Sashe 127
Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Tashi yayi ya zauna yana salati tareda fad'in "Innalillahi wa inna illaihi raji'un", juyawa yayi gefenshi yaga Ajiddeh kwance daga d'aya side d'in tana baccinta hankali kwance, mafarkin da yayi keh mishi yawo akai, cikin hanzari ya sauka daga kan gadon ya fita daga d'akin, d'akin Ammah ya nufa kai tsaye ya bud'e k'ofan ya shiga, ko ina babu haske, karasa shiga yayi snn ya kunna wutan bedside lamp, Batuul ya gani kwance sai juyi takeyi a hankali kamar wani abin ke damunta, goshinta duk yayi zufa, Tashi yayi maza yayi switching Ac d'akin, a nan yaga Farida dake kwance kan Sofa, stool ya jawo ya zauna gaban gadon yana kallon Batuul dake kad'a kai, siririn hawaye na bin kuncinta, hannu ya d'aura kan goshin nata tareda k'iran Sunanta shima yana jin kamar yayi hawayen "Fatima", a hankali, kamar taji kiran sunan ta bar yatsina fuskarta da takeyi, gumin ya soma share mata snn ya cire hular dake kanta ya fara tofa mata addu'a, tun tana motsi a hankali har ta dena alamun tayi bacci, nan ya zauna yana tofa mata addu'a har bacci ya d'auke sa zaune kan stool d'in, Ammah da ta shigo da asuba ta ganshi yana bacci zaune kan stool hannunshi cikin na Batuul sosai ta tausaya mishi, a hankali ta matso gabanshi ta d'an tab'ashi, a d'an firgice ya mik'e yana kallon Ammah, tausayin na fuskarta tace "Abu lokacin Sallah yayi kaji", kallon Ammah yayi snn yace "Ammah Batuul ta tab'a zuwa Ndjamena ne?", kallonshi tayi tana son gano wani abu snn tace "Menene?", Kai ya kad'a snn yace "No its okay, am just asking", bata matsa ba ta kyaleshi tace "Jeka masallaci kaji, lokacin zai wuce", mikewa yayi yana
Kallon Batuul haka ya fita yayi nashi d'akin, Ajiddeh na nan kwance kamar kullum, wanka ya shiga yayi a toilet snn ya fito ya tadata yace tayi Sallah, har ya fita bata tashi ba, haka nan akaci gaba da yiwa Batuul magani, kullum doctor sai yazo ya dubata kuma, Ajiddeh sau d'aya in ta shigo ta dubata take komawa d'akin Abu, sai in an gama abinci ta sauk'o in taga dama, in kuma batayi niyya ba haka zata zauna, amma ko da wane lokaci gabanta fad"uwa yakeyi, ta rasa yadda zatayi da Mum har ta kashe wayarta gaba d'ayanshi, fargabanta d'aya kada Batuul ta farka asirinsu ya tonu, wata zuciyar nace mata ta fad'i gaskiya ko don son da take yiwa Abu amma sam d'ayar zuciyar ta haneta, bayan sati ranan da za a gama yiwa Batuul sauk'ar Al Qur'an ranan ta yanke shawaran fad'iwa Abu gaskiya koda zaiyi sanadiyyan rabuwarta dashi, daren ranan kasa bacci tayi sai juyi takeyi, har Abu ya fita ya barta idonta biyu, lokacin da ya dawo tashinta sallah ma zaune ya ganta tayi tagumi, kallonta yayi yace "Babe what's wrong with you?", ajiyar zuciya ta sauk'e tace "Ba komai", bai sake ce mata komai ba yace "tashi kiyi Sallah, its time", daga haka yayi hanyan waje "Har yaje bakin k'ofa yaji tace "Aliyu", juyowa yayi yana kallonta , kasa fad'a mishi abinda tayi niyya tayi jiki a sanyaye tace "Naga ka rame ne, you should rest, ka rage stress d'in", murmushi yayi mata kawai yace "I will babe, je kiyi Sallah" daga haka ya fita, fad'awa tayi kan gadon ta saki kuka mai cin rai, tasan ko Abu ya hakura ya barta iyayenshi baza su hakura ba, har ya dawo daga masallaci tana nan batayi Sallah ba, ganin ta kwance inda ya fita ya barta yasa ya shigo ya zauna bakin gadon tareda d'agota, jikinshi ne yayi sanyi ya rungumeta a jikinshi yana patting bayanta, kamar wacce aka dad'a tunzurawa ta fashe da wani sabon kukan, cikin rad'a a kunne yace "Shhhh baby, its alright, she will b fine okay?, pray for her", hawaye na zuba idonta ta shiga girgiza kai ta d'ago tana kallonshi, cikin kuka tace "Aliyu pls forgive me, kaji Dan Allah ka yafemin, wlhh ban San mey ya kaini........", kallonta ya tsaya yi da kyau snn ya sake jawota jikinshi ya matse yace "She will be fine kinji, babu abinda kika mata, it wasn't your fault, azzaluman da suka sata in this condition will pay for each pain they caused her, its okay ki dena kuka kinji, she needs your prayers more than your tears, your sister is gonna be alright kinji", kuka sosai ta shigayi har saida ya tausaya mata, ya d'agota ya kama mata gashinta da suke a baje yayi making mata messy bun snn yace "kinyi Sallah ne?", kasa bashi amsa tayi hakan ya tabbatar mishi da cewa batayin ba, kamo hannunta yayi ya kaita toilet ya jirata har tayi brush tayi alwalan snn suka fito ya shimfid'a mata abin sallah ta hau tayi, yana nan zaune har ta idar kuma har lokacin hawaye takeyi, gado ya maidata ya kwantar ya lulluba mata duvet yayi mata peck snn yace "Get some rest and pray for her, she is gonna be alright and back to us okay?", kai ta kad'a mishi, murmushi yayi mata da ta kasa maida mishi snn ya juya ya fita tareda rage mata wutan d'aki
[12/1, 15:42] 80k: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
84
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
Wani nannauyan ajiyan Zuciya Aunty ta sauke lokacin da Yusra ta mik'o mata wayanta tace "Mama ga wayan inji Yayya wai ta gama", karb'an wayan Aunty tayi tace "Kuje ku shirya, its getting late, kice wa Fa'eezah a gama sa muku kaya ku tafi", kai Yusra ta kad'a tace "Toh Mama", daga haka ta fice tana tsalle, wayar ta sake janyowa ta dialling number Baba, ringing biyu ya d'aga, jin muryan Aunty a sanyaye ya sashi saurin cewa "mey ya samu muryanki haka, its so weakening", kamar jira takeyi taji muryan Baba hawayen dake cike idonta ya gangaro, ido ta bud'e ta lumshe snn tace "Uncle ashe Batuul ce bataji dadi ba saida aka dawo da ita d'azu Ammah tamin waya tana fad'amin wai sun dawo da ita tana can gidansu, shine nakeso in ganta koma mu taho gidan tare, we should treat her here a gida hankalina sam yaqi kwanciya, inason ganinta Uncle", "Maryam", Baba ya kirata daga d'aya b'angaren, kasa amsawa tayi har saida ya sake cewa "Maryam", kuka ta fasheda ta kasa amsa kiran da yakeyi mata, Baba dake zaune office yace "Subhanallahi Maryam kuka kuma, mey kikeso?", cikin sheshekar kuka tace "Uncle gida nakeso ta dawo, hankalina zaifi kwanciya in ina ganinta, kaga fa cewa Ammah tayi batasan mey ke damun Batuul d'in ba, toh haka zatayi ta zama da ciwo ba'a nema mata magani ba Uncle", D'an Murmusawa Baba yayi yace "Haba Maryam, kada son y'arki ya rufe miki ido ki manta da cewa tanada aure, kinfi kowa sanin yanzu duk wani nauyi da responsiblity d'inta na kan mijinta, in kikace zaki dawo da ita gabanki bakya tunanin kin musu shishigi har ma suyi tunanin gazawar su muka gani, am very sure kin san su masu kula da Batuul ne dama duk sauran yaran nan ko bama nan", tana share hawayen dake zubo mata tace "Uncle nifa bawai gani nayi sun kasa ba, rashin sanin takamaimai abinda ke damunta da ba ayi bane yafi d'aga min hankali", Abui yace "Duk naji wannan, ki kwantar da hankalinki da izinin Allah zata samu sauk'i, tunda shi Aliyun ya sanar dani rashin lafiyarta, yanzu haka sun d'auko masu magani ana dubata, kiyi mata add'ua sosai kinji, sai kiga ta samu lafiya kamar da, amma in taga kina tada hankalinki itama nata hankalin kinsa tashi zaiyi", kamar Baban na gabanta ta shiga gyad'a kai tana share hawayen fuskarta, da haka ya samu ya rarrasheta ya kwantar mata da hankali
Kallon Batuul haka ya fita yayi nashi d'akin, Ajiddeh na nan kwance kamar kullum, wanka ya shiga yayi a toilet snn ya fito ya tadata yace tayi Sallah, har ya fita bata tashi ba, haka nan akaci gaba da yiwa Batuul magani, kullum doctor sai yazo ya dubata kuma, Ajiddeh sau d'aya in ta shigo ta dubata take komawa d'akin Abu, sai in an gama abinci ta sauk'o in taga dama, in kuma batayi niyya ba haka zata zauna, amma ko da wane lokaci gabanta fad"uwa yakeyi, ta rasa yadda zatayi da Mum har ta kashe wayarta gaba d'ayanshi, fargabanta d'aya kada Batuul ta farka asirinsu ya tonu, wata zuciyar nace mata ta fad'i gaskiya ko don son da take yiwa Abu amma sam d'ayar zuciyar ta haneta, bayan sati ranan da za a gama yiwa Batuul sauk'ar Al Qur'an ranan ta yanke shawaran fad'iwa Abu gaskiya koda zaiyi sanadiyyan rabuwarta dashi, daren ranan kasa bacci tayi sai juyi takeyi, har Abu ya fita ya barta idonta biyu, lokacin da ya dawo tashinta sallah ma zaune ya ganta tayi tagumi, kallonta yayi yace "Babe what's wrong with you?", ajiyar zuciya ta sauk'e tace "Ba komai", bai sake ce mata komai ba yace "tashi kiyi Sallah, its time", daga haka yayi hanyan waje "Har yaje bakin k'ofa yaji tace "Aliyu", juyowa yayi yana kallonta , kasa fad'a mishi abinda tayi niyya tayi jiki a sanyaye tace "Naga ka rame ne, you should rest, ka rage stress d'in", murmushi yayi mata kawai yace "I will babe, je kiyi Sallah" daga haka ya fita, fad'awa tayi kan gadon ta saki kuka mai cin rai, tasan ko Abu ya hakura ya barta iyayenshi baza su hakura ba, har ya dawo daga masallaci tana nan batayi Sallah ba, ganin ta kwance inda ya fita ya barta yasa ya shigo ya zauna bakin gadon tareda d'agota, jikinshi ne yayi sanyi ya rungumeta a jikinshi yana patting bayanta, kamar wacce aka dad'a tunzurawa ta fashe da wani sabon kukan, cikin rad'a a kunne yace "Shhhh baby, its alright, she will b fine okay?, pray for her", hawaye na zuba idonta ta shiga girgiza kai ta d'ago tana kallonshi, cikin kuka tace "Aliyu pls forgive me, kaji Dan Allah ka yafemin, wlhh ban San mey ya kaini........", kallonta ya tsaya yi da kyau snn ya sake jawota jikinshi ya matse yace "She will be fine kinji, babu abinda kika mata, it wasn't your fault, azzaluman da suka sata in this condition will pay for each pain they caused her, its okay ki dena kuka kinji, she needs your prayers more than your tears, your sister is gonna be alright kinji", kuka sosai ta shigayi har saida ya tausaya mata, ya d'agota ya kama mata gashinta da suke a baje yayi making mata messy bun snn yace "kinyi Sallah ne?", kasa bashi amsa tayi hakan ya tabbatar mishi da cewa batayin ba, kamo hannunta yayi ya kaita toilet ya jirata har tayi brush tayi alwalan snn suka fito ya shimfid'a mata abin sallah ta hau tayi, yana nan zaune har ta idar kuma har lokacin hawaye takeyi, gado ya maidata ya kwantar ya lulluba mata duvet yayi mata peck snn yace "Get some rest and pray for her, she is gonna be alright and back to us okay?", kai ta kad'a mishi, murmushi yayi mata da ta kasa maida mishi snn ya juya ya fita tareda rage mata wutan d'aki
[12/1, 15:42] 80k: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
84
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
Wani nannauyan ajiyan Zuciya Aunty ta sauke lokacin da Yusra ta mik'o mata wayanta tace "Mama ga wayan inji Yayya wai ta gama", karb'an wayan Aunty tayi tace "Kuje ku shirya, its getting late, kice wa Fa'eezah a gama sa muku kaya ku tafi", kai Yusra ta kad'a tace "Toh Mama", daga haka ta fice tana tsalle, wayar ta sake janyowa ta dialling number Baba, ringing biyu ya d'aga, jin muryan Aunty a sanyaye ya sashi saurin cewa "mey ya samu muryanki haka, its so weakening", kamar jira takeyi taji muryan Baba hawayen dake cike idonta ya gangaro, ido ta bud'e ta lumshe snn tace "Uncle ashe Batuul ce bataji dadi ba saida aka dawo da ita d'azu Ammah tamin waya tana fad'amin wai sun dawo da ita tana can gidansu, shine nakeso in ganta koma mu taho gidan tare, we should treat her here a gida hankalina sam yaqi kwanciya, inason ganinta Uncle", "Maryam", Baba ya kirata daga d'aya b'angaren, kasa amsawa tayi har saida ya sake cewa "Maryam", kuka ta fasheda ta kasa amsa kiran da yakeyi mata, Baba dake zaune office yace "Subhanallahi Maryam kuka kuma, mey kikeso?", cikin sheshekar kuka tace "Uncle gida nakeso ta dawo, hankalina zaifi kwanciya in ina ganinta, kaga fa cewa Ammah tayi batasan mey ke damun Batuul d'in ba, toh haka zatayi ta zama da ciwo ba'a nema mata magani ba Uncle", D'an Murmusawa Baba yayi yace "Haba Maryam, kada son y'arki ya rufe miki ido ki manta da cewa tanada aure, kinfi kowa sanin yanzu duk wani nauyi da responsiblity d'inta na kan mijinta, in kikace zaki dawo da ita gabanki bakya tunanin kin musu shishigi har ma suyi tunanin gazawar su muka gani, am very sure kin san su masu kula da Batuul ne dama duk sauran yaran nan ko bama nan", tana share hawayen dake zubo mata tace "Uncle nifa bawai gani nayi sun kasa ba, rashin sanin takamaimai abinda ke damunta da ba ayi bane yafi d'aga min hankali", Abui yace "Duk naji wannan, ki kwantar da hankalinki da izinin Allah zata samu sauk'i, tunda shi Aliyun ya sanar dani rashin lafiyarta, yanzu haka sun d'auko masu magani ana dubata, kiyi mata add'ua sosai kinji, sai kiga ta samu lafiya kamar da, amma in taga kina tada hankalinki itama nata hankalin kinsa tashi zaiyi", kamar Baban na gabanta ta shiga gyad'a kai tana share hawayen fuskarta, da haka ya samu ya rarrasheta ya kwantar mata da hankali