Sashe 8
Hiyaam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Aysha!" Ta kira sunanta a tsawace jikinta ya fara bayar da ita wajan amsar rawar da zuciyarta take yi mata ganin tamboɗan Daada na ƙara ƙaimi, ya kwanta a ƙasa yana wasu abubuwa kamar wanda yake tare da mace wajan auratayyar aure.
Macen ce, da macen yake tare.
Tani ce ke yawo cikin kansa!
Tura Ana cikin ɗakin ta yi,ta janyo ƙofar ta ɗaure da igiya kana ta dawo tsakar gidan.
"Menene? Me ya sa ta hanaki fita"
Ifti ta tambaya tana murza idanunta, Ana taƙi magana sai waje guda data kafe da kaifafan idanunta, Ifti zata sake yin magana suka jiyo ihu da kururuwar Innti, a kiɗime Ana ta miƙe ta fara jijjiga ƙofar haka ma Ifti amma sun gagara buɗewa saboda ta rufe su ta waje, suna jin yadda Daada ke ɗaukan Innti yana bugata da ƙasa.
Ihunta ya farkar da Jadid da Jaheed daga bacci, Babban yaya duk da ya saka abu kunnensa bai hana shi jin kukan ba, gabaɗaya kwantattun gargasar ƙirjinsa suka mimmiƙe reza ce a hannunsa yana yanke wata waya, bai san yadda aka yi ya dunƙule hannunsa ba, sai jini ya gani yana tsiyaya daga cikin tafin hannunsa, raɗaɗin zuciyarsa yafi na yadda rezar ta kekketa masa hannu, idanunsa kamar zasu zazzago ƙasa saboda tsabar yadda suka buɗe. Jadid kuka ya saka yana kiran sunan mahafiyarsu, ashe suma ta rufe su ta waje da kwaɗo....
*H I Y A A M*
Page 3
Bright pens
Yota/001
Stay blessed as always; Nazeefah Sabo Nashe
A gigice Innti ta miƙe tsaye ganin yana shirin yi mata tsirara a tsakar gidan, cikin tashin hankali da kiɗima tana ja da baya da wani irin tsoro
Ta ce "Ka dubi girman Allah Daada...," yana layi da tangaɗi ya ce "Wata can a waje wacce ba matata ba, ta iya bani komai da Ubangiji Ya yi mata na ɗiya mace, sai ke da kike ƙarƙashin ikona, za ki mini iyaka da jikinki? Jikin da nake maleji dashi, jikin dashi da babu duk uwarsu ɗaya, wai gayyar ta ahoo. Tani da muke dadiro ta fiye mini ke sau dubun du bata wlh Innti"
Ciki maye yake furta hakan, yana tangaɗi a tsakar gidan ya yi tik haihuwar uwarsa, zafi da raɗaɗin da zuciyar Innti take yi, kamar ana rura wutar ƙona biredi haka nan take jin yayyafin wutar azaba na dirar mata a cikin zuciyarta, ance mace ta gari ni'ima ce.
Ashe miji na gari ma rahma ce. "Ta ina zan iya mu'amala da kai a tsakiyar tsakar gida? Ta ina zan iya mu'amala da kai a lokacin da kake a buge, na barasar da ka sha? Ta ina zan iya, Daada ta ina zan iya"
"Ta yadda Tani take mini"
Amsar daya bata ya tabbatar mata cewa, zancen zuciya ne ya fito fili, ta san ya yi mata targaɗe a yatsunta na dama, amma ciwon da yake ji mata a zuciya a kullum, a koyaushe yafi rauninka da yake samun gangar jikinta, wahala mudu ce, ba'a taɓa sabo da ita, tarbiyya fa? Yaranta take ji.
Yaranta biyar!
Ta sassauta muryarta zuwa ƙasa sosai, da tana da iko na toshe kunnuwanta daga daina jin sautin muryoyi huɗun da suke tashi, suna kiran 'Innti' suna kiranta, da ta yi hakan, amma bata da sa'a sam ta gaza.
"Shikenan, na fahimta"
Ta furta a sanyaye tana tsayawa a gabansa, ba tare da shikenan É—in ta zama “Everthing†ba, ba tare da “Everything†ɗin ya zama “Solving†ba ko da ya zama, baya nufin abubuwan zun shuÉ—e, sun jingina zuwa ga kalmar "Ending“ ba balle a samu “Happinessâ€
"Mu shiga daga ciki mu yi magana, saboda kunnuwan zuri'arka Daada, akwai Babban yaya, Jadid, Jaheed, Iftihal da Ana, zan yi dukkan abin da kake so, umarninka biyaya ne a gare ni, amma ka tuna mune makarantar waÉ—annan halittu biyar É—in mune allon kwaikwayonsu"
"Za ki bani abin da Tani take bani?" Ya furta yana layi tana riƙo shi ita kuma zuwa gabanta, idanunta cike da hawaye.
"Ko ban baka ba, zan yi iya ƙoƙarina na faranta maka"
Ya ɗan suɗe leɓansa da harshensa.
"Gaskiya Tani duniya ce, ita kamar kankana ce me abin alheri, ke kuma tamƙar murhun gasa nama ce saboda azabar zafi Innti"
"Ya Rabbi!"
Innti ta furta a ƙasan zuciyarta, domin ta fahimci abin da gurɓatattun kalmominsa suke nufi. Ta cire kallabin kanta ta ɗaurawa Daada a ƙugunsa wajan suturta al'aurarsa, kana ta riƙe hannunsa suka nufi ɗaki, suna zuwa bakin ƙofa ya saka mata ƙafa nan take ta yanke jiki ta faɗi akan hannunta, ya shiga taka mata ruwan ciki tana kuka da ihu da kiran sunan Allah, har numfashinta ya fara ƙoƙarin tsayawa, can kuma ya shiga sheƙa mata amai me azabar wari a fuskarta, sai da ya amayar mata da duka barasar daya sha kafin ya tsallake ta ya shige cikin ɗaki abinsa ya zube a ƙasa yana rufda ciki sai bacci, cikin sa'a ya shiga mafarkai da Tani.
***
A hankali take juyi saman makeken gadon nasu, ƙirar royal bed tana sanye da kayan bacci ruwan huda, amma idanunta ya gaza ɗaukan bacci ko kaɗan balle ta runtsa kamar kowanne me rai da ke bacci a wannan lokacin.Motsinta ne ya yi yawa, ya saka shi ɗan juyowa daga bayan daya bata kaɗan.
"Madam" ya kira sunanta a sanyaye yana me kallon ta
Ta kasa amsawa sai lumshe idanunta kawai da ta yi. "Ya aka yi? Mene Madame?"
Engineer ya tambaya yana tashi zaune tare da miƙa hannunsa ya kunna hasken kusa dashi yana ƙarewa fuskarta kallo sosai.
"Yanayin garin? Damuwa? Ko buƙatar kai da kai Jiddo?"
Sai ta É—an girgiza masa kai kawai alamar babu É—aya daga ciki.
"Kar ki ce mini ban canka ba?"
A sanyaye ta ce "Eh"
Sai ya ɗan birkitota saman cinyarsa yana kama hannunta ɗaya ya riƙe cikin nasa.
"Kamar Abdallah zai fi kowa sanin halin Jiddah, shikenan faɗa mini mene ya hana idanunki runtsawa ya kuma hana zuciyarki sukuni har haka?" Sannu a hankali ta juyo da fuskarta zuwa kan tasa, ta zuba masa idanunta masu cike da buƙata, wanda hakan ya nuna ta bugun zuciyarta da yadda ƙwayar idanunta take nuna alamar buƙata. Ta sauke numfashi "Akan Ahlam ne fa" Ya ɗan yi jim na nazari
"Ahlam?"
Ya faÉ—a a zuciyarsa.
"Ahlam!"
Wannan karan a fili ya furta.
Ta ce "E, akan ta Yallaɓai"
"Ta miki wani abu ne?" Sai ta yi shiru ta kasa bashi amsa
"Tear out, me ta yi miki?"
Sai ta girgiza masa kai, tana aro murmushi ta aza a saman fuskarta "Ko kallon banza Ahlam bata taɓa yi mini ba, balle saɓani ya shiga tsakanina da ita, yarinya ce me nutsuwa da sanin ya kamata, ba kowa ne zai yarda ita rainonka bace, tun kafin mu yi aure kake kulawa da tarbiyyarta, a dalilinta ka aure ni domin tana ganin saboda ita ne kaƙi aure, na yarda she's talkative, wannan kuma a dalilin aikinta ta zama kamar aku"
"Baby nada surutu sosai"
Ya furta yana murmushi.
"Kar ki mini shiru, bani labari sauyin yanayin na lokaci guda" Jiddah ta kalli mijinta, shima kallon ta yake yana murmushi kamar wanda ya riga ya san abin da zata furta ta hanyar karantar yanayin fuskarta da kyau.
"Me zai hana ta goge recorded É—in matar can ta yi, tun kafin a saka a Redio?"
Ya ce "Me ya sa?"
"Saboda gujewa matar shiga matsala, ina tausaya mata ƙwarai, a budurwa ya aure ta, kuma tashin ƙauye ce, mene zai faru aurenta ya mutu ta dalilin Ahlam? Ina Ahlam zata kai hakƙin matar? Mutane da yawa ba za su fahimci akan aikinta take yi ba, wasu ma za su ga saboda ita bata da aure ne ya saka ta yi mata ƙyashi na farraƙa na matar"
Ya girgiza kai "Wannan bai zama hujja ba"
"Engineer!" Ta kira shi da sunan da mutane suke kiran shi da mamaki a fuskarta.
"Wannan bai zama hujjar da za'a tauyasawa matar nan ba? Aure fa Engineer?"
"Auren fa"
Ya ce yana ɗage mata girarsa biyu. "Faɗa mini wani abu Hawwa'u , idan na yi aure, sai wata mace ta yi wa Mufeed haka ya za ki ji raɗaɗin abin a zuciyarki? Idan daka side ɗina na nuna kar ki ɗauki mataki ya raɗaɗin zai ruɓanya kan shi a zuciyarki?"
Sai ta yi masa shiru.
"Adalci take nema wannan yarinyar, wanda kuma shine ya yi ƙaranci a wannan zamanin a cikin al'ummarmu, da shuwagabanni, da jami'an tsaron, a kowanne ɓangare ba'a fiya samun adalci ba, ban ce duka ba, yawanci. Human rights ce zata iya bi mata haƙƙinta ba tare da fargaba ba, ko kuma WRAPA (Women’s Rights Advancement and Protection Alternative) ƙungiya ce dake kare hakƙin mata da yara, taimakon shari’a (legal aid) Yaƙi da auren dole, duka, da cin zarafi. Idan rayuwar ɗanta ya salwanta bata da tabbacin dana da wani ƙwan na haihuwa, zata iya sauya miji idan ƙaddararsu ba za ta zo ɗaya ba, amma zuri'a Rahma ce Jiddah"
Ya ɗan lakaci hancinta "Da ina da iko da tuni na shiga maganar, amma tunda baby tana da dama me ya sa zamu daƙushe ta? Ita ƴar jarida ce, bana son tun yanzu ta kafa aikinta akan tsoro, dole zata fuskanci ƙalubale, amma idan ta yi haƙuri komai zai shige, da ɗan jarida, da lauya da marubuci suna da hanyoyin daya haɗa su, na san wasu za su iya yi mata bazarana kuma da yawan lokaci matsoraci ake yi wa, ina son wannan karan ma ta yi abin da za'a bata award a girmamata ko hakan zai rage mata raɗaɗin zuciyarta musamman akan nakasarta"
Ta sauke ƙarfaffar ajjiyar zuciya a hankali.
"Na fahimta Engineer, daman saboda halin da Ahlam za ta iya shiga ne ya sa na damu"
Bai magana ba sai murmushi kawai yake.
"To dariyar ta mece?"
"Taki mana"
Ta ce "Ni kuma?"
Ta nuna kanta da yatsarta zuwa fuska.
"Na san matata, kar ki ce mini ban fahimci cewa akan abin da Ahlam ta ce mini bane"
"Ahlam? Ta ce maka?"
Yadda ta yi maganar da yadda ta kira sunan Ahlam kamar a lokacin ne ta taɓa jin sunan.
Macen ce, da macen yake tare.
Tani ce ke yawo cikin kansa!
Tura Ana cikin ɗakin ta yi,ta janyo ƙofar ta ɗaure da igiya kana ta dawo tsakar gidan.
"Menene? Me ya sa ta hanaki fita"
Ifti ta tambaya tana murza idanunta, Ana taƙi magana sai waje guda data kafe da kaifafan idanunta, Ifti zata sake yin magana suka jiyo ihu da kururuwar Innti, a kiɗime Ana ta miƙe ta fara jijjiga ƙofar haka ma Ifti amma sun gagara buɗewa saboda ta rufe su ta waje, suna jin yadda Daada ke ɗaukan Innti yana bugata da ƙasa.
Ihunta ya farkar da Jadid da Jaheed daga bacci, Babban yaya duk da ya saka abu kunnensa bai hana shi jin kukan ba, gabaɗaya kwantattun gargasar ƙirjinsa suka mimmiƙe reza ce a hannunsa yana yanke wata waya, bai san yadda aka yi ya dunƙule hannunsa ba, sai jini ya gani yana tsiyaya daga cikin tafin hannunsa, raɗaɗin zuciyarsa yafi na yadda rezar ta kekketa masa hannu, idanunsa kamar zasu zazzago ƙasa saboda tsabar yadda suka buɗe. Jadid kuka ya saka yana kiran sunan mahafiyarsu, ashe suma ta rufe su ta waje da kwaɗo....
*H I Y A A M*
Page 3
Bright pens
Yota/001
Stay blessed as always; Nazeefah Sabo Nashe
A gigice Innti ta miƙe tsaye ganin yana shirin yi mata tsirara a tsakar gidan, cikin tashin hankali da kiɗima tana ja da baya da wani irin tsoro
Ta ce "Ka dubi girman Allah Daada...," yana layi da tangaɗi ya ce "Wata can a waje wacce ba matata ba, ta iya bani komai da Ubangiji Ya yi mata na ɗiya mace, sai ke da kike ƙarƙashin ikona, za ki mini iyaka da jikinki? Jikin da nake maleji dashi, jikin dashi da babu duk uwarsu ɗaya, wai gayyar ta ahoo. Tani da muke dadiro ta fiye mini ke sau dubun du bata wlh Innti"
Ciki maye yake furta hakan, yana tangaɗi a tsakar gidan ya yi tik haihuwar uwarsa, zafi da raɗaɗin da zuciyar Innti take yi, kamar ana rura wutar ƙona biredi haka nan take jin yayyafin wutar azaba na dirar mata a cikin zuciyarta, ance mace ta gari ni'ima ce.
Ashe miji na gari ma rahma ce. "Ta ina zan iya mu'amala da kai a tsakiyar tsakar gida? Ta ina zan iya mu'amala da kai a lokacin da kake a buge, na barasar da ka sha? Ta ina zan iya, Daada ta ina zan iya"
"Ta yadda Tani take mini"
Amsar daya bata ya tabbatar mata cewa, zancen zuciya ne ya fito fili, ta san ya yi mata targaɗe a yatsunta na dama, amma ciwon da yake ji mata a zuciya a kullum, a koyaushe yafi rauninka da yake samun gangar jikinta, wahala mudu ce, ba'a taɓa sabo da ita, tarbiyya fa? Yaranta take ji.
Yaranta biyar!
Ta sassauta muryarta zuwa ƙasa sosai, da tana da iko na toshe kunnuwanta daga daina jin sautin muryoyi huɗun da suke tashi, suna kiran 'Innti' suna kiranta, da ta yi hakan, amma bata da sa'a sam ta gaza.
"Shikenan, na fahimta"
Ta furta a sanyaye tana tsayawa a gabansa, ba tare da shikenan É—in ta zama “Everthing†ba, ba tare da “Everything†ɗin ya zama “Solving†ba ko da ya zama, baya nufin abubuwan zun shuÉ—e, sun jingina zuwa ga kalmar "Ending“ ba balle a samu “Happinessâ€
"Mu shiga daga ciki mu yi magana, saboda kunnuwan zuri'arka Daada, akwai Babban yaya, Jadid, Jaheed, Iftihal da Ana, zan yi dukkan abin da kake so, umarninka biyaya ne a gare ni, amma ka tuna mune makarantar waÉ—annan halittu biyar É—in mune allon kwaikwayonsu"
"Za ki bani abin da Tani take bani?" Ya furta yana layi tana riƙo shi ita kuma zuwa gabanta, idanunta cike da hawaye.
"Ko ban baka ba, zan yi iya ƙoƙarina na faranta maka"
Ya ɗan suɗe leɓansa da harshensa.
"Gaskiya Tani duniya ce, ita kamar kankana ce me abin alheri, ke kuma tamƙar murhun gasa nama ce saboda azabar zafi Innti"
"Ya Rabbi!"
Innti ta furta a ƙasan zuciyarta, domin ta fahimci abin da gurɓatattun kalmominsa suke nufi. Ta cire kallabin kanta ta ɗaurawa Daada a ƙugunsa wajan suturta al'aurarsa, kana ta riƙe hannunsa suka nufi ɗaki, suna zuwa bakin ƙofa ya saka mata ƙafa nan take ta yanke jiki ta faɗi akan hannunta, ya shiga taka mata ruwan ciki tana kuka da ihu da kiran sunan Allah, har numfashinta ya fara ƙoƙarin tsayawa, can kuma ya shiga sheƙa mata amai me azabar wari a fuskarta, sai da ya amayar mata da duka barasar daya sha kafin ya tsallake ta ya shige cikin ɗaki abinsa ya zube a ƙasa yana rufda ciki sai bacci, cikin sa'a ya shiga mafarkai da Tani.
***
A hankali take juyi saman makeken gadon nasu, ƙirar royal bed tana sanye da kayan bacci ruwan huda, amma idanunta ya gaza ɗaukan bacci ko kaɗan balle ta runtsa kamar kowanne me rai da ke bacci a wannan lokacin.Motsinta ne ya yi yawa, ya saka shi ɗan juyowa daga bayan daya bata kaɗan.
"Madam" ya kira sunanta a sanyaye yana me kallon ta
Ta kasa amsawa sai lumshe idanunta kawai da ta yi. "Ya aka yi? Mene Madame?"
Engineer ya tambaya yana tashi zaune tare da miƙa hannunsa ya kunna hasken kusa dashi yana ƙarewa fuskarta kallo sosai.
"Yanayin garin? Damuwa? Ko buƙatar kai da kai Jiddo?"
Sai ta É—an girgiza masa kai kawai alamar babu É—aya daga ciki.
"Kar ki ce mini ban canka ba?"
A sanyaye ta ce "Eh"
Sai ya ɗan birkitota saman cinyarsa yana kama hannunta ɗaya ya riƙe cikin nasa.
"Kamar Abdallah zai fi kowa sanin halin Jiddah, shikenan faɗa mini mene ya hana idanunki runtsawa ya kuma hana zuciyarki sukuni har haka?" Sannu a hankali ta juyo da fuskarta zuwa kan tasa, ta zuba masa idanunta masu cike da buƙata, wanda hakan ya nuna ta bugun zuciyarta da yadda ƙwayar idanunta take nuna alamar buƙata. Ta sauke numfashi "Akan Ahlam ne fa" Ya ɗan yi jim na nazari
"Ahlam?"
Ya faÉ—a a zuciyarsa.
"Ahlam!"
Wannan karan a fili ya furta.
Ta ce "E, akan ta Yallaɓai"
"Ta miki wani abu ne?" Sai ta yi shiru ta kasa bashi amsa
"Tear out, me ta yi miki?"
Sai ta girgiza masa kai, tana aro murmushi ta aza a saman fuskarta "Ko kallon banza Ahlam bata taɓa yi mini ba, balle saɓani ya shiga tsakanina da ita, yarinya ce me nutsuwa da sanin ya kamata, ba kowa ne zai yarda ita rainonka bace, tun kafin mu yi aure kake kulawa da tarbiyyarta, a dalilinta ka aure ni domin tana ganin saboda ita ne kaƙi aure, na yarda she's talkative, wannan kuma a dalilin aikinta ta zama kamar aku"
"Baby nada surutu sosai"
Ya furta yana murmushi.
"Kar ki mini shiru, bani labari sauyin yanayin na lokaci guda" Jiddah ta kalli mijinta, shima kallon ta yake yana murmushi kamar wanda ya riga ya san abin da zata furta ta hanyar karantar yanayin fuskarta da kyau.
"Me zai hana ta goge recorded É—in matar can ta yi, tun kafin a saka a Redio?"
Ya ce "Me ya sa?"
"Saboda gujewa matar shiga matsala, ina tausaya mata ƙwarai, a budurwa ya aure ta, kuma tashin ƙauye ce, mene zai faru aurenta ya mutu ta dalilin Ahlam? Ina Ahlam zata kai hakƙin matar? Mutane da yawa ba za su fahimci akan aikinta take yi ba, wasu ma za su ga saboda ita bata da aure ne ya saka ta yi mata ƙyashi na farraƙa na matar"
Ya girgiza kai "Wannan bai zama hujja ba"
"Engineer!" Ta kira shi da sunan da mutane suke kiran shi da mamaki a fuskarta.
"Wannan bai zama hujjar da za'a tauyasawa matar nan ba? Aure fa Engineer?"
"Auren fa"
Ya ce yana ɗage mata girarsa biyu. "Faɗa mini wani abu Hawwa'u , idan na yi aure, sai wata mace ta yi wa Mufeed haka ya za ki ji raɗaɗin abin a zuciyarki? Idan daka side ɗina na nuna kar ki ɗauki mataki ya raɗaɗin zai ruɓanya kan shi a zuciyarki?"
Sai ta yi masa shiru.
"Adalci take nema wannan yarinyar, wanda kuma shine ya yi ƙaranci a wannan zamanin a cikin al'ummarmu, da shuwagabanni, da jami'an tsaron, a kowanne ɓangare ba'a fiya samun adalci ba, ban ce duka ba, yawanci. Human rights ce zata iya bi mata haƙƙinta ba tare da fargaba ba, ko kuma WRAPA (Women’s Rights Advancement and Protection Alternative) ƙungiya ce dake kare hakƙin mata da yara, taimakon shari’a (legal aid) Yaƙi da auren dole, duka, da cin zarafi. Idan rayuwar ɗanta ya salwanta bata da tabbacin dana da wani ƙwan na haihuwa, zata iya sauya miji idan ƙaddararsu ba za ta zo ɗaya ba, amma zuri'a Rahma ce Jiddah"
Ya ɗan lakaci hancinta "Da ina da iko da tuni na shiga maganar, amma tunda baby tana da dama me ya sa zamu daƙushe ta? Ita ƴar jarida ce, bana son tun yanzu ta kafa aikinta akan tsoro, dole zata fuskanci ƙalubale, amma idan ta yi haƙuri komai zai shige, da ɗan jarida, da lauya da marubuci suna da hanyoyin daya haɗa su, na san wasu za su iya yi mata bazarana kuma da yawan lokaci matsoraci ake yi wa, ina son wannan karan ma ta yi abin da za'a bata award a girmamata ko hakan zai rage mata raɗaɗin zuciyarta musamman akan nakasarta"
Ta sauke ƙarfaffar ajjiyar zuciya a hankali.
"Na fahimta Engineer, daman saboda halin da Ahlam za ta iya shiga ne ya sa na damu"
Bai magana ba sai murmushi kawai yake.
"To dariyar ta mece?"
"Taki mana"
Ta ce "Ni kuma?"
Ta nuna kanta da yatsarta zuwa fuska.
"Na san matata, kar ki ce mini ban fahimci cewa akan abin da Ahlam ta ce mini bane"
"Ahlam? Ta ce maka?"
Yadda ta yi maganar da yadda ta kira sunan Ahlam kamar a lokacin ne ta taɓa jin sunan.