Sashe 54
Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Bayan Abuturrab ya koma gida da daddare Abui ya k'irashi har si膹e 膹inshi, daga palo ya tarar dashi kishigi膹e yana kallon News, da sallama ya shiga ya zauna k'asa sannan ya gaidashi, gyaran murya yayi sannan ya k'ira sunanshi, "Aliyu", a hankali ya 膹ago dan gaba daya jinshi yayi wani iri dan Abui baya k'iran shi da sunanshi, yace "Aliyu na nema maka auren Batuul bawai dan na isa inyi maka abinda nakeso ba, bawai kuma dan bana sonka ba sai dan inason ci gabanka, yarinyar nan amana zan baka, ba iyayenta ka膹ai bane suka baka amanarta, har ni amananta zan baka, ka rik'eta kamar yadda zata zauna a gun iyayenta, in ka cuceta toh ka cuci amanar mu, yarinyace ita sannan mace, she is so naive and weak sai kayi hak'uri da ita, sannan bawai dan an ha膹aka da ita ka fifita matarka da kakeso kanta ba, kayi k'ok'arin adalci tsakaninsu sai kaga Allah yasa komai yazo maka da sauk'i, Aliyu ban yadda da saki ko yaji a tsarin zaman aurenka inba maishi ya sab'awa shari'a ba da bama fatan faruwanshi, ka kula da ita kamar yadda zaka kula da Farida, bana son ka zama silar rugujewar abotan da yake kulle tun kamin zuwanka duniya, kaji tsoron Allah a duk inda ka tsinci kanka, In sha Allah aurenka da Batuul alheri ne", k'asa 膹agowa yayi dan wani nauyi kanshi yayi mishi, ji yayi kamar abu aka 膹aura mishi a kan, Abui ne ya sake k'iran sunanshi, da k'yar ya 膹ago ya iya cewa "Na'am Abui", wani chest box ya 膹auko daga gefenshi ya mik'o mishi yace "ga wannan shine Sadakin Fatima, shi za a mik'awa Waliyyin Batuul as Sadaki, sannan a can zataci gaba da karatunta, kayi supporting 膹inta in every way to the best of your ability tunda tana karatunta muka nema maka aurenta, Allah yayi muku albarka", wasu makullai guda biyu ya mika masa yace "wannan na motane bayan an 膹aura muku aure sai ka bata, wannan kuma gidana na farko dake Mississipi street na bata shi halal", da sauri ya 膹ago ya kalli Abui da mamaki, shi ya rasa gane wane irin so suke yiwa Batuul dashi da Ammah, ko aurenshi na fari basuyi wannan abin haka ba, da k'yar ya iya bu膹e baki yace "In sha Allah Abui, zanyi yanda kace,", yace "yawwa, ka gama arranging gidan da zata zauna na nan da can ko kuma ha膹asu zakayi waje 膹aya", kai ya gya膹a tareda cewa "Yeah a can dai tare zasu zauna amma a nan Asokoro nacewa Mum zata zauna", Abui yace hakan ma yayi kyau, Nasa Mustapha da Sadiq suyi duk necessary arrangement 膹in 膹aurin auren, Allah ya tabbatar muku da alheri ya taya ka riko, Allah yayi muku albarka", jiki a sanyaye ya mik'e yayi wa Abui sallama ya fita.
Har gida Abui yasa sukaje shida Baba da Uncle 膹in Abutturab da yaji lbrn Abdallah ke neman sonta suka samu iyayen Abdallah suka bashi hak'uri, Basu nuna komai ba suka ce dama wani ai baya auren matar wani, dama can Allah yayi ba matarsa bace, suka musu add'uan Allah ya bawa Batuul da Abutturab zaman lafiya, kuma sukace zasu bawa Abdallah hak'uri su bashi baki, da haka sukayi musu godiya suka tafi.
Ranar asabar k'arfe goma aka 膹aura auren Aliyu Ahmad Kyaree da Fatima Kashim Goni akan sadaki sisin gwal 60, a k'ofar gidan kakanta dake Goni Mukhtar street a Maiduguri, tana kwance 膹akin Aunty babu abunda takeyi sai rawar sanyi, Yayya ce ta shigo tana cewa "Keh Batuul fito ai an 膹aura, tashi daga kan gadon nan tun jiya kike kai, maza fito a ida miki kitson da kike ta gudu tun jiya", kan gado ta hau ta yaye mata bargon, hawaye ta gani idonta, sai rawar sanyi take, hannu tasa zata 膹agota taji jikinta zafi, ba shiri ta janye hannunta, Farida ce ta turo k'ofan ta shigo janye da wani akwati, ganin Yayya kan gadon yasa ta tambayan mey ya faru, da gudu ta k'araso ganin yadda Batuul 膹in take yasa ta fita a guje taje ta k'ira Aunty, a rikice Aunty ta shigo, da kanta tayi k'ok'arin 膹ago Batuul sannan ta nemi key ta mik'awa Farida tace suje dan su Ahmad na Maiduguri 膹aurin aure kuma batasan ma ina driver 膹insu yake ba, mutanen dake gidan ne suka tashi ganin yanayin jikin Batuul suna tambayan mey ya faru, babu wanda ya iya basu amsa dan Yayya da kanta ma kuka take tana k'iran sunan Batuul 膹in, ikon Allah ne kawai ya kaisu asibitin dan gaba 膹ayanta Faridan ta rikice, suna isa asibitin aka taso aka karb'i Batuul akayi emergency da ita, Yayya duk ta ishi mutane da kuka wiwi a asibitin, Anty kam xama tayi reception ta jinginar da kanta jikin kujera, da ganinta kasan hankalinta a tashe yake, farida ce tayi karfin halin kiransu Ammah ta sanar da su halin da ake ciki, kan kace me sae ga Ammah da Anty Amnah sun taho asibitin, sae bayan kusan minti talatin likita da nurse uku suka fito daga emergency ward, likitan ya bukaci Anty ta bi sa office sanin da yyi ita ce Mahaifiyar Batuul, jiki a sanyaye Anty ta shiga office din likitan, likitan ya dauki farin gilashinsa ya sa yana kallonta yace "Gskya Madam 'yar ki na cikin wani yanayi, a daina daga mata hankali don Allah, dab take da kamuwa da hawan jini" hawaye cike idon Anty tace "Ya jikin nata Dr?" Yace "Da sauki, ta samu bacci ynxu, sae dae meyasa baxa ku tuhumeta ku ji damuwar ta ba Hajiya?" Anty ta share hawayen idonta tace "Xa muyi hkn Dr, mun gode," yace "Gud!" Tace "xan iya shiga in ganta Dr?" Yace "Xa ki iya, amma kada a tada ta" mikewa tayi ta kuma yi masa gdya ta fita, bacci me nauyi ta tarar Batuul na yi an sa mata drip, su Ammah ma duk suka shiga suka dubata, ganin bacci take duk hankalinsu ya kwanta, sae a snn suka iya barin asibitin, Farida ta maida Yayya ma gida don sae gyangyadi take a asibitin, Anty bata kira baba ta sanar da shi halin da ake ciki ba sanin suna Maiduguri har lkcn, Karfe sha biyu kiransa ya shigo wayarta ta daga, nn yake gaya mata sun sauka Abuja lfya, sae a snn ta sanar da shi halin da Batuul ke ciki, hankalinsa ya tashi ssae, ya sanar ma Abui daga airport suka nufo asibitin. Karfe daya saura Abuturrab ya shigo gida duk a gajiye ga damuwa da yyi masa yawa bae san ynda xae yi da Ajiddeh ba idan ta ji xancen auren nn, sa'arsa daya bbu wanda ya sani cikin 'yan uwanta, tun da aka daura auren gabansa ke faduwa ya ji kmr an daura masa abu me nauyi ne a kai, part din Abui ya nufa direct don Avoidin mutane dake cike gidan, ko minti biyar bae yi da kwanciya ba Ammah ta shigo, ya mike xaune ya gaisheta yace "Mun dawo Ammah" murmushi tayi ta xauna gefensa tace "Toh Allah ya taya ka riko babana, sae dae fa Batuul din na asibiti ya kamata ka je dubata ynxu duk da nasan yhu are tired" yace "Asibiti kuma Ammah, me ya sameta?" Ammah tace "Kai dae ka je ka dubata, Allah dae ya bata lfya" a hnkli yace "Toh," Ammah ta mike, yace "Ammah ki ce Sadeeq ya kawo min makullin mota" fridge ta nufa ta bude ta dauko chill yoghurt ta mika masa tace "Gashi ka sha Abuu, nasan baka ci komae ba yau" karba yyi yace "Nagode Ammah" ta juya ta fita tana cewa bari in dauko maka makullin, ajiye yoghurt din yyi don bae jin xae iya sha. Driving kawae yake amma gaba daya hankalinsa baya jikinsa, a hka ya iso asibitin, Ahmad ya hadu da a haraban asibitin, Ahmad ya gaishesa da ladabi snn ya kai sa har ward din da Batuul take, Wata Sistern Anty ce xaune ward din, don Anty ita ta koma gida sbda baki, har lkcn Batuul bacci take, Abuturrab ya gaida Anty Hafsat, ta amsa masa da fara'a tana tsokanansa don sun saba, murmushi kawae yake kansa a kasa, har dae ta tashi ta tace masa tana xuwa ta fita, Ahmad ta bi bayanta. Ya dde tsaye yana kallonta snn ya ja kujera ya xauna, ya kusa minti talatin xaune ya ga tana juye juye, ya kafa mata ido ko kiftawa bae yi, a raxane ta mike xaune ta bude ido tana kwala wa Anty kira tana kkrin sauka daga kan gadon, ya Mike da sauri ya riketa, hkn bae hanata ci gaba da kiran antyn da take ba tana kuka xata sauko, ko kadan bata lura da wanda ke rike da ita ba don idonta rufe yake, rungumeta yyi jikinsa, lkci daya ta daina fixge fixgen da take tayi lamo jikinsa tana sauke ajiyar xuciya, lumshe ido yyi yaki budewa. 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
39
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
Har gida Abui yasa sukaje shida Baba da Uncle 膹in Abutturab da yaji lbrn Abdallah ke neman sonta suka samu iyayen Abdallah suka bashi hak'uri, Basu nuna komai ba suka ce dama wani ai baya auren matar wani, dama can Allah yayi ba matarsa bace, suka musu add'uan Allah ya bawa Batuul da Abutturab zaman lafiya, kuma sukace zasu bawa Abdallah hak'uri su bashi baki, da haka sukayi musu godiya suka tafi.
Ranar asabar k'arfe goma aka 膹aura auren Aliyu Ahmad Kyaree da Fatima Kashim Goni akan sadaki sisin gwal 60, a k'ofar gidan kakanta dake Goni Mukhtar street a Maiduguri, tana kwance 膹akin Aunty babu abunda takeyi sai rawar sanyi, Yayya ce ta shigo tana cewa "Keh Batuul fito ai an 膹aura, tashi daga kan gadon nan tun jiya kike kai, maza fito a ida miki kitson da kike ta gudu tun jiya", kan gado ta hau ta yaye mata bargon, hawaye ta gani idonta, sai rawar sanyi take, hannu tasa zata 膹agota taji jikinta zafi, ba shiri ta janye hannunta, Farida ce ta turo k'ofan ta shigo janye da wani akwati, ganin Yayya kan gadon yasa ta tambayan mey ya faru, da gudu ta k'araso ganin yadda Batuul 膹in take yasa ta fita a guje taje ta k'ira Aunty, a rikice Aunty ta shigo, da kanta tayi k'ok'arin 膹ago Batuul sannan ta nemi key ta mik'awa Farida tace suje dan su Ahmad na Maiduguri 膹aurin aure kuma batasan ma ina driver 膹insu yake ba, mutanen dake gidan ne suka tashi ganin yanayin jikin Batuul suna tambayan mey ya faru, babu wanda ya iya basu amsa dan Yayya da kanta ma kuka take tana k'iran sunan Batuul 膹in, ikon Allah ne kawai ya kaisu asibitin dan gaba 膹ayanta Faridan ta rikice, suna isa asibitin aka taso aka karb'i Batuul akayi emergency da ita, Yayya duk ta ishi mutane da kuka wiwi a asibitin, Anty kam xama tayi reception ta jinginar da kanta jikin kujera, da ganinta kasan hankalinta a tashe yake, farida ce tayi karfin halin kiransu Ammah ta sanar da su halin da ake ciki, kan kace me sae ga Ammah da Anty Amnah sun taho asibitin, sae bayan kusan minti talatin likita da nurse uku suka fito daga emergency ward, likitan ya bukaci Anty ta bi sa office sanin da yyi ita ce Mahaifiyar Batuul, jiki a sanyaye Anty ta shiga office din likitan, likitan ya dauki farin gilashinsa ya sa yana kallonta yace "Gskya Madam 'yar ki na cikin wani yanayi, a daina daga mata hankali don Allah, dab take da kamuwa da hawan jini" hawaye cike idon Anty tace "Ya jikin nata Dr?" Yace "Da sauki, ta samu bacci ynxu, sae dae meyasa baxa ku tuhumeta ku ji damuwar ta ba Hajiya?" Anty ta share hawayen idonta tace "Xa muyi hkn Dr, mun gode," yace "Gud!" Tace "xan iya shiga in ganta Dr?" Yace "Xa ki iya, amma kada a tada ta" mikewa tayi ta kuma yi masa gdya ta fita, bacci me nauyi ta tarar Batuul na yi an sa mata drip, su Ammah ma duk suka shiga suka dubata, ganin bacci take duk hankalinsu ya kwanta, sae a snn suka iya barin asibitin, Farida ta maida Yayya ma gida don sae gyangyadi take a asibitin, Anty bata kira baba ta sanar da shi halin da ake ciki ba sanin suna Maiduguri har lkcn, Karfe sha biyu kiransa ya shigo wayarta ta daga, nn yake gaya mata sun sauka Abuja lfya, sae a snn ta sanar da shi halin da Batuul ke ciki, hankalinsa ya tashi ssae, ya sanar ma Abui daga airport suka nufo asibitin. Karfe daya saura Abuturrab ya shigo gida duk a gajiye ga damuwa da yyi masa yawa bae san ynda xae yi da Ajiddeh ba idan ta ji xancen auren nn, sa'arsa daya bbu wanda ya sani cikin 'yan uwanta, tun da aka daura auren gabansa ke faduwa ya ji kmr an daura masa abu me nauyi ne a kai, part din Abui ya nufa direct don Avoidin mutane dake cike gidan, ko minti biyar bae yi da kwanciya ba Ammah ta shigo, ya mike xaune ya gaisheta yace "Mun dawo Ammah" murmushi tayi ta xauna gefensa tace "Toh Allah ya taya ka riko babana, sae dae fa Batuul din na asibiti ya kamata ka je dubata ynxu duk da nasan yhu are tired" yace "Asibiti kuma Ammah, me ya sameta?" Ammah tace "Kai dae ka je ka dubata, Allah dae ya bata lfya" a hnkli yace "Toh," Ammah ta mike, yace "Ammah ki ce Sadeeq ya kawo min makullin mota" fridge ta nufa ta bude ta dauko chill yoghurt ta mika masa tace "Gashi ka sha Abuu, nasan baka ci komae ba yau" karba yyi yace "Nagode Ammah" ta juya ta fita tana cewa bari in dauko maka makullin, ajiye yoghurt din yyi don bae jin xae iya sha. Driving kawae yake amma gaba daya hankalinsa baya jikinsa, a hka ya iso asibitin, Ahmad ya hadu da a haraban asibitin, Ahmad ya gaishesa da ladabi snn ya kai sa har ward din da Batuul take, Wata Sistern Anty ce xaune ward din, don Anty ita ta koma gida sbda baki, har lkcn Batuul bacci take, Abuturrab ya gaida Anty Hafsat, ta amsa masa da fara'a tana tsokanansa don sun saba, murmushi kawae yake kansa a kasa, har dae ta tashi ta tace masa tana xuwa ta fita, Ahmad ta bi bayanta. Ya dde tsaye yana kallonta snn ya ja kujera ya xauna, ya kusa minti talatin xaune ya ga tana juye juye, ya kafa mata ido ko kiftawa bae yi, a raxane ta mike xaune ta bude ido tana kwala wa Anty kira tana kkrin sauka daga kan gadon, ya Mike da sauri ya riketa, hkn bae hanata ci gaba da kiran antyn da take ba tana kuka xata sauko, ko kadan bata lura da wanda ke rike da ita ba don idonta rufe yake, rungumeta yyi jikinsa, lkci daya ta daina fixge fixgen da take tayi lamo jikinsa tana sauke ajiyar xuciya, lumshe ido yyi yaki budewa. 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
39
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*