Sashe 71
Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Sunkuyar da kai Batuul tayi ta karasa sakkowa, Ajiddeh ta ji kmr ta nutse wajen don kunya, mikewa tayi tana yatsine yatsinen borin kunya ta nufi kitchen da sauri, hannu ta wanke da bakinta a sink ta shiga kakarin amai, Batuul bata san lkcn da dariya ya subuce mata ba, ta juya da sauri ta koma sama ta dinga tuntsirar dariya a corridor, bude kofa Abuturrab yyi yana kallonta da mamaki, xae yi magana sae ga Ajiddeh kmr xata tashi sama, ganin dariya Batuul take ya sa ta tsaya daga stairs tana huci, Abuturrab ya kalleta ya kalli Batuul da ta k'asa daina dariya ganin ynda Ajiddeh ke huci, a fusace Ajiddeh tayi kanta ae bata san lkcn da dariyar ta koma ciki ba tayi bayan Abuturrab a tsorace tana kiran Anty, ya hade rae yace "meye hka wae?" Lamo Batuul tayi bayansa, a fusace Ajiddeh tace "Honey ni fa take ma dariya hka kmr sa'arta fa?" Juyawa yyi yana kallon Batuul yace "kina da hankali kuwa? Dariyar me kike mata?" Batuul ta turo baki tace "Ni ba da ita nake ba fa" wani kallo ya shiga mata ya fixgo ta daga bayansa yace "ki fadi Dariyar me kike idan ba hka ba I wil slap yhu" sunkuyar da kai tayi don wani dariyar taji na taho mata, ya daka mata tsawa yace "Baxa ki yi magana ba" a hnkli tace "Kaga abincin da ka rage fa naga tana ci a falo kuma tana gani na sae ta shige kitchen ta fara amae...." Bata karasa ba ta shige bayansa ta dinga dariya har da kyakyatawa, dariyar shi ma ya fara yi yana kallon Ajiddeh da ke kikkifta ido, ganin irin dariyar da suke ya fusatar da Ajiddeh tayi bayansa da gudu xata fixgo Batuul, tura Batuul yyi bedroom dinsa da sauri shi ma ya shiga ya rufe, ae tsit kke jin Batuul don ta tsorata ssae, shi kam bae fasa dariyar da yake ba, Ajiddeh kam dakinta tayi hawayen takaici na bin kuncinta tana da ta sanin kallon potatoe'n, kallon Batuul Abuturrab yyi bayan ya gama dariyarsa ya hade rae yace "Xaki yi spelling Doom yau, ba dae dariya kike mata ba" kmr xata yi kuka tace "Wllh ni ban sani ba... Sharrin shaidan ne" sae ga hawaye na bin kuncinta, wani sabon dariyar Abuturrab ya shiga yi, Batuul ta durkushe wajen a sanyaye tana kallonsa don ita har ga Allah tsoron Ajiddeh take, ya shafa kansa yace "Ki tashi mu je ki bata hkuri idan ba hka ba ta kora ki daga gidanta yau" mikewa tayi tace "Toh" ya mike shi ma ya nufi kofa tana biye da shi a baya, yana bude kofan ya juya da sauri yace "Gata nan" a guje Batuul ta juya xata bar wajen cikin rashin sani ta take dogon gown din jikinta, ji kake tim a k'asa ta fadi, wani kara ta saki ta fashe da kuka tana kiran Anty, ya durkusa da sauri ya d'ago ta yana kallon kafarta yace "Ohh sorry!" Kuka take tana yarfe hannu don ji tayi duk jikinta na mata ciwo, ae fa nn ya rikice yana dube duben ko ta ji ciwo, gefen gado ya xaunar da ita yace "Yhu c, me ya kai ki sa kayan da ya fi ki tsayi" kukan ta kawae take bata ce komae ba idonta a runtse, ya galla mata harara yace "Ina ke maki ciwo?" Kneel dinta ta nuna masa, ya daga gown din jikinta idonsa ya sauka kan smooth fresh long leg dinta, k'asa dauke idonsa daga cinyarta yyi don har cinya ya kai rigan, ita kam jin ya daga mata riga kuma bae ce komae ba yasa ta bude ido, da sauri ta janye kafarta daga gabansa ta sauke riganta, ji yyi kmr ya nutse don kunya amma da yake gogagge ne, wayancewa yyi ya mata mugun kallo yace "Don kin samu ina tofa maki addu'a" sae kuma ya mike yace "Idan kin ga dama ki tashi mu je ki bata hkuri" a hnkli ta mike ganin ya fara tafiya ta bi bayansa, suna isa kofa ya juya yaga dingishi take, yace "Meye hka?" Kmr xata yi kuka tace "Ciwo yake min" fixgo hannunta yyi suka koma dakin ya xaunar da ita gefen gado snn ya nufi gaban mirror ya dauko man xafi ya dawo, ya wani hade rae shi a dole Lol, nan dae ya daga mata rigar kuma ya bude man ya diba, ya fara shafa mata a gwiwan, runtse ido tayi jin xafi ta dafa kafadarsa tana kiransa, kallonta kawae yake har ya gama snn ya mike ta bude idonta, ganin ya nufi kofa ta mike ita ma ta bi bayansa da sauri, a hnkli ya murda kofar Ajiddeh Batuul na boye bayansa, xaune ya sameta ta cika tayi fam tana girgixa kafa, yace "Babe!" Wani wawan kallo ta jefa masa, ya gintse dariyarsa ya juya yana kallon Batuul don yasan bata san tare suke ba, a hnkli yace "Baxa ki bata hakurin ba" Batuul kmr xata yi kuka tace "Don Allah Anty kiyi hkuri ni ba da ke nake dariya ba fa" mikewa Ajiddeh tayi da sauri tace "Ohh biyo ni daki kika yi don kin isa?" Batuul tace "A'a kiyi hkuri ni ban san xa ki ji haushin dariyar ba" Ajiddeh tace "Ae sae kin gaya min me kike ma dariya xa ki kwana gidan nn yau" shiru Batuul tayi, hkn yasa Abuturrab ya fara dariyar da yake gintsewa yace "Ta fa baki hakuri Anty" Ajiddeh ta fashe da kuka tace "Aliyu ni na gaji da wnn walakancin naka, na gaji" dariya kawae yake yace "Babe ita fa ba potatoe'n da kika ci ya bata dariya ba, aman da kika tafi kitchen kike yi shi ya sa ta dariya, ko ba hka ba Batuul" a hnkli Batuul tace "Ehh!" Ajiddeh ta kuma rushewa da kuka kmr an aiko mata da sakon mutuwa, me Abuturrab zae yi bn da dariya, dariyar da bae taba yi ba a rayuwarsa, ita kanta Batuul hadiye dariyan take tana lekan Ajiddeh.
[8/22, 2:22 PM] .: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
50
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
Had'iye dariyarshi yayi ganin kukan da Ajiddeh keyi kamar wacce aka daka ya juyo yana kallon Batuul da tayi saurin gintse dariyarta ta sunkuyar da kai, hannunta ya kamo ya dawo da ita gaban gadon Ajiddeh ya hade rai yace "sake bata hakurin", a hankali Batuul tace "kiyi hak'uri" jajayen Idonta da suka rine ta dago tana mata wani mugun kallo, kallon Batuul yayi yace mata "Get out", kamar munafika ta fice daga d'akin, tana fita ya dawo bakin gadon ya zauna tareda janyo Ajiddeh jikinshi, kukan ta sake fashewa da, bayanta ya shiga bubbugawa yace "Hey babe, tace fa ba dake take ba, beside meye Na zuwa da yin amai bayan har ta ganki kinci, ai cemata zakiyi ta zubo miki ma tunda gidanki ne" ya k'arashe maganan yana murmushi, d'ago kanta tayi tana hararansa da rinannun idanuwanta a fusace tace "toh kai dariyar da kake yi ta me? Memakon kayi mata fad'an abinda tayi shine ka biye mata kuna min dariya don walakanci koh", har lokacin yana murmushi yace "its okay yanxu ai na sata baki hakuri, i will deal with her next time she tries anything stupid thing" d'ago kanta tayi ta sake kallonshi , kai ya kad'a mata yace "i mean it wife, kin ma yi sllhn kuwa" shirun da yaji tayi yasashi gane batayi ba, yace Mata "tashi kije kiyi sllh, I will b back right away" daga haka ya mik'e ya fita
[8/22, 2:22 PM] .: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
50
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
Had'iye dariyarshi yayi ganin kukan da Ajiddeh keyi kamar wacce aka daka ya juyo yana kallon Batuul da tayi saurin gintse dariyarta ta sunkuyar da kai, hannunta ya kamo ya dawo da ita gaban gadon Ajiddeh ya hade rai yace "sake bata hakurin", a hankali Batuul tace "kiyi hak'uri" jajayen Idonta da suka rine ta dago tana mata wani mugun kallo, kallon Batuul yayi yace mata "Get out", kamar munafika ta fice daga d'akin, tana fita ya dawo bakin gadon ya zauna tareda janyo Ajiddeh jikinshi, kukan ta sake fashewa da, bayanta ya shiga bubbugawa yace "Hey babe, tace fa ba dake take ba, beside meye Na zuwa da yin amai bayan har ta ganki kinci, ai cemata zakiyi ta zubo miki ma tunda gidanki ne" ya k'arashe maganan yana murmushi, d'ago kanta tayi tana hararansa da rinannun idanuwanta a fusace tace "toh kai dariyar da kake yi ta me? Memakon kayi mata fad'an abinda tayi shine ka biye mata kuna min dariya don walakanci koh", har lokacin yana murmushi yace "its okay yanxu ai na sata baki hakuri, i will deal with her next time she tries anything stupid thing" d'ago kanta tayi ta sake kallonshi , kai ya kad'a mata yace "i mean it wife, kin ma yi sllhn kuwa" shirun da yaji tayi yasashi gane batayi ba, yace Mata "tashi kije kiyi sllh, I will b back right away" daga haka ya mik'e ya fita