Sashe 16
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yeah anwarne yakawoni yna car.." yy mgnr hadi dayin bending a kn kujerar.." black bka gnin miss call dinane daka daga kacemin bkada lafiya danazo na dubaka ai tin tini..wlhy dukka rame ka chnza hba black..kasan inda ka mutu yazanyi kuwa.."
Ido kawai yake binta dashi ynajin wani abu na tsikarinshi.. mikewa tayi tace bari inje in kawo mka mgni..."
Zumbur shima yamike batare daya san yy hknba ..tana binshi da ido fadawa jikinta yayi hadi dayi mata wata iriyar runguma yna sauke ajiyar zuciya dumin jikinta na rasashi..
Zaro ido tayi jin unexpected ya rungumeta abinda be taba shiga tsakaninsuba kenan zaro ido tayi this is the first time da namiji ya rungumeta kenan wani iri taji yarrrr... tana kokarin tureshi daga jikinta kawai taji bakinshi a cikinnata yana tsotsa hadi da sauke numfashi..innalillahi be tabajin natsuwaba irinna yau ji yy ciwon dake jikinshi yna raguwa kara kankameta yayi a jikinshi yna tsotsar lips dinta natsuwa na saukar mishi..jannarht kam suman zaune tayi ...
Sakinta yayi yana sauke ajiyar zuciya itama ajiyar zuciyar take saukewa dukse taji haushinshi ya cikashi..
"Anty jannarht wlhy inasonki..ina sonki! Inasonki!.." yakara rungumeta jikinshi tsam..ynajin natsuwa na ziyartarshi.
Ummih dake labe tana kallon abinda ke faruwa kuma tnaji. ta furta "wa'iyazubillahi.." hadi da dafe goshinta.
Shin yazata kayanane..danjin cigaban book din fans kuyi rijister..shin ya HAMMAD zeyi..ga mansur kuma yayi wuf da anty jannarht...fans sena jiku.wannande shine last page inkinason samun cigaban tou pay. Sena jiku fans.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE* 19
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* ❤️
Littafin ya kunshi soyayya haquri sadaukarwa..
Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari)
Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 09038275715. Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. In card ne kiyi masa photo kituramin.
*ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
FREE PAGE 19,
Murmushi yy idanuwanshi na kan hannunta dake kan table din yace "ba abinda ke damuna antyna.."
Dan daga kafadarta tayi tace "Okay..intayi tsami maji ai.."
Murmushi yayi yace "anty kemafa kinji hausa kmr me.."
Dariya tayi wushiryarta ta kasa da sama ta bayyana yayinda haqorin makanta yayi wani wal.."aini bahaushiyace.."
Kare mata kallo yayi na yan dakiku komi nata is perfect sam bata da makusa komi tayi kyau yakeyi mata..."ai kinfi kama da larabawa .."
Murmushi tayi tace "black kenan..aikafini kyau nifa kawai farar fatarne.."
Dariya yayi har seda hakoranshi dake jere reras a bakinshi farare kmr audiga suka bayyana. "hmm anty kenan..ke kya hada kanki dani..infect fa bnga macen data kaiki kyauba a duniya."
Dariya takarayi tace "kai black..wannan kurantawa hk aiko biyanka zanyi se haka..seriously kafini kyau inason inga macen dazatayi wuf dakai.."
"nima inason inga namijin dazeyi dacen aurenki don wlhy namijin daya aureki ko fita se yayi dakyar zeyi..musammanma in yana kallon wannan kyaunnaki.."
"Wai..Wai..Wai..Kai haji black wannan zance haka. kar kasa indena taka kasa..Kar kasa in rinkajin ni watace.." tyi mgnr cike da rha.
Murmushi yayi yarasa dalilin dayasa, inya gnta yake jinshi a annashuwa."aikinmafi hk anty.. duk duniya meye in aka kalleshi ake ganin kyaunshi kuma yakeda ban sha'awa a gurin kowa.."
Dan jimm tayi alamar tunani tace "dawisu..!"
"I swear kinfishi kyau da kwarjini da ban sha'awa.."
Dariya ta kwashe dashi tace "hmm black na anty jannarht.."
Daya gnta a nishadi dukse yaji dukkannin damuwarshi, ta gushe. "Anty jannarht ta black.."
Dariya dukkaninsu sukayi.. " hmm su HAMMAD.."
"Anty I have question.." cewar HAMMAD
"Okay .." cewar jannarht tana saurarenshi.
"Anty meyasa bakiyi aureba har ynzu.."
Murmushi tayi tace "why are you asked me dis question..ka gaji da gani na ne ba aure kaima.." tyi mgnr yayin da dara daran idanuwanta ke knshi.
"Nop..kawaide ina mamakine but nadesan bawai kin rasa manemi bane .."
Murmushi tayi tace "eh tou..ade wani fannin zan iya cewa bansamu wanda ya kwantamin bane.. allah black inason inyi aure hnklina ya kwanta banason inyi auren da hnklina a tashe kullum..dats why banason nayi rushing..inason nazabawa yarana uba nagari kmr yanda annabi muhammad s.a.w ya koyar.."
Duk byanan datakeyi yna saurarenta yayin da idanuwanshi da hnklinshi ke yawo a kn fuskarta. "hkne anty jannarht Allah yaxaba nagari.."
"Ameen my black..kuma kasan me.."
Yace "A'ah ..."
"Ina ganin yawancin mace macen aure dake faruwa a zamaninnan nifa se ina ganin dande auren yarane dasukeyi..amma kaga kmr ni dinnan shiyasama nafison, auren sugar daddys kmr 50yrs hk ..yauwa lahiya laune.."
"Hmm yara kmr mu kike nufi.."
Murmushi tayi tace "nop ni bnceba..kaga kmr kai dinnan kyaunshi ka auri yar 17yrs itace dai dai kai..ammafa ni da nakeda 17yrs dinma in dan 30yrs yaxo banasonshi Nafison wanda yafi 30yrs irin kmr 35yrs hka.."
Murmushi HAMMAD yayi yace "hmm anty dadihna dake akwaison harkar respect.. tou ynzu in amisali auren karamin yaro yana cikin kaddararki yazakiyi.."
Dogon numfashi taja nan da nan fara ar dake kn fuskarta taragu tace "wlhy bazan iya zaman aureba dashi sede dan knshi yagaji yasakeni..hmmn yama za ayi hkn ya faru pls ka cire tuna nin nan a mine dinka..kasan sau biyu ana shirin daura aurena aka fasa.."
Gyara zama yayi ya kora hollondia ..kna ya kureta da ido yace "why.."
Gyara zama itama tayi tace "nafarkon ya munafuncenine ..kasan munafurci yana daya daga abubuwan dana tsana..na biyun be nemi soyayyataba ummih ce ke sonshi nima inasonshi saboda ummihnah.ana sauran 2 weeks bikinmu yayi tafiya zuwa chard yayi hatsari a jirgin sama ya rasu.."
"Na farkon baki gayamin meyasa baki aureba..munafurcin me yayi miki.."
"Be gayamin yanada mataba se ana saura 2days bikinmu yagayamin..bnason munafurci da zalinshi..and duk duniya natsani kishiya but inada zafin kishi.."
Murmushi HAMMAD yayi yace "big antyna kenan..insha allahu na ukun babu fashi se anyi..suma sauran danke ba matarsu bace da allah yace dolene hkn ya kasance."
"Hkne.." tyi mgnr tna Murmushi. "Waini black baka taba bani labarin beb dinkaba.."
Murmushi yayi yace "ni bnda beb a Nigerian beb dina a China take.."
Gyara zama tayi tace "oya maza ban insha..hope ta hadu..kou yar chainis ce me kananan ido.."
Dariya yayi yace "nop indiance.."
"Wow..musulma.."
"Yeah her name is maryam.."
Murmushi tayi tace "inye su black ashe indiawa za a kawomin.." Murmushi yayi yace "anty inajin yunwa.."
Mikewa tayi ta zubo mishi abinci dambun kuskusne yaji hanta (kidney) dayake kular na rike zafi abincin se tiriri yakeyi. Tamika mishi ya make kafada yaki amsa yace "nima kiyi feeding dina.."
Dariya tayi tace "kato dakai.."
"Harna kaiki kuma ummih ke feeding dinki.."
"Aini babyn ummine.."
"Ni kuma bbyn anty jannarht ne.." yy mgnr cike da shagwabar da bemasan ya iyataba se yau.
Dariya tayi sosai da sosai..nacewa yayi dole se tayi feeding dinshi aiko dole tayi feeding dinshi yaci yakoshi yayi nak sukasha hirarsu..se 6:pm suka fitou a tare kowa yashiga car dinshi sukabar harabar asibitin.
HAMMAD cikeda kewarta ya nufa gida.daya isa gida mommah na bngarenta yaje yagaisheta ta amsa bawani hira na tsakanin uwa da.be jima yataso ya nufi side dinshi.
Wanka yayi yashirya cikin kaya marasa wando d da riga mara hannu.yy matukar kyau ainun.
**0
Tana isa gida byn tyi hon me gadi yabude mata get tashiga tyi parking a parking space. Tafito hannunta rike da hand bag dinta .. a guje get man yakaraso yace "sannu dazuwa hajiya.."
"Yauwa baba ya aikin.." ta amsa fuskarta sake.
"Lafia lau..hajiya wani mutumi yanata zuwa nemanki zuwanshi biyu a wata katuwar motar.."
Murmushi tayi tace "tou wayeshi.."
"Wlhy nima bnsaniba hajiya bntaba ganin yazoba se yau ..da safe yazo nace kinje aiki se yamma zaki dawo..yaje yadawo zuwa 5:pm baki dawoba yatafi amma yace ze dawo byn isha'i inde da dmr ganinki nagayawa ummih tace tou yadawo ...wlhy alhajine dan dattijon kirki nasanma zakisoshi hajiya domin babbane ga kyauta yabani kudi dubu dubu bandir daya.."
Murmushi Jannarht tyi tace "a lallai baba kaji dadih ..tou babu damuwa baba allah ya kaimu after isha'i din ." Hnyar falo ta nufa..
"Ameen hajiya..ahuta lafia.."
"Ameen baba.."tanufi cikin gidan shikuma baba yawuce mazauninshi ya kunna radio yafarajin wakokin shata.😁
**
After sallar magrib yanufa bangaren su anwar. mommy da sabreen da anwar suna zaune sunyi nasu sallar Anwarne yaja musu sallarh.
yashigo da sallama amsawa sukayi yagaida mommy ta amsa fuska a sake idanuwanta na knshi yazauna sabreen tagaidashi ya amsa cike da sakin fuska.
"Kai bngnkaba a masallaci,.." cewar HAMMAD da yy mgnr idanuwanshi na kan anwar.
"bnjeba ai..gida mukayi sallah da mommy da sabreen.."
"Okay.."
"Eh wlhy shi yaja mana sallah.."cewar mommy.
"Okay mom.." cewar HAMMAD.
Hira suka shigayi a falon shide HAMMAD hnklinshima be garesu yanacan kn tunanin anty jannarht.
Mommy na lura dashi har lokacin sallar isha'i yayi..hammad yaja musu sallah sukayi dukkaninsu. Byn sun idar sukaciga da hirarsu HAMMAD de be cewa uffan. Time din cin abinci yayi mommy tayi serving dinsu tuwan shinkafane da miyar kuka. HAMMAD de bewani ciba spoon biyu yy yaji duk abincin bejin dadinshi a yaudin. Duk yadda abincin mommy keda dadih yaude beji dadinba spoon biyunma da yayi dande idon mommyne. Yana ajiye spoon din ya mike daga kn dining are din mommy ta kalleshi tace "son harkayi me.."
"Am okay mommy.." cewar HAMMAD.
"Kai harka koshi..kaci wani abincinne daman.."
"Da yamma naci abinci.."
"Okay..a ina..dannaga batare kuka dawoba da anwar na tambayeshi yace kaje a.a waziri special hospital."
"A.agun anty jannarht.."
Ido mommy tabishi dashi dmn ta tmbayeshine but tanason tabbtr d tunaninta ne dmn tyi tunanin, hkn.
Kai tsaye dakin anwar yanufa ya kwanta a kayataccen gadon daya mamaye dakin..kwantawa yayi yana kallon silin ya zaro dubu dayannan a aljihun wandonshi ya mannata a kn fuskarshi har ynzu tana kamshin anty jannarh..zuciyarshi fal tunanin anty jannarht..
**
Wajajen 8:30 pm
"Assalamu alaykum ..Assalamu alaykum.." baba me gadine tsaye a bakin kofar falon yana dan bubbugawa.
"Wa alaykumussalam.." Ummih da sahura ne zaune a falon suka amsa dukkaninsu jannarht de tana sama tana duba wasu ayyuka a system dinta.
Sahura ta mike ta bude kofar falon byn ta tabbatr da waye.
"Sannu baba.."
"Yauwa sahura..ki gayama hajiya mutumin ya dawo.."
Ido kawai yake binta dashi ynajin wani abu na tsikarinshi.. mikewa tayi tace bari inje in kawo mka mgni..."
Zumbur shima yamike batare daya san yy hknba ..tana binshi da ido fadawa jikinta yayi hadi dayi mata wata iriyar runguma yna sauke ajiyar zuciya dumin jikinta na rasashi..
Zaro ido tayi jin unexpected ya rungumeta abinda be taba shiga tsakaninsuba kenan zaro ido tayi this is the first time da namiji ya rungumeta kenan wani iri taji yarrrr... tana kokarin tureshi daga jikinta kawai taji bakinshi a cikinnata yana tsotsa hadi da sauke numfashi..innalillahi be tabajin natsuwaba irinna yau ji yy ciwon dake jikinshi yna raguwa kara kankameta yayi a jikinshi yna tsotsar lips dinta natsuwa na saukar mishi..jannarht kam suman zaune tayi ...
Sakinta yayi yana sauke ajiyar zuciya itama ajiyar zuciyar take saukewa dukse taji haushinshi ya cikashi..
"Anty jannarht wlhy inasonki..ina sonki! Inasonki!.." yakara rungumeta jikinshi tsam..ynajin natsuwa na ziyartarshi.
Ummih dake labe tana kallon abinda ke faruwa kuma tnaji. ta furta "wa'iyazubillahi.." hadi da dafe goshinta.
Shin yazata kayanane..danjin cigaban book din fans kuyi rijister..shin ya HAMMAD zeyi..ga mansur kuma yayi wuf da anty jannarht...fans sena jiku.wannande shine last page inkinason samun cigaban tou pay. Sena jiku fans.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE* 19
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* ❤️
Littafin ya kunshi soyayya haquri sadaukarwa..
Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari)
Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 09038275715. Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama. In card ne kiyi masa photo kituramin.
*ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
FREE PAGE 19,
Murmushi yy idanuwanshi na kan hannunta dake kan table din yace "ba abinda ke damuna antyna.."
Dan daga kafadarta tayi tace "Okay..intayi tsami maji ai.."
Murmushi yayi yace "anty kemafa kinji hausa kmr me.."
Dariya tayi wushiryarta ta kasa da sama ta bayyana yayinda haqorin makanta yayi wani wal.."aini bahaushiyace.."
Kare mata kallo yayi na yan dakiku komi nata is perfect sam bata da makusa komi tayi kyau yakeyi mata..."ai kinfi kama da larabawa .."
Murmushi tayi tace "black kenan..aikafini kyau nifa kawai farar fatarne.."
Dariya yayi har seda hakoranshi dake jere reras a bakinshi farare kmr audiga suka bayyana. "hmm anty kenan..ke kya hada kanki dani..infect fa bnga macen data kaiki kyauba a duniya."
Dariya takarayi tace "kai black..wannan kurantawa hk aiko biyanka zanyi se haka..seriously kafini kyau inason inga macen dazatayi wuf dakai.."
"nima inason inga namijin dazeyi dacen aurenki don wlhy namijin daya aureki ko fita se yayi dakyar zeyi..musammanma in yana kallon wannan kyaunnaki.."
"Wai..Wai..Wai..Kai haji black wannan zance haka. kar kasa indena taka kasa..Kar kasa in rinkajin ni watace.." tyi mgnr cike da rha.
Murmushi yayi yarasa dalilin dayasa, inya gnta yake jinshi a annashuwa."aikinmafi hk anty.. duk duniya meye in aka kalleshi ake ganin kyaunshi kuma yakeda ban sha'awa a gurin kowa.."
Dan jimm tayi alamar tunani tace "dawisu..!"
"I swear kinfishi kyau da kwarjini da ban sha'awa.."
Dariya ta kwashe dashi tace "hmm black na anty jannarht.."
Daya gnta a nishadi dukse yaji dukkannin damuwarshi, ta gushe. "Anty jannarht ta black.."
Dariya dukkaninsu sukayi.. " hmm su HAMMAD.."
"Anty I have question.." cewar HAMMAD
"Okay .." cewar jannarht tana saurarenshi.
"Anty meyasa bakiyi aureba har ynzu.."
Murmushi tayi tace "why are you asked me dis question..ka gaji da gani na ne ba aure kaima.." tyi mgnr yayin da dara daran idanuwanta ke knshi.
"Nop..kawaide ina mamakine but nadesan bawai kin rasa manemi bane .."
Murmushi tayi tace "eh tou..ade wani fannin zan iya cewa bansamu wanda ya kwantamin bane.. allah black inason inyi aure hnklina ya kwanta banason inyi auren da hnklina a tashe kullum..dats why banason nayi rushing..inason nazabawa yarana uba nagari kmr yanda annabi muhammad s.a.w ya koyar.."
Duk byanan datakeyi yna saurarenta yayin da idanuwanshi da hnklinshi ke yawo a kn fuskarta. "hkne anty jannarht Allah yaxaba nagari.."
"Ameen my black..kuma kasan me.."
Yace "A'ah ..."
"Ina ganin yawancin mace macen aure dake faruwa a zamaninnan nifa se ina ganin dande auren yarane dasukeyi..amma kaga kmr ni dinnan shiyasama nafison, auren sugar daddys kmr 50yrs hk ..yauwa lahiya laune.."
"Hmm yara kmr mu kike nufi.."
Murmushi tayi tace "nop ni bnceba..kaga kmr kai dinnan kyaunshi ka auri yar 17yrs itace dai dai kai..ammafa ni da nakeda 17yrs dinma in dan 30yrs yaxo banasonshi Nafison wanda yafi 30yrs irin kmr 35yrs hka.."
Murmushi HAMMAD yayi yace "hmm anty dadihna dake akwaison harkar respect.. tou ynzu in amisali auren karamin yaro yana cikin kaddararki yazakiyi.."
Dogon numfashi taja nan da nan fara ar dake kn fuskarta taragu tace "wlhy bazan iya zaman aureba dashi sede dan knshi yagaji yasakeni..hmmn yama za ayi hkn ya faru pls ka cire tuna nin nan a mine dinka..kasan sau biyu ana shirin daura aurena aka fasa.."
Gyara zama yayi ya kora hollondia ..kna ya kureta da ido yace "why.."
Gyara zama itama tayi tace "nafarkon ya munafuncenine ..kasan munafurci yana daya daga abubuwan dana tsana..na biyun be nemi soyayyataba ummih ce ke sonshi nima inasonshi saboda ummihnah.ana sauran 2 weeks bikinmu yayi tafiya zuwa chard yayi hatsari a jirgin sama ya rasu.."
"Na farkon baki gayamin meyasa baki aureba..munafurcin me yayi miki.."
"Be gayamin yanada mataba se ana saura 2days bikinmu yagayamin..bnason munafurci da zalinshi..and duk duniya natsani kishiya but inada zafin kishi.."
Murmushi HAMMAD yayi yace "big antyna kenan..insha allahu na ukun babu fashi se anyi..suma sauran danke ba matarsu bace da allah yace dolene hkn ya kasance."
"Hkne.." tyi mgnr tna Murmushi. "Waini black baka taba bani labarin beb dinkaba.."
Murmushi yayi yace "ni bnda beb a Nigerian beb dina a China take.."
Gyara zama tayi tace "oya maza ban insha..hope ta hadu..kou yar chainis ce me kananan ido.."
Dariya yayi yace "nop indiance.."
"Wow..musulma.."
"Yeah her name is maryam.."
Murmushi tayi tace "inye su black ashe indiawa za a kawomin.." Murmushi yayi yace "anty inajin yunwa.."
Mikewa tayi ta zubo mishi abinci dambun kuskusne yaji hanta (kidney) dayake kular na rike zafi abincin se tiriri yakeyi. Tamika mishi ya make kafada yaki amsa yace "nima kiyi feeding dina.."
Dariya tayi tace "kato dakai.."
"Harna kaiki kuma ummih ke feeding dinki.."
"Aini babyn ummine.."
"Ni kuma bbyn anty jannarht ne.." yy mgnr cike da shagwabar da bemasan ya iyataba se yau.
Dariya tayi sosai da sosai..nacewa yayi dole se tayi feeding dinshi aiko dole tayi feeding dinshi yaci yakoshi yayi nak sukasha hirarsu..se 6:pm suka fitou a tare kowa yashiga car dinshi sukabar harabar asibitin.
HAMMAD cikeda kewarta ya nufa gida.daya isa gida mommah na bngarenta yaje yagaisheta ta amsa bawani hira na tsakanin uwa da.be jima yataso ya nufi side dinshi.
Wanka yayi yashirya cikin kaya marasa wando d da riga mara hannu.yy matukar kyau ainun.
**0
Tana isa gida byn tyi hon me gadi yabude mata get tashiga tyi parking a parking space. Tafito hannunta rike da hand bag dinta .. a guje get man yakaraso yace "sannu dazuwa hajiya.."
"Yauwa baba ya aikin.." ta amsa fuskarta sake.
"Lafia lau..hajiya wani mutumi yanata zuwa nemanki zuwanshi biyu a wata katuwar motar.."
Murmushi tayi tace "tou wayeshi.."
"Wlhy nima bnsaniba hajiya bntaba ganin yazoba se yau ..da safe yazo nace kinje aiki se yamma zaki dawo..yaje yadawo zuwa 5:pm baki dawoba yatafi amma yace ze dawo byn isha'i inde da dmr ganinki nagayawa ummih tace tou yadawo ...wlhy alhajine dan dattijon kirki nasanma zakisoshi hajiya domin babbane ga kyauta yabani kudi dubu dubu bandir daya.."
Murmushi Jannarht tyi tace "a lallai baba kaji dadih ..tou babu damuwa baba allah ya kaimu after isha'i din ." Hnyar falo ta nufa..
"Ameen hajiya..ahuta lafia.."
"Ameen baba.."tanufi cikin gidan shikuma baba yawuce mazauninshi ya kunna radio yafarajin wakokin shata.😁
**
After sallar magrib yanufa bangaren su anwar. mommy da sabreen da anwar suna zaune sunyi nasu sallar Anwarne yaja musu sallarh.
yashigo da sallama amsawa sukayi yagaida mommy ta amsa fuska a sake idanuwanta na knshi yazauna sabreen tagaidashi ya amsa cike da sakin fuska.
"Kai bngnkaba a masallaci,.." cewar HAMMAD da yy mgnr idanuwanshi na kan anwar.
"bnjeba ai..gida mukayi sallah da mommy da sabreen.."
"Okay.."
"Eh wlhy shi yaja mana sallah.."cewar mommy.
"Okay mom.." cewar HAMMAD.
Hira suka shigayi a falon shide HAMMAD hnklinshima be garesu yanacan kn tunanin anty jannarht.
Mommy na lura dashi har lokacin sallar isha'i yayi..hammad yaja musu sallah sukayi dukkaninsu. Byn sun idar sukaciga da hirarsu HAMMAD de be cewa uffan. Time din cin abinci yayi mommy tayi serving dinsu tuwan shinkafane da miyar kuka. HAMMAD de bewani ciba spoon biyu yy yaji duk abincin bejin dadinshi a yaudin. Duk yadda abincin mommy keda dadih yaude beji dadinba spoon biyunma da yayi dande idon mommyne. Yana ajiye spoon din ya mike daga kn dining are din mommy ta kalleshi tace "son harkayi me.."
"Am okay mommy.." cewar HAMMAD.
"Kai harka koshi..kaci wani abincinne daman.."
"Da yamma naci abinci.."
"Okay..a ina..dannaga batare kuka dawoba da anwar na tambayeshi yace kaje a.a waziri special hospital."
"A.agun anty jannarht.."
Ido mommy tabishi dashi dmn ta tmbayeshine but tanason tabbtr d tunaninta ne dmn tyi tunanin, hkn.
Kai tsaye dakin anwar yanufa ya kwanta a kayataccen gadon daya mamaye dakin..kwantawa yayi yana kallon silin ya zaro dubu dayannan a aljihun wandonshi ya mannata a kn fuskarshi har ynzu tana kamshin anty jannarh..zuciyarshi fal tunanin anty jannarht..
**
Wajajen 8:30 pm
"Assalamu alaykum ..Assalamu alaykum.." baba me gadine tsaye a bakin kofar falon yana dan bubbugawa.
"Wa alaykumussalam.." Ummih da sahura ne zaune a falon suka amsa dukkaninsu jannarht de tana sama tana duba wasu ayyuka a system dinta.
Sahura ta mike ta bude kofar falon byn ta tabbatr da waye.
"Sannu baba.."
"Yauwa sahura..ki gayama hajiya mutumin ya dawo.."