ya rufe. Batare datayi mgnaba yaja motar sukabar gun. A wani babban ostrich yy packing fitowa yy ya shiga bajimawa ya dawo hannunshi niki niki da ledoji.bude baya yy ya ajiye kna yashiga yaja motar sukabar gun.
Suna Isa gida yy packing fitowa sukayi.. ya bude but din Getman yazo ya fara kwasar kayan Yana shiga dashi cikin gidan dasu a falon ya ajiye shi kuma hammad yana kwasa yana shiga dasu bedroom dinta dashi. Ta fara tayashi yace A'arh tabarshi byaso tasha whla. Bedroom din ta nufa ta ajiye magungunan drower din gadon. Seda ya gama kwaso kyn tsat ya samar musu gun zama duk tana zaune tana kallonshi. Ya fita ya kwaso ledojin siyayyar kyn makulashen da yy musu ya dawo dakin tana qoqarin cire hijjb din jikinta ya shigo ajiye ledojin yy a kn dining. Ya zauna a kujerar dining din. Ya zuba mata ido.. "anty ya mgnr nonon dakikace zaki bani.."
Harara ta gallah masa, "Dan Allah bakajin kunya ne kai.."
"Kunyar me..dannace nono..aiba duri naceba.."
Dafe kai tayi tace "pls go out..znyi wanka.."
"Bayan nasha nonon ko...sekiyi wanknki gabaki daya.." ya kashe mata ido daya.
Buga kafafuwan tayi a kasa cikin shagwabar da batamasan tayiba tace "Dan Allah ka fita ...kaina na ciwo..."
Mikewa yy danjin tace knta na ciwo bkaramin burgeshi tayiba.."Muje inyi miki wankan to..tinda knki na ciwon.."
"Dan Allah ka fita..znyi wanka inajin baccine.."
"Tou nanda minti nawa zan dawo.."
"Karka dawo.."
"Kemade kinsan wasa kikeyi..ki gama zandawo." Ya juya yabar dakin. Wankan tashiga tayi a gaggauce ta shirya cikin gown red na bacci tayi mata kyau rigar tanada gidan nono se shading nononta ya kwanta ta sama. Maganin ta daukko tasha Dan har lokacin fllng din be bartaba duka..yna shigowa dakin tayi sauri cusa mgnin saqon gadon. Tinda ya shigo yake kallon nononta kmr maye ji yakeyi kmr ya karasa ya tabosu. Hade rai tayi ganin ya zubowa brsts dinta ido. dan tasan ze iya zuwa ya tabata. Krsowa yy yazauna kusa da ita ta mike tsaye ta Dan ta dakko hijjab...hkn ya bashi Daman zubawa duwawukanta ido...Allah ya wadatata da hips abinda yake matukar kauna kenan jikin mace hips. Da gani zasuyi dadihn tabawa musammanma inya zura mata jiniyrshi ynayi yana Dan shashafasu..wani iri yaji a jikinshi a hnkli ya sauke ajiyar zuciyarh still idonshi na kn kugunta...
Hijjb ta dauko tasaka..ta Kona kn kujera tazauna.
"Meyasa kikasa hijjb.." hammad ya tambayeta.
"Saboda kai..."tace idonta na knshi.
"Ki cire.."
"Inna qifa.."
"Zanzo in cire in miki abinda bakiso inyi..Dan babu abinda ze hanani shan duwawunki inkika bari nazo na cire hijjb dinnan.." ya krshe mgnr Yana miqewa tsaye.
Tasan tsaf ze aikata da sauri ta cire hijjb din ta ajiyrshi a gefe. ,Komawa yy ya zauna yna sauke ajiyar zuciyarh. "ko kefa..an hanani tabawa sannan ana nema a hana Ni kallon kayana..kwara a bari in kalla in rage xafin dake damuna.. " ya krshe mgnr yana lasar laffanshi dasuka bushe. Idonshi kyam a kan nononta farare sol dasu.
"Mal kaje ka kwanta.."
"Ai banajin bacci..",
"Ni inajin baccin ai..kaje dakinka mna sekayita zamnka.."
"Nanma ai dakin iyalinane.." yy mgnr Hadi da mikewa ya fita tashama ya tafine ta hau gadon ta kwanta abinta...
Dawowa yy hannunshi rikeda plets.. arba yy da cinyoyinta rigar ta kware hknne ya bashi dmr kallon cin yoyinta Yan luwuit luwuit dasu,..saura kuris plts din dake hannunshi su subuce su fadi ..da sauri ya shiga ambato sunan Allah ki yakeyi kmr yaje ya tirmusheta yashiga gunnan ko ze samu sassauci.
Zumbur tayi ta tashi zaune ganin ya shigo ya zubo mata ido ita a tunanintama wawiyar kwanciya tayi Allah yasota da pant da ya ganta ya cuceta a banta..ta fada a rnta.
Hammad ya amsa da "Ameen..." Ummih ta amsa janan daga hannunta janan din na kuka. Bude mata gaban motar ummih tayi .
ta shiga tana hawaye... Ummih tace "tinda kuka kikeyi zance kada ya kara kawoki gaskia...maza share hawayenki." Share hawayen tayi still wasu na bin wasu. Sahura ta zagayo ta mika mata jakar system dinta. Hammad ya ciro kudi kimanin 2000k ya mikawa ummih kn amsa tayi seda ya rinka rokonta kna ta amsa tayi masa godiya Hadi dayi musu adduarh, yashiga motar yajata sukabar gidan. seda Suka fice daga gidan kana Ummih da sahura suka koma cikin hidan. Cikeda kewar jannarht din.
Suna tafe tana Hawaye wani na bin wani. Tsayawa yy ya faka motar yace "kiyi shiru pls in kina kukannan bazan iya driving dinba..."
",Ni ka maidani gidan Ummih to.." cewar jannarht tana hawaye.
"Wasa kikeyi..ke da ace baki biyoneba sede mu kwana nidake a gidan...dubeki kmr wata bby a Haka kuma kikedason girman..."
Goge hawayenta tayi wai gudun kada ya rainata ta tsagaita da kukan.. murmushi yy yace "anty sarkin son girma.." tayrda motar yy sukahau titi sukaci gabada tafiya Yana driving yna satar kallonta, ita Kam knta kasa tana wasa da yatsun hannunta. ''in kaje pharmacy inaso inse magani ..." Ta fada cikin sexy voice dinta.
"Wani irin magani..." Hammadu ya tambayeta..
"Maganin ciwon kafa da ciwon Kai.." jannarht tace hadi da daurewa.
"Okay..kafarne ke ciwo flower...sowie inmunje zanyi miki tausa.."
"Banaso..."
Juyowa yy ya kalleta yace "Wasa kikeyi...ina alwawarinmu .."
Cikin rashin fahimta tace "Alqawarin me.."
"Nonon dakikace zaki barni in taba.."
"Wai meyasa bakajin kunya ne..yanzu aka barka seka taba bayan ina antynka..nifa ba saarhka bace....aah gaskia Ni wasa nakeyi..damande danka barni ne inshiga gidan mu.."
Dan satar kallonta yy wato shi zata renawa hnkli. "Antyna kou matata... Wata rana sekinyi nadamar kalamannan naki anty..kin raina ni ko bakisan namiji ko wanda be kainiba seya saki kuka..abu daya zeyi miki sekin raina kanki....."
Wani kallo ta jefa masa na rainin hnkli. "Ga pharmacy dinnanfa karka wuce.." tayi mgnr tana nuna masa wani katon pharmacy dake kusa..lacking yy yace "gayamin sunan magungunan in amso miki.."
"Ni dakaina zanje.."cewar jannarht.
"akwaifa maza ..Haka kawai wani yazo yayita kallonki knsan wasu mazan ba hnkline dasuba.."
"Nide gaskia kayi zamanka insiyo in dawo .."
"Keda kike ciwon kafa Kuma..zaki iya tafiya."
"Zan iya ai ta cikine yakemin ciwon." Cewar jannarht.
"Okay sowie love.."
"Budemin in fita.."
"Sedefa muje tare madam..."
Ba hkn tasoba...fita yayi ya bude mata motar ta fito a tare suka jero hannunshi na cikinnata.. katon pharmacy ne an rubuta sunanshi a sama yana haske yayinda hadkenshi ya haske wajen *DIALOGUE PHARMACY.* ... Tunanin yadda zatayi takeyi gashi tana fadar sunan maganin a gabanshi zegane ko na mene ne..dai dai sunzo shiga pharmacy din wani dayazo fita tsayawa yy yce yaganshi ..."wa nake gani kmr a.a. waziri family."
Murmushi hammad yy yace "shegen kaya..nine ...oh Ashe rai knga rai..Yaushe kadawo kasarnan hussein. A muhammad.." jannarht kan tana ganin hkn ta sabule hannunta ta shige pharmacy din. Tana godewa allah.
"Kaide bari sati biyu kenan da dawowatar...Kai Ina kasamo me zafinnan.." Cewar Hussein. Hussein abokin krtun hammad ne a china.
Hammad yace "Dan iska ba kayan titi bace ai..wannan kayanace mallakina..me zafinace."
Hussein ya kwasheda dariya yace "ai wannan tafi karfin kayan titi..itace wadda ka aura naga lbrin aurenka a jaridu da social media. allah ya bada zaman lafia ammafa ta hadu..me zafice..Kai kaga mace alhaji kmr ita tayi knta.."
Kishi da haushine ya turniqe hammad Amma ya daure yh murmushi yace "malam ya isa haka kasanfa kanayin Haram ko.."
Hussein yace "am Sorry...kasanmu in muka gani bama shiru.."
Hammadu yace "wannan Kam dole ayi shiru...ya bayan rabuwa kasan rabon da mu hadufa tin a china.."
Hussein yace "Baride frnd..ya yammatrh.."
Hammad yace "shege Hussein...Ni ai tini na ajiyesu a gefe ga iyalina mezanyi da wasu yammatrh.."
Hussein' yace "gaskia ne aboki...aimu muna nan muna tabawa.."
Hammad yace "shege aida wuya ka dena...kwarani denawar zeyimin sauki but ban taba sex ba romancen nede adan huta kawai.."
Hussein yace "aikai karamin Dan iska ne...ai Ina gya mka alhaji in babu gunnan babu rayuwa ..ynzu hk condom's nazo na siya .."
Hammad yace "kade natsu kayi aure kabarcin yammatan mutane.."
Hussein ya kwasheda dariya yace "ina anwar..."
"Anwar yana nan ..aiznbashi lbrin naganka.."
Dai dai jannarht ta fito da pharmacy din. Kwalin maganin ta cire ta yardar ta rike maganin surarshi searched hudu ne a kwalin. Krsowa tayi tasamesh suna hira. Hussein yace "ina wuni madam.." yy gaisuwar yna kureta da ido.
"Lafia lau.." ta amsa cikedajin haushi Dan tasan hammad ne zece ita matarshice salon yaja mata raini.
"Allah ya bada zaman Lafia.."
"Ameen.." ta amsa a takaice.
"Jeki motarh..." Hammad yy directing dinta Hadi da mika mata car key. Daman ko beceba amsa tayi ta nufa car din ta zauna.
Hussein ya bita da kallo...
"Kallon na meye karamin dan iska.."
Hussein yace "kai abokina kana kwasar kaya a gunnan..kaga mace har mace ..dazan samu irinta aida tuni nayi aure nabar harkar banzannan..pls tanada kanwa ina riko.."
Hammad yace "Aiko bazaka samuba sede kasamu wadda bata kaitaba..inma tanada knwa semu baka maciyin mata.."
Hussein ya kwashe da dariya yace "ai zan dena hba nawan.."
Hammad yadan Kai masa dukan wasa yace "Ni zan wuce nabar iyalina a motar.." Nan sukayi sallahma hammad ya bashi card dinshi yace sayi waya. "Okay..mu karasa inyiwa gimbiya sallahmarh..."
Hammad yace "no need..kayi mata sallahmarh ko kaje kayita kallemin iyali...ai danasan zamuci karo da irinku da bata fito bama.."
Hussein yace "daga gani...Allah ya baka hkri gani aiba ci bane..."
"Mtwsss...dankainefa da tini na dura maka asha riya.."
Dariya Hussein yy shi bemasan dariyar kara bashi haushi tajeyiba. Sallahmarh sukayi kowa ya nufa motarshi. "Am sorry flower na barki me kadai.." hammad yace dai dai Yana gama shiga motar yajawo murfin ya rufe. Batare datayi mgnaba yaja motar sukabar gun. A wani babban ostrich yy packing fitowa yy ya shiga bajimawa ya dawo hannunshi niki niki da ledoji.bude baya yy ya ajiye kna yashiga yaja motar sukabar gun.
Suna Isa gida yy packing fitowa sukayi.. ya bude but din Getman yazo ya fara kwasar kayan Yana shiga dashi cikin gidan dasu a falon ya ajiye shi kuma hammad yana kwasa yana shiga dasu bedroom dinta dashi. Ta fara tayashi yace A'arh tabarshi byaso tasha whla. Bedroom din ta nufa ta ajiye magungunan drower din gadon. Seda ya gama kwaso kyn tsat ya samar musu gun zama duk tana zaune tana kallonshi. Ya fita ya kwaso ledojin siyayyar kyn makulashen da yy musu ya dawo dakin tana qoqarin cire hijjb din jikinta ya shigo ajiye ledojin yy a kn dining. Ya zauna a kujerar dining din. Ya zuba mata ido.. "anty ya mgnr nonon dakikace zaki bani.."
Harara ta gallah masa, "Dan Allah bakajin kunya ne kai.."
"Kunyar me..dannace nono..aiba duri naceba.."
Dafe kai tayi tace "pls go out..znyi wanka.."
"Bayan nasha nonon ko...sekiyi wanknki gabaki daya.." ya kashe mata ido daya.
Buga kafafuwan tayi a kasa cikin shagwabar da batamasan tayiba tace "Dan Allah ka fita ...kaina na ciwo..."
Mikewa yy danjin tace knta na ciwo bkaramin burgeshi tayiba.."Muje inyi miki wankan to..tinda knki na ciwon.."
"Dan Allah ka fita..znyi wanka inajin baccine.."
"Tou nanda minti nawa zan dawo.."
"Karka dawo.."
"Kemade kinsan wasa kikeyi..ki gama zandawo." Ya juya yabar dakin. Wankan tashiga tayi a gaggauce ta shirya cikin gown red na bacci tayi mata kyau rigar tanada gidan nono se shading nononta ya kwanta ta sama. Maganin ta daukko tasha Dan har lokacin fllng din be bartaba duka..yna shigowa dakin tayi sauri cusa mgnin saqon gadon. Tinda ya shigo yake kallon nononta kmr maye ji yakeyi kmr ya karasa ya tabosu. Hade rai tayi ganin ya zubowa brsts dinta ido. dan tasan ze iya zuwa ya tabata. Krsowa yy yazauna kusa da ita ta mike tsaye ta Dan ta dakko hijjab...hkn ya bashi Daman zubawa duwawukanta ido...Allah ya wadatata da hips abinda yake matukar kauna kenan jikin mace hips. Da gani zasuyi dadihn tabawa musammanma inya zura mata jiniyrshi ynayi yana Dan shashafasu..wani iri yaji a jikinshi a hnkli ya sauke ajiyar zuciyarh still idonshi na kn kugunta...
Hijjb ta dauko tasaka..ta Kona kn kujera tazauna.
"Meyasa kikasa hijjb.." hammad ya tambayeta.
"Saboda kai..."tace idonta na knshi.
"Ki cire.."
"Inna qifa.."
"Zanzo in cire in miki abinda bakiso inyi..Dan babu abinda ze hanani shan duwawunki inkika bari nazo na cire hijjb dinnan.." ya krshe mgnr Yana miqewa tsaye.
Tasan tsaf ze aikata da sauri ta cire hijjb din ta ajiyrshi a gefe. ,Komawa yy ya zauna yna sauke ajiyar zuciyarh. "ko kefa..an hanani tabawa sannan ana nema a hana Ni kallon kayana..kwara a bari in kalla in rage xafin dake damuna.. " ya krshe mgnr yana lasar laffanshi dasuka bushe. Idonshi kyam a kan nononta farare sol dasu.
"Mal kaje ka kwanta.."
"Ai banajin bacci..",
"Ni inajin baccin ai..kaje dakinka mna sekayita zamnka.."
"Nanma ai dakin iyalinane.." yy mgnr Hadi da mikewa ya fita tashama ya tafine ta hau gadon ta kwanta abinta...
Dawowa yy hannunshi rikeda plets.. arba yy da cinyoyinta rigar ta kware hknne ya bashi dmr kallon cin yoyinta Yan luwuit luwuit dasu,..saura kuris plts din dake hannunshi su subuce su fadi ..da sauri ya shiga ambato sunan Allah ki yakeyi kmr yaje ya tirmusheta yashiga gunnan ko ze samu sassauci.
Zumbur tayi ta tashi zaune ganin ya shigo ya zubo mata ido ita a tunanintama wawiyar kwanciya tayi Allah yasota da pant da ya ganta ya cuceta a banta..ta fada a rnta.