Sashe 56
Hiyaam Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan an kai Iftihal, Baffa ya buƙaci a kira masa mahafiyarta zai mata gaisuwa. Babban yaya ya shiga gidan yaga taron jama'a sosai, daman Jadid na asibiti duk da likitocin sun ƙi taɓa shi sai an kawo kuɗi, Ana kuma tunda ta yanke jiki ta faɗi a jikin Babban yaya har yanzu bata farko ba, tana ɗakin su Babban yaya a kwance ita kaɗai. Innti da kanta ta buƙaci kar a tonawa Daada asiri, duk wanda ya ce shi ne ya cilla Iftihal a cikin rijiya bata yafe ba. Tunda ta yi wannan furucin ko tarinta ba'a sake ji ba, bata ko motsi idanunta rufe zuciyarta ta yi mata wani irin nauyi a cikin ƙirjinta, tunaninta ya rarrabu, ga rashin Iftihal, ga halin da Ana take ciki ga tunanin inda zata samo kuɗin da za'ayi wa Jadid wankin ƙoda, Babban yaya ya buga ko'ina rancan kuɗi ba'a samu ba. Haka Jaheed bashi komai, Yaa Sam ma babu kuɗin a hannunsa wannan ya zama babban dalilin daya saka Innti cewa bata zaman makoki, har wasu suka fara ɗan zancen wai babi abin da za'a bawa masu zaman makokin ne na abincin ci da sadaƙa.
Babban yaya ya ƙarasa kusa da ita dab da kunnenta hankali ya ce "Za'a yi miki ta'aziya"
Ta juya ta kalle shi sai ta ce "A ina ne?"
Da yatsarsa É—aya ya yi mata nuni da waje.
"Maman Haysaam ina zuwa"
"A'a babu komai ai"
Tare suka jera kamar ƙawaye ita da Yaya yana riƙe da hannunta, jikinta sanye da hijabi kanta a ƙasa, domin bata yadda ta ɗago kai ba. Ta ja ta tsaya kaɗan sai ya ce "Yana cikin mota, babban mutum ne shi" ta ɗaga idanunta ta kalli Yaya kamar za ta yi magana kuma ta fasa, ta ƙarasa jikin motar kanta a ƙasa. Abba Malami ne ya fara yi mata ta'aziya ta jinjina masa kai kawai tana ɗora hannu a ƙirjinta. Mu'allim da yake kwance a jikin Liman ya ɗago da ƙyar ya ce
"Ya ƙarim haƙurin Iftihal? Ubangiji Allah Ya yi mata rahama ya kyauta makwancinta"
Shima ta jinjin masa kai alamar ta gode.
Za ta juya kenan, daga cikin motar ta ji kamilalliyar muryarsa me cike da nutsuwa da haiba da wani zallar kwarjini ya ce
"Rabbi rahamhuma" ya É—ora da faÉ—in;
Ø¥Ùنَّا Ù„Ùلَّه٠وَإÙنَّا Ø¥ÙÙ„ÙŽÙŠÙ’Ù‡Ù Ø±ÙŽØ§Ø¬ÙØ¹Ùونَ، أَعْظَمَ اللَّه٠أَجْرَكÙمْ، ÙˆÙŽØ£ÙŽØÙ’سَنَ عَزَاءَكÙمْ، وَغَÙَرَ Ù„ÙÙ…ÙŽÙŠÙّتÙÙƒÙمْ، وَأَلْهَمَكÙم٠الصَّبْرَ وَالسÙّلْوَانَ.
Ma'ana: "Lalle mu na Allah ne kuma gare Shi za mu koma. Allah Ya ƙara muku lada, Ya kyautata ta'aziyyarku, Ya gafarta wa mamacinku, kuma Ya ba ku haƙuri da juriyar wannan rashi" a hankali ta ɗago ta kalle shi, sai taga hankalinsa yana kan azkar ɗin hannunsa, ba zata iya magana ba, ko yaya ta buɗe baki sai ta ji kamar zuciyarta ce zata fito waje, sai ta jinjina kai ta juya.
"Ga wannan ayi sadaƙa, wataƙila ba za mu samu damar dawowa ba" ta dubi kuɗin, sam ba ta yi niyyar amsa ba, amma data tuna ciwon Jadid sai ta saka hannu biyu ta amsa ta nufin cikin giani. Daada yana ganin abin da yake faruwa da kuɗin da aka bawa Innti ya yi zumbur ya miƙe ya nufi cikin gidan, kamar zai kifa saboda saurin da yake.
***
Abba Malami ne ya amshi driving ɗin, saboda Mu'allim har yanzu baya cikin hayyacinsa tun bayan suman da ya yi a can maƙabarta sanda ake saka Iftihal a gidanta na gaskiya. Liman yana buƙatar zuwa wajan Ahlam domin ya yi mata text akan zashi, a kuma yau za'ayi Annual Media Excellence Awards 2025. Ban da an ɗan jirkinta da tuni an yi ɗin. Yana buƙatar ya tafi tare da ita.
2:05 ya ƙarasu unguwar Kurmi a hankali ya yi parking da motarsa a harabar gidan Engineer Abdullah Kurmi, ya jima yana kallon wajan kafin ya ɗauki wayarsa ya yi masa text na zuwan nasa. Sai da ya shafe minti wajan goma ta fito tana cika tana batsewa, fuskarta babu walwala ko kaɗan, a hakan ma sai da Anty Jiddah ta ce zata haɗata da Engineer sannan ta saka wani dakakken lace wanda Engineer ya yi mata da kansa, ta yafa mayafin da ya yi dai-dai da lace ɗin, abinka da Kanuriya wani irin sassanyan ƙamshi me sanya nutsuwa ne yake tashi a jikinta. Tun kafin ta ƙarasu ya zubawa fuskarta idanu yana kallon dukkan wani moving da jikinta yake yi, a hankali yaja idanunsa ya lumshe zuciyarsa na buɗewa da tsananin ƙaunarta me girma.
"Rest of my life....
Ya furta a ƙasan zuciyarsa. "My beloved wify" ya ce sanda take buɗe murfin motar ta shiga ta zauna kanta a ƙasa, ta shiga wasa da fingers ɗin hannunta, gabanta na faɗuwa. Ya miƙa hannunsa ya riƙo nata ya ɗora a cinyarsa da rashin kuzarin jiki ya ce
"Do you want me to greet you?"
A kumbure ta ce "Ina yini Liman?"
"What!" Ya ce yana bubbuÉ—e idanunsa, don mai tsammaci ko da wasa ta ji sunan ba.
"Say it again"
Ahlam ta yi masa banza.
Ya murza tsakiya tafin hannunta ya ce.
"Say it again, again again and again"
Wani irin takaici ke kama Ahlam kamar ta daddage ta ƙunduma masa ashar haka take ji a ranta, duk irin rashin mutuncin daya dinga yi mata? Da wulakanci kala-kala? Shine zai zo yana mata wani abu kamar wani ɗan iska ko wanda ya sha wata ƙwaya ta daban? Me ya sa sometimes maza masu data ido ne? Most of them akan mace? Ta yi ƙwafa kawai tana share shi. Ya ɗan matsa hannunta da yake cikin nasa kaɗan yana matsar da fuskarsa dab da tata, kwantaccen sajensa ya shafi gefen fuskarta. Yar yar haka ta ji tsigar jikinta yana tashi. "Ɗan is.....,"
Saurin saka hannu ta yi wajan rufe bakinta, saboda subucewa da kalmar ta yi a bakinta.
Md ya jinjina kai ya ce "ÆŠan iska"
"To kai ma ba ce mini kake ƴar iska ba, kullum kana aibata ni da hattarata a cikin jama'a, kana mini kallon mara kamun kai ni da Anee..," bai bari ta ƙarasa faɗar sunan Anees ba ya yi saurin ɗora yatsarsa a bakinta ya ce "quiet" ta tura masa bakin.
"To mene tsakaninki dashi da har kike kiran shi in the middle of the night? Haka daman kike? Kiran wani ƙatoto a tsakiyar dare eh?"
Ta murguÉ—a masa baki ta ce.
"Abin da yake tsananinka da Yussy, shine yake tsakanina da Anees da kake magana"
Ya yi poiting É—in kan shi da yatsa ya ce
"Kike haÉ—ani da Æ´ar iskar nan?"
Ahlam ta waro ido, ta ce "Oh! Ƴar iska ce?"
A daƙile ya ce "Halimatu!"
Yanayin kiran da ya yi mata ya saka ta shiga hayyacinta sai kuma ta fashe da kuka tana ɗora kanta a cinya ta ce "Haka kawai kamar wata wacce ta rasa saurayi sai ka sallaɓo kamar ɓarawo ka nemi aurena, without my knowledge, ina na taɓa jin wannan gadara da ikon? Ina kuma aka taɓa yin haka? Bayan kowa ya san ka tsane ni baka so na, wulaƙantani kake saboda kaga ni marainiyya ce kuma ina da naƙasa, komai a Bright Fm sai ace ban iya ba sai Yussy, duk ƙoƙarina, haka ina ji ina gani ake cire sunana a saka na Yussy duk don na haɗiye zuciya na mutu kuma burinku bai cika ba" ta sake sautin kukan jikinta duka rawa yake yi. "Har da cewa wai Anees ya ɗauke ni ya kai ni hotel, ko ka ɗauka alaƙar dake tsakaninka da Yussy ita ce muke yi da Anees? Anees kawai yana taimakona a aiki ne, yana fahimtata da bani shawara. Me na yi maka haka da zafi har kazo ka nemi aurena don ka baƙanta mini, ai na san cusguna mini kake da ainiya" ta ɗago fuskarta sharkaf da hawaye ta haɗe hannunta biyu da me lafiya da maƙalallen ta ce "Please, ka sake ni..,"
Wata tsawa Md ya daka mata ta yi saurin runtse idanunta ta ce "Ni dai bana son ka, ka sake ni don girman Allah, ina da buri akan aikina yadda ake mini kallon wulaƙantaciyya, nakasasshiya, wacce yin bara ne ya dace da ita, na ci burin sai na nemawa duk wani me nakasa ƴan cinsa"
"Please Liman, ka sake ni"
Idanunsa da suka sauya kala ya zuba mata, yana mamakin yadda ta ƙware a zuba surutu don bai yi expecting nata haka ba.
A hankali ya ce "Kike cewa na sake ki?"
Ta yi masa shiru.
"Saboda ba ki son yadda nake son ki ba, yadda nake nake faÉ—a akan ki ba, har kike da courage na kallon idanun Md ki ce wai na sake ki? Wacece ke Please? Who are you?"
Ahlam ta ce "To ni bana son ka?"
"Than, kalli cikin idanuna ki faÉ—an haka"
Ta murtuke fuska ta ce "Idanun duk kwantsa" Md ya ware ido, ya miƙa hannun to make sure haka ɗinne ko a'a, bai yadda ba, ya buɗe madubin motar yaga idanunsa fresh farare tas dasu. Ya shammace ta ya riƙo ta, zata ƙwace gabaɗaya ya fusgota ta faɗa jikinsa ya rungumeta sosai a ƙirjinsa.
Ya ɗora bakinsa a kunnenta, ya hura mata iska kaɗan, kafin ya yi kissing ƙasan kunnen.
"Wannan na rashin kunya ne"
Ya sake kissing kumatunta ya ce "Wannan na hana zuciyata sukuni da tunaninki ne"
Ya yi kissing tsinin hancinta ya ce
"Na kishin Anees ne wannan"
Sai ya jirkituta cinyarsa, jikinta duka rawa yake yi da ɓari saboda taɓa jin hakan ba iyaka cin rayuwarta. Ya dinga kallon bakinta da yadda laɓɓanta suke rawa, ya yi baya kaɗan yana lumshe idanunsa, hannunta ɗaya ya riƙe ya ɗora lips ɗinsa a nata.
Slowly ya yi kissing na ƙasan sosai.
"For all the love I have for you"
Babban yaya ya ƙarasa kusa da ita dab da kunnenta hankali ya ce "Za'a yi miki ta'aziya"
Ta juya ta kalle shi sai ta ce "A ina ne?"
Da yatsarsa É—aya ya yi mata nuni da waje.
"Maman Haysaam ina zuwa"
"A'a babu komai ai"
Tare suka jera kamar ƙawaye ita da Yaya yana riƙe da hannunta, jikinta sanye da hijabi kanta a ƙasa, domin bata yadda ta ɗago kai ba. Ta ja ta tsaya kaɗan sai ya ce "Yana cikin mota, babban mutum ne shi" ta ɗaga idanunta ta kalli Yaya kamar za ta yi magana kuma ta fasa, ta ƙarasa jikin motar kanta a ƙasa. Abba Malami ne ya fara yi mata ta'aziya ta jinjina masa kai kawai tana ɗora hannu a ƙirjinta. Mu'allim da yake kwance a jikin Liman ya ɗago da ƙyar ya ce
"Ya ƙarim haƙurin Iftihal? Ubangiji Allah Ya yi mata rahama ya kyauta makwancinta"
Shima ta jinjin masa kai alamar ta gode.
Za ta juya kenan, daga cikin motar ta ji kamilalliyar muryarsa me cike da nutsuwa da haiba da wani zallar kwarjini ya ce
"Rabbi rahamhuma" ya É—ora da faÉ—in;
Ø¥Ùنَّا Ù„Ùلَّه٠وَإÙنَّا Ø¥ÙÙ„ÙŽÙŠÙ’Ù‡Ù Ø±ÙŽØ§Ø¬ÙØ¹Ùونَ، أَعْظَمَ اللَّه٠أَجْرَكÙمْ، ÙˆÙŽØ£ÙŽØÙ’سَنَ عَزَاءَكÙمْ، وَغَÙَرَ Ù„ÙÙ…ÙŽÙŠÙّتÙÙƒÙمْ، وَأَلْهَمَكÙم٠الصَّبْرَ وَالسÙّلْوَانَ.
Ma'ana: "Lalle mu na Allah ne kuma gare Shi za mu koma. Allah Ya ƙara muku lada, Ya kyautata ta'aziyyarku, Ya gafarta wa mamacinku, kuma Ya ba ku haƙuri da juriyar wannan rashi" a hankali ta ɗago ta kalle shi, sai taga hankalinsa yana kan azkar ɗin hannunsa, ba zata iya magana ba, ko yaya ta buɗe baki sai ta ji kamar zuciyarta ce zata fito waje, sai ta jinjina kai ta juya.
"Ga wannan ayi sadaƙa, wataƙila ba za mu samu damar dawowa ba" ta dubi kuɗin, sam ba ta yi niyyar amsa ba, amma data tuna ciwon Jadid sai ta saka hannu biyu ta amsa ta nufin cikin giani. Daada yana ganin abin da yake faruwa da kuɗin da aka bawa Innti ya yi zumbur ya miƙe ya nufi cikin gidan, kamar zai kifa saboda saurin da yake.
***
Abba Malami ne ya amshi driving ɗin, saboda Mu'allim har yanzu baya cikin hayyacinsa tun bayan suman da ya yi a can maƙabarta sanda ake saka Iftihal a gidanta na gaskiya. Liman yana buƙatar zuwa wajan Ahlam domin ya yi mata text akan zashi, a kuma yau za'ayi Annual Media Excellence Awards 2025. Ban da an ɗan jirkinta da tuni an yi ɗin. Yana buƙatar ya tafi tare da ita.
2:05 ya ƙarasu unguwar Kurmi a hankali ya yi parking da motarsa a harabar gidan Engineer Abdullah Kurmi, ya jima yana kallon wajan kafin ya ɗauki wayarsa ya yi masa text na zuwan nasa. Sai da ya shafe minti wajan goma ta fito tana cika tana batsewa, fuskarta babu walwala ko kaɗan, a hakan ma sai da Anty Jiddah ta ce zata haɗata da Engineer sannan ta saka wani dakakken lace wanda Engineer ya yi mata da kansa, ta yafa mayafin da ya yi dai-dai da lace ɗin, abinka da Kanuriya wani irin sassanyan ƙamshi me sanya nutsuwa ne yake tashi a jikinta. Tun kafin ta ƙarasu ya zubawa fuskarta idanu yana kallon dukkan wani moving da jikinta yake yi, a hankali yaja idanunsa ya lumshe zuciyarsa na buɗewa da tsananin ƙaunarta me girma.
"Rest of my life....
Ya furta a ƙasan zuciyarsa. "My beloved wify" ya ce sanda take buɗe murfin motar ta shiga ta zauna kanta a ƙasa, ta shiga wasa da fingers ɗin hannunta, gabanta na faɗuwa. Ya miƙa hannunsa ya riƙo nata ya ɗora a cinyarsa da rashin kuzarin jiki ya ce
"Do you want me to greet you?"
A kumbure ta ce "Ina yini Liman?"
"What!" Ya ce yana bubbuÉ—e idanunsa, don mai tsammaci ko da wasa ta ji sunan ba.
"Say it again"
Ahlam ta yi masa banza.
Ya murza tsakiya tafin hannunta ya ce.
"Say it again, again again and again"
Wani irin takaici ke kama Ahlam kamar ta daddage ta ƙunduma masa ashar haka take ji a ranta, duk irin rashin mutuncin daya dinga yi mata? Da wulakanci kala-kala? Shine zai zo yana mata wani abu kamar wani ɗan iska ko wanda ya sha wata ƙwaya ta daban? Me ya sa sometimes maza masu data ido ne? Most of them akan mace? Ta yi ƙwafa kawai tana share shi. Ya ɗan matsa hannunta da yake cikin nasa kaɗan yana matsar da fuskarsa dab da tata, kwantaccen sajensa ya shafi gefen fuskarta. Yar yar haka ta ji tsigar jikinta yana tashi. "Ɗan is.....,"
Saurin saka hannu ta yi wajan rufe bakinta, saboda subucewa da kalmar ta yi a bakinta.
Md ya jinjina kai ya ce "ÆŠan iska"
"To kai ma ba ce mini kake ƴar iska ba, kullum kana aibata ni da hattarata a cikin jama'a, kana mini kallon mara kamun kai ni da Anee..," bai bari ta ƙarasa faɗar sunan Anees ba ya yi saurin ɗora yatsarsa a bakinta ya ce "quiet" ta tura masa bakin.
"To mene tsakaninki dashi da har kike kiran shi in the middle of the night? Haka daman kike? Kiran wani ƙatoto a tsakiyar dare eh?"
Ta murguÉ—a masa baki ta ce.
"Abin da yake tsananinka da Yussy, shine yake tsakanina da Anees da kake magana"
Ya yi poiting É—in kan shi da yatsa ya ce
"Kike haÉ—ani da Æ´ar iskar nan?"
Ahlam ta waro ido, ta ce "Oh! Ƴar iska ce?"
A daƙile ya ce "Halimatu!"
Yanayin kiran da ya yi mata ya saka ta shiga hayyacinta sai kuma ta fashe da kuka tana ɗora kanta a cinya ta ce "Haka kawai kamar wata wacce ta rasa saurayi sai ka sallaɓo kamar ɓarawo ka nemi aurena, without my knowledge, ina na taɓa jin wannan gadara da ikon? Ina kuma aka taɓa yin haka? Bayan kowa ya san ka tsane ni baka so na, wulaƙantani kake saboda kaga ni marainiyya ce kuma ina da naƙasa, komai a Bright Fm sai ace ban iya ba sai Yussy, duk ƙoƙarina, haka ina ji ina gani ake cire sunana a saka na Yussy duk don na haɗiye zuciya na mutu kuma burinku bai cika ba" ta sake sautin kukan jikinta duka rawa yake yi. "Har da cewa wai Anees ya ɗauke ni ya kai ni hotel, ko ka ɗauka alaƙar dake tsakaninka da Yussy ita ce muke yi da Anees? Anees kawai yana taimakona a aiki ne, yana fahimtata da bani shawara. Me na yi maka haka da zafi har kazo ka nemi aurena don ka baƙanta mini, ai na san cusguna mini kake da ainiya" ta ɗago fuskarta sharkaf da hawaye ta haɗe hannunta biyu da me lafiya da maƙalallen ta ce "Please, ka sake ni..,"
Wata tsawa Md ya daka mata ta yi saurin runtse idanunta ta ce "Ni dai bana son ka, ka sake ni don girman Allah, ina da buri akan aikina yadda ake mini kallon wulaƙantaciyya, nakasasshiya, wacce yin bara ne ya dace da ita, na ci burin sai na nemawa duk wani me nakasa ƴan cinsa"
"Please Liman, ka sake ni"
Idanunsa da suka sauya kala ya zuba mata, yana mamakin yadda ta ƙware a zuba surutu don bai yi expecting nata haka ba.
A hankali ya ce "Kike cewa na sake ki?"
Ta yi masa shiru.
"Saboda ba ki son yadda nake son ki ba, yadda nake nake faÉ—a akan ki ba, har kike da courage na kallon idanun Md ki ce wai na sake ki? Wacece ke Please? Who are you?"
Ahlam ta ce "To ni bana son ka?"
"Than, kalli cikin idanuna ki faÉ—an haka"
Ta murtuke fuska ta ce "Idanun duk kwantsa" Md ya ware ido, ya miƙa hannun to make sure haka ɗinne ko a'a, bai yadda ba, ya buɗe madubin motar yaga idanunsa fresh farare tas dasu. Ya shammace ta ya riƙo ta, zata ƙwace gabaɗaya ya fusgota ta faɗa jikinsa ya rungumeta sosai a ƙirjinsa.
Ya ɗora bakinsa a kunnenta, ya hura mata iska kaɗan, kafin ya yi kissing ƙasan kunnen.
"Wannan na rashin kunya ne"
Ya sake kissing kumatunta ya ce "Wannan na hana zuciyata sukuni da tunaninki ne"
Ya yi kissing tsinin hancinta ya ce
"Na kishin Anees ne wannan"
Sai ya jirkituta cinyarsa, jikinta duka rawa yake yi da ɓari saboda taɓa jin hakan ba iyaka cin rayuwarta. Ya dinga kallon bakinta da yadda laɓɓanta suke rawa, ya yi baya kaɗan yana lumshe idanunsa, hannunta ɗaya ya riƙe ya ɗora lips ɗinsa a nata.
Slowly ya yi kissing na ƙasan sosai.
"For all the love I have for you"