Sashe 1
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels Group
Hausa novels and fashion Group
Cool novel, makeup and kitchen1 Group
And
WOMEN24 TV Group
WHATSAPP NO:+2349030159301
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE....* 1
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* 😢😭
Labari SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼
Rubutawa farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
*Labarina kirkirarran labarine kada kowa yayi tunanin labarinshine na kirkiranede kawai.*
Littafin na kudine game bukata normal 300 VIP 600 mtn cart kou kuma aturo mtn card ta wnnan num din 08033368013 kou ta account 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank.
FREE PAGE 1
A katafaren airport din, kaduna state, nan jirgin dayayo takanas takano daga china ya yada zango a kaduna birnin gwamna. Kan kace kwabo fasinjoji suka fara fitowa kowannensu da face Mark's a fuskarshi.
Wuh! Wani saurayi, nahango . irin chocolate colour dinnan yana sakkowa daga matakalar jirgin, tindaga kasa nafara kallonshi kafafuwanshi irinna yan hutu luf luf cikin takalmi me matukar kyau takalmin ya kara kayata kyaun kafafuwannashi. sanye yake da kananan kaya riga mint green wando jeans black, tsintsiyar hannunshi manne da agogon diamond, dogoneshi santalele, dukda face Mark's din dake face dinshi daka kalla kwayar idanuwanshi masu dauke da eyes glass, zakasan akwai wani boyeyyen sirrin kyau a cikin fuskannan. A hnkli yake saukowa daga upstairs din jirgin kafafuwanshi kamar jini ze fito saboda kyau da laushi.
Motoci na hango manya mayan Guda uku a jere duk cikinsu babu motar million 1000 sede billions,😛
Wani dattijo na hango kudi ya rasashi hutu da kwanciyar hankali sun samu matsugunni a tareda dattijun Sanye yake da danyar gezner ruwan egg se,daukar ido yakeyi, hannunshi, daure da agogon danyar diamon idanuwanshi manne da eyes glass. jingine yake da wata mota da duk tafi motoci guda ukun tsaruwa da kyau bodyguard duksun tsatsareshi sunata yawo kowannensu fuska babu rahama sam.
Alhaji Abdullahi abubakar waziri aaz family kenan.
Direct santalelen saurayinnan daya gama saukowa daga jirgin yakaraso ga dattijonnan ya rungumeshi.
Shima rungumeshi yayi zuciyarshi fal farin ciki da jin dadih ya rungume dannashi yana bubuga bayanshi.
"I MISS YOU DAD " cewar dannashi cikin sexy voice.
"Miss you too HAMMAD dina..ina anwar"
Murmushi wanda aka kira da HAMMAD Din yayi yace "gobe ze biyo jirgi buh be gama komiba sede zuwa goben"
"Okay.." cewar dad
HAMMAD ya dago yana kallon mahaifinnashi yace "dad ina mom."
"Kasan mom dinka iya rigima.. tana gida tanata rigimar nata"
Murmushi HAMMAD yayi yace "Wash mommah akwai rigima.."
Daga haka bodyguard din suka kwaso akwatinanshi sukasa a mota. Suka bude musu motar suka shiga akA tayarda motar ba jimawa sukabar airport din.
Suna tafe suna hira da mahaifinnashi cikeda so da kauna.
.
Anguwar dosa g.r.a wani layi guda suka nufa sunan layin waziri road. wani dankareren gida suka nufa katon gidane sosai dukshi ya manaye anguwar gabaki daya get din gidanma abun kallone direct sojojin dake gadin get din suka wangale get din farko suna shiga wasu sojojin suka wangale get na biyu get biyarne a gidan seda suka wucesu sannnan suka samu damar karasowa compound din gidan,
Wuh! Wuh! Katon gidane.. wayyo fans ink dina ze are the house want to kill me🤤 ashe aduniya akwai kyau akwai muna kyau..uhm karyar kudi akeyi ashe a cikin masu kudinma akwai masu kudi, akwai masu daula. akwai masu arziki, akwai muna arziki, wasu arzikima at all in yazo garesu seya rissina saboda arzikin ma suna ya tara. Gidanya hadu koda gidan shugaban kasane, tou tabbas e.f.c.c. se sun qarqameshi domin se ance yayi almun dahna da dukiyar talakawa.
Alhaji abubakar adamu waziri family kenan a.a.z. falimy.
Bangare bangare ne a gidan, na gaza lissafa bangare nawane daganide family house ne ammafah kowanne bangare in zaka shiga sekaci karo da get kafin kashiga bangaren kowa.
Bangaren mahaifiyar HAMMAD suka danna kan motar duk gidan banga Bangaren daya kai nata kyauba, an kayatashi da ado irinna sarauta, dakashigo base angaya makaba zakasan, wanda yake gidan dan sarautane.
Parking din motocin akayi a parking space bodyguard din suka fito suka bude musu suka fito tindaga compound cike yake da mutane domin tarbar zuwannashi.
Murmushi hammad yayi yana bin dangin mahaifiyarshi da dangin mahaifinnashi da ido cikeda farinciki yake bin kowannensu da ido.
Wata mata na hango me kiba fara me kyau dagani kasan hutu ya ratsata na hango kamanninta sosai da HAMMAD amma shekarunta bekaiba ta haifi me 25yrsba. Karasowa tayi ta watsa mishi wani abu me,kyalkyali ya fara zubowa daga knshi har zuwa kasa, Murmushi yayi yakarasa ya rungumeta yace "wow Anty maryam naji dadin ganinki .." yakai mata runguma kankace tak aka fara musu ruwan kyalkyali anata zuwa ana rungumeshi.
Daddy dayaga gunya rikice kai tsaye ya wuce ya barsu yanufa part dinshi cikeda soyayyar dannashi tilo namiji.
Gunya kacame aka saki sauti na kidan yan niger buzaye, kan kace me sunfara takawa rawar yan nijer dashima gogan. Ana cikin rawar wata me kama dashi tasamu ta iso gareshi domin mutane sun rurrufeshi. Da yarinya a hannunta, ta rungumeshi cikeda farinciki shima rungumeta yayi itada yarinyar hannunta tace "Miss you bross " murmushi yayi ya dagota daga jikinshi ya dauki yarinyar hannunta yace "miss you two sister ..ya baby nur da annur.."
"Alhmdllh bross.."
"Ina auta ne wai.."
"Uhm kasan auta ba a rabata da mom tanagun mom.."
"Ooh ina mom din.."
"Uhm all ready you know who is ur mother, Kasanta bason hayaniya takeyiba tana bangarenta itada mommy rabi da gimbiya jawaheer ..dukdade nasan cike take da murnar ganinka amma kasan mommah bazata fito ba .."
Girgiza kai yayi cike da rashin dadih game da halin mahaifiyar tasu da kiyayyar hajiya rabi da yarta jawaheer yarinya mara kunya.
Kowa yazo se yy kissn dinshi tako ina kai dagani, kasan, cike suke da kaunarshi,.
Bayan sungama harraqawa suka jashi dining area suka shiga ciyar dashi cima iri, iri seda yaci ya koshi suka jashi bangarenshi suka barshi domin yayi wanka ya huta shima wankan dn bazeyu bane dasunyi masa.
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE* 4
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* ❤️
Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼
Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.
FREE PAGE 4
Familyne me cike da dumbin albarkatu da dumbin arziki, alhasan adam waziris da abubakar adam waziris se hannatu adam waziri sukadai iyayensu suka haifa abubakar adam shine babbah. allah yayiwa iyayannasu rasuwa. Sudin cikakkun yan katsinane a safana. sunyi karatu me zurfi yayin da suka saka hannu a kasuwanci inda kasuwancinnasu yakawosu garin kaduna a nan sukayi aure kouwannensu suka hayayyafa.
Hannatuma tin a garin katsina tayi aurenta amma bata haihuba.
Abubakar adam waziri shine mijin. Hafsat hafsat tanada yara shida iburahim shine fari se abdullahi shine na biyu se ahamad da fahad da abulhakim da hashim.duka yaranta mazane babu mace.
baba ade itace matar abubakar adam waziri ta biyu takasance mace mara mutumci tanada yara hudu maza uku mace daya.tanajin haushin hajiya kaka kasancewar itace me maza dayawa a gidan.
Alhasan yanada mata biyu hajiya fatima da hajiya sadiya. Hajiya fatimace babba tanada yara shida itama hudu maza biyu mata (rana daya abubakar da alhasan sukayi aure)
Hajiya sadiya tanada yara hudu dayane namiji ukun duk matane.
Dukkannin mazan gidan sunyi karatu sosai amma allah ya cire ABDULLAHI abubakar a zakka yakasance shine a fannin ilimi bameja dashi shi barristers (wato mahaifin HAMMAD)
Abdullahi abubakar adam waziri da zubairu suna shiri da da baccine ke rabasu zubairu dan wajen hajiya fatimane.
Tinkafin iyayensu su rasu sukace komi kudin da kowannensu sukayi kadasu rabu. Aikou basu rabunba. Anwayi gari allah yayiwa abubukar adam waziri rasuwa. Bajimawa alhasan ma yarasu.
Abdullahi abubakar waziri yayi auren hajiya zainab daga Nijer jahar maradi ita din yar sarautace dakyar alhaji barrister Abdullahi abubakar waziri yasamu aka bashi aurenta.
Shikuma zubairu ya auri tashi matar hajiya zulaikha a rana daya sukayi aure da Abdullahi dukda kuwa Abdullah yagirmema zubairu da shekara uku. Byn wasu shekaru alhasan yakara, auren wata yar barno hajiya safara'u.
Zulaikha da zainab basa shiri kwata kwata zainab tana takamar ita yar sarautace yayin da Zulaikha ita yar wadanda basu da halice wato talakawa. Zainab setazo ta kulleda safara'u wato kishiyar Zulaikha aiko kunga dole Zulaikha ta Kara tsanar zainab. Hausawa nacewa kunshin sauri tafi, kishiya zafi.
A kwai arzikin yaya a family din amma kan iyayensu mata ya gaza haduwa.
Haihuwar farko zainab ta haifa mace wato nahnah hafsat mesunan uwar gidan gidan family din. Se Abubakar Abdullah wato hammad dayaci sunan baban kakanshi, .Se auta rabi arh mesunan yayar zainab ana kirnta nasreen.
Zulaikha ma tahaifi yaya uku salaha se Abubakar anwar. Se fatima sunan sirikarta ana kiranta da Sabreen. Zulaikha macece me matsakaicin kyau.
Duk family din babu macen data kai, zainab maman HAMMAD kyau.
Haka duk a jikokin gidanma babu wanda yakai HAMMAD kyau sak mamanshi yabiyo sede ya dauko colour din babanshi.
A qa idar duk yaran gidan insun taso sungama primary school da secondary schools a nijeria tou sauran a waje suke karasawa.amma bnda mata a Nigerian suke karatunsu sede fa mkrntar dasukeyi babbace alhaji zubairu shi babban dan kasuwane shike daukar nauyin karatun mata na family din.
Abun bakin cikin zainab shine tin tasowar hammad kullum yana bangaren, Zulaikha wato mommyn salaha hammad shida anwar bacci ke rabasu shima se zainab tayi da gaske. Tou hkma anty nahnah domin jininsu ya hadu da salaha aiko ita nahnah tanacin dukan zainab amma shi HAMMAD bata iya duknshi saboda soyayyarshi dake rnta. Nasreen cede halinta sak na uwar tane. Safarau bata haihuba hkn seya kara mata kiyayyar mommyn salaha, gani takeyi kmr tayi mata asiri. Kunsan in mutum yana abu gani yakeyi, kmr kowama hknne.
Kiyayyar da zainab takewa Zulaikha sam ita batawa zainab dinshi hasalima yadda take rike yayanta tamkar ita ta haifesu.
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels Group
Hausa novels and fashion Group
Cool novel, makeup and kitchen1 Group
And
WOMEN24 TV Group
WHATSAPP NO:+2349030159301
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE....* 1
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* 😢😭
Labari SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼
Rubutawa farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
*Labarina kirkirarran labarine kada kowa yayi tunanin labarinshine na kirkiranede kawai.*
Littafin na kudine game bukata normal 300 VIP 600 mtn cart kou kuma aturo mtn card ta wnnan num din 08033368013 kou ta account 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank.
FREE PAGE 1
A katafaren airport din, kaduna state, nan jirgin dayayo takanas takano daga china ya yada zango a kaduna birnin gwamna. Kan kace kwabo fasinjoji suka fara fitowa kowannensu da face Mark's a fuskarshi.
Wuh! Wani saurayi, nahango . irin chocolate colour dinnan yana sakkowa daga matakalar jirgin, tindaga kasa nafara kallonshi kafafuwanshi irinna yan hutu luf luf cikin takalmi me matukar kyau takalmin ya kara kayata kyaun kafafuwannashi. sanye yake da kananan kaya riga mint green wando jeans black, tsintsiyar hannunshi manne da agogon diamond, dogoneshi santalele, dukda face Mark's din dake face dinshi daka kalla kwayar idanuwanshi masu dauke da eyes glass, zakasan akwai wani boyeyyen sirrin kyau a cikin fuskannan. A hnkli yake saukowa daga upstairs din jirgin kafafuwanshi kamar jini ze fito saboda kyau da laushi.
Motoci na hango manya mayan Guda uku a jere duk cikinsu babu motar million 1000 sede billions,😛
Wani dattijo na hango kudi ya rasashi hutu da kwanciyar hankali sun samu matsugunni a tareda dattijun Sanye yake da danyar gezner ruwan egg se,daukar ido yakeyi, hannunshi, daure da agogon danyar diamon idanuwanshi manne da eyes glass. jingine yake da wata mota da duk tafi motoci guda ukun tsaruwa da kyau bodyguard duksun tsatsareshi sunata yawo kowannensu fuska babu rahama sam.
Alhaji Abdullahi abubakar waziri aaz family kenan.
Direct santalelen saurayinnan daya gama saukowa daga jirgin yakaraso ga dattijonnan ya rungumeshi.
Shima rungumeshi yayi zuciyarshi fal farin ciki da jin dadih ya rungume dannashi yana bubuga bayanshi.
"I MISS YOU DAD " cewar dannashi cikin sexy voice.
"Miss you too HAMMAD dina..ina anwar"
Murmushi wanda aka kira da HAMMAD Din yayi yace "gobe ze biyo jirgi buh be gama komiba sede zuwa goben"
"Okay.." cewar dad
HAMMAD ya dago yana kallon mahaifinnashi yace "dad ina mom."
"Kasan mom dinka iya rigima.. tana gida tanata rigimar nata"
Murmushi HAMMAD yayi yace "Wash mommah akwai rigima.."
Daga haka bodyguard din suka kwaso akwatinanshi sukasa a mota. Suka bude musu motar suka shiga akA tayarda motar ba jimawa sukabar airport din.
Suna tafe suna hira da mahaifinnashi cikeda so da kauna.
.
Anguwar dosa g.r.a wani layi guda suka nufa sunan layin waziri road. wani dankareren gida suka nufa katon gidane sosai dukshi ya manaye anguwar gabaki daya get din gidanma abun kallone direct sojojin dake gadin get din suka wangale get din farko suna shiga wasu sojojin suka wangale get na biyu get biyarne a gidan seda suka wucesu sannnan suka samu damar karasowa compound din gidan,
Wuh! Wuh! Katon gidane.. wayyo fans ink dina ze are the house want to kill me🤤 ashe aduniya akwai kyau akwai muna kyau..uhm karyar kudi akeyi ashe a cikin masu kudinma akwai masu kudi, akwai masu daula. akwai masu arziki, akwai muna arziki, wasu arzikima at all in yazo garesu seya rissina saboda arzikin ma suna ya tara. Gidanya hadu koda gidan shugaban kasane, tou tabbas e.f.c.c. se sun qarqameshi domin se ance yayi almun dahna da dukiyar talakawa.
Alhaji abubakar adamu waziri family kenan a.a.z. falimy.
Bangare bangare ne a gidan, na gaza lissafa bangare nawane daganide family house ne ammafah kowanne bangare in zaka shiga sekaci karo da get kafin kashiga bangaren kowa.
Bangaren mahaifiyar HAMMAD suka danna kan motar duk gidan banga Bangaren daya kai nata kyauba, an kayatashi da ado irinna sarauta, dakashigo base angaya makaba zakasan, wanda yake gidan dan sarautane.
Parking din motocin akayi a parking space bodyguard din suka fito suka bude musu suka fito tindaga compound cike yake da mutane domin tarbar zuwannashi.
Murmushi hammad yayi yana bin dangin mahaifiyarshi da dangin mahaifinnashi da ido cikeda farinciki yake bin kowannensu da ido.
Wata mata na hango me kiba fara me kyau dagani kasan hutu ya ratsata na hango kamanninta sosai da HAMMAD amma shekarunta bekaiba ta haifi me 25yrsba. Karasowa tayi ta watsa mishi wani abu me,kyalkyali ya fara zubowa daga knshi har zuwa kasa, Murmushi yayi yakarasa ya rungumeta yace "wow Anty maryam naji dadin ganinki .." yakai mata runguma kankace tak aka fara musu ruwan kyalkyali anata zuwa ana rungumeshi.
Daddy dayaga gunya rikice kai tsaye ya wuce ya barsu yanufa part dinshi cikeda soyayyar dannashi tilo namiji.
Gunya kacame aka saki sauti na kidan yan niger buzaye, kan kace me sunfara takawa rawar yan nijer dashima gogan. Ana cikin rawar wata me kama dashi tasamu ta iso gareshi domin mutane sun rurrufeshi. Da yarinya a hannunta, ta rungumeshi cikeda farinciki shima rungumeta yayi itada yarinyar hannunta tace "Miss you bross " murmushi yayi ya dagota daga jikinshi ya dauki yarinyar hannunta yace "miss you two sister ..ya baby nur da annur.."
"Alhmdllh bross.."
"Ina auta ne wai.."
"Uhm kasan auta ba a rabata da mom tanagun mom.."
"Ooh ina mom din.."
"Uhm all ready you know who is ur mother, Kasanta bason hayaniya takeyiba tana bangarenta itada mommy rabi da gimbiya jawaheer ..dukdade nasan cike take da murnar ganinka amma kasan mommah bazata fito ba .."
Girgiza kai yayi cike da rashin dadih game da halin mahaifiyar tasu da kiyayyar hajiya rabi da yarta jawaheer yarinya mara kunya.
Kowa yazo se yy kissn dinshi tako ina kai dagani, kasan, cike suke da kaunarshi,.
Bayan sungama harraqawa suka jashi dining area suka shiga ciyar dashi cima iri, iri seda yaci ya koshi suka jashi bangarenshi suka barshi domin yayi wanka ya huta shima wankan dn bazeyu bane dasunyi masa.
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE* 4
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* ❤️
Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼
Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.
FREE PAGE 4
Familyne me cike da dumbin albarkatu da dumbin arziki, alhasan adam waziris da abubakar adam waziris se hannatu adam waziri sukadai iyayensu suka haifa abubakar adam shine babbah. allah yayiwa iyayannasu rasuwa. Sudin cikakkun yan katsinane a safana. sunyi karatu me zurfi yayin da suka saka hannu a kasuwanci inda kasuwancinnasu yakawosu garin kaduna a nan sukayi aure kouwannensu suka hayayyafa.
Hannatuma tin a garin katsina tayi aurenta amma bata haihuba.
Abubakar adam waziri shine mijin. Hafsat hafsat tanada yara shida iburahim shine fari se abdullahi shine na biyu se ahamad da fahad da abulhakim da hashim.duka yaranta mazane babu mace.
baba ade itace matar abubakar adam waziri ta biyu takasance mace mara mutumci tanada yara hudu maza uku mace daya.tanajin haushin hajiya kaka kasancewar itace me maza dayawa a gidan.
Alhasan yanada mata biyu hajiya fatima da hajiya sadiya. Hajiya fatimace babba tanada yara shida itama hudu maza biyu mata (rana daya abubakar da alhasan sukayi aure)
Hajiya sadiya tanada yara hudu dayane namiji ukun duk matane.
Dukkannin mazan gidan sunyi karatu sosai amma allah ya cire ABDULLAHI abubakar a zakka yakasance shine a fannin ilimi bameja dashi shi barristers (wato mahaifin HAMMAD)
Abdullahi abubakar adam waziri da zubairu suna shiri da da baccine ke rabasu zubairu dan wajen hajiya fatimane.
Tinkafin iyayensu su rasu sukace komi kudin da kowannensu sukayi kadasu rabu. Aikou basu rabunba. Anwayi gari allah yayiwa abubukar adam waziri rasuwa. Bajimawa alhasan ma yarasu.
Abdullahi abubakar waziri yayi auren hajiya zainab daga Nijer jahar maradi ita din yar sarautace dakyar alhaji barrister Abdullahi abubakar waziri yasamu aka bashi aurenta.
Shikuma zubairu ya auri tashi matar hajiya zulaikha a rana daya sukayi aure da Abdullahi dukda kuwa Abdullah yagirmema zubairu da shekara uku. Byn wasu shekaru alhasan yakara, auren wata yar barno hajiya safara'u.
Zulaikha da zainab basa shiri kwata kwata zainab tana takamar ita yar sarautace yayin da Zulaikha ita yar wadanda basu da halice wato talakawa. Zainab setazo ta kulleda safara'u wato kishiyar Zulaikha aiko kunga dole Zulaikha ta Kara tsanar zainab. Hausawa nacewa kunshin sauri tafi, kishiya zafi.
A kwai arzikin yaya a family din amma kan iyayensu mata ya gaza haduwa.
Haihuwar farko zainab ta haifa mace wato nahnah hafsat mesunan uwar gidan gidan family din. Se Abubakar Abdullah wato hammad dayaci sunan baban kakanshi, .Se auta rabi arh mesunan yayar zainab ana kirnta nasreen.
Zulaikha ma tahaifi yaya uku salaha se Abubakar anwar. Se fatima sunan sirikarta ana kiranta da Sabreen. Zulaikha macece me matsakaicin kyau.
Duk family din babu macen data kai, zainab maman HAMMAD kyau.
Haka duk a jikokin gidanma babu wanda yakai HAMMAD kyau sak mamanshi yabiyo sede ya dauko colour din babanshi.
A qa idar duk yaran gidan insun taso sungama primary school da secondary schools a nijeria tou sauran a waje suke karasawa.amma bnda mata a Nigerian suke karatunsu sede fa mkrntar dasukeyi babbace alhaji zubairu shi babban dan kasuwane shike daukar nauyin karatun mata na family din.
Abun bakin cikin zainab shine tin tasowar hammad kullum yana bangaren, Zulaikha wato mommyn salaha hammad shida anwar bacci ke rabasu shima se zainab tayi da gaske. Tou hkma anty nahnah domin jininsu ya hadu da salaha aiko ita nahnah tanacin dukan zainab amma shi HAMMAD bata iya duknshi saboda soyayyarshi dake rnta. Nasreen cede halinta sak na uwar tane. Safarau bata haihuba hkn seya kara mata kiyayyar mommyn salaha, gani takeyi kmr tayi mata asiri. Kunsan in mutum yana abu gani yakeyi, kmr kowama hknne.
Kiyayyar da zainab takewa Zulaikha sam ita batawa zainab dinshi hasalima yadda take rike yayanta tamkar ita ta haifesu.