← Book details Batuul Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 21 OF 166

Sashe 21

Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

k'iran Massa ne ya shigo wayanshi, recieving yayi yace mishi "ka iso ne?, toh gani nan fitowa", motar da Massa ke ciki yaje ya bu膹e ya zauna , Massa ne ya tambayeshi "ya jikin dai Man, wannan rashin lafiyan ai sai ya bari a kwanakin nan ba, kai da kake shirin zama ango da dai ya isa wani wajen, yayi wrong timing gashi da yake ka fishi k'wari kayi fighting 膹inshi", kallon Massa yayi da 膹an murmushi a fuskanshi ya girgiza kai yaci gaba da danna wayarsa, "Hello", yace bayan ya an 膹auki wayar da ya buga 膹in, amsa akayi da "Hello baby, am missing you over here, ya gajiya dan ni gaba 膹aya na gaji so nake kawai a 膹aura auren nan mu tafi mu huta dan ba k'aramar gajiya nakeji ba a jikina, yanxu ma a 膹aki nake ni ka膹ai wai za a min gyara....", yasan idan ya barta taci gaba da magana sai ya manta dalilin da yasa ya k'irata, katseta yayi yace "gajiya Alhamdulillah, ki fa膹awa su Mum za ayi miki k茅la tul before a tafi wushe wushen a gidan Aunty 膹ina, kuma kayan wushe wushen ma daga can zaki sa, zan aiko mota by 5, you should be ready", ce mishi tayi "Aliyu gaskiya wa膹annan abubuwan naku na al'ada na gaji dasu, tunfa last week ake ta yi, kuma kayan ma mum ta riga da tasa an siyomin a turkey, ni gaskiya a bar wannan 膹in kawai, ai anyi sauran, kuma ma its too late yaushe zan fa膹a musu su shirya", ranshi ne ya fara b'aci, cikin dakewa yace "wani shiri zakuyi, ce miki nayi zan aiko mota ki taho ke ka膹ai, kuma in kin fa膹awa mum 膹in nasan ba hanaki zatayi ba", tsaki yaja dan ranshi da膹a baci yayi yace "in na aiko da motar kar kizo" ya kashe wayan , Massa ne ya dubeshi yaga ranshi ya b'aci yace "lafiya naga kana tsaki", tsakin ya kuma ja yace mishi "yarinyar nan , tun last few days nayi observing that duk abinda na fa膹a sai ta canja, ce mata fa nayi yanxu zan turo driver a kaita gidab Yaa, take cemin ita baza taje ba", bai ci gaba ba Massa ya dafa kafadm膹anshi yace mishi "Man its okay, zata dena in sha Allah", da haka suka canja hira, hotel 膹in sukaje yaga abokananshi dayawa sun sake k'aruwa, sai da ya 膹an huta yake tambayan Massa, "gobe what time za a tafi 膹aurin auren Maiduguri", "sunce flight 膹in goben k'arfe hu膹u ne , so muna da time da in mutane suka k'aru za a yi musu booking tunda da yamma ne", "okay" kawai yace mishi suka shiga cikin abokanan

Ganin ya katse wayan ne ta tsaya ta k'urawa wayan ido kamar wanda sukayi wayan dashi 膹in zai fito, Mesa Aliyu yake min hakane take tambayar kanta, jibi nefa 膹aurin aurensu amma kawai dan ta fa膹i magana ya katse mata waya harda cewa in ya turo motar kar tazo, ai gaskiya ta fa膹a tun kwananki suke ta yi musu abubuwa wai al'ada, shi kuma kawai sai ya 膹au fushi, a ranta take cewa "dan yaga inasonshi ne yake wasu abubuwan", k'wafa tayi ta cewa mai yi mata gyaran jikin zata je ta dawo, matar tace mata babu komai sai kin dawo, fita tayi daga 膹akin, tun daga bakin k'ofa gidan cike yake da y'an uwa d abokan arziki, matane kyawawa, farare da gashi kowa taci kwalliya an zuba gwalagwalai, 膹a膹膹aya zaka bak'i a gidan nan, tana tafiya mutane na ta gaisheta wasu ta gaishesu cikin yarensu shuwa, wani 膹aki ta bu膹e ta shiga, 膹akin babba ne mai kyan gaske, babu mutane a ciki sosai, daga Mum , sai wata mata da zatayi sa'ar Mum sai Yaa zee, k'arasawa tayi ta zauana daga gefen mom, matar kawai tace wa "Jainaba inta afe", matar ce tace mata "afe selai Ajiddeh, ya shirye shirye, da gajiya", tace gashinan fa na gaji sosai, ina su Attutu, Abba Mahammad da Adum", ce mata tayi "suna gida bamuzo tare ba anjima za a kawosu", juyawa tayi ta dubi mum da ke jiranta ta gama ta fa膹a mata dalilinta na fitiwa ana mata gyaran jiki, ce mata tayi "Mum yanxu Aliyu ya k'irani wai zai turo a 膹aukeni k'arfe biyar a kaini gidan k'anwar mamanshi, wai akwai wani abu da zasu yi min daga can zamu wuce wajen wushe wushen, kuma ma wai kayan da zan saka ma su zasu bani", cikin 膹aga murya Mum ta fara magana "nifa Abun nan nasu Hajiya Bilqees ya isheni, wace al'adarsu ce bamu gani ba fara bikin nan, ni sanin da nayiwa Hajiya Bilqees ma ba kanuriya bace amma gaba 膹aya dan tana auren kanuri ta canja gaba 膹aya, a ina ake wani k茅la tul a Ndjamena, kuma da suke cewa su zasu baki kayan kisa ai ganin kasawarsu ne yasa muka ce zamuyi miki , ko 膹ari mukace muna so ai yaci a kawo miki, kinfi k'arfin akwatuna arba'in, ba dan Babanku yace a bari ba kuma zai sab'awa duk wanda ya tada maganan wlhy da sai an maida musu tunda dama cewa tayi a dawo dashi in muka k'i karb'a", Yaa zee ce tace "Mum ai ita tabi ta liqewa yaron kamar babu wani namiji a duniya sai shi, ni gaba 膹ayanshi bai min, sai girman kai da uake dashi kamar mutumin da", matar da aka k'ira da Jainaba ce tace "toh ku yanxu menene na tada jijiyoyin wuya, ai damu suke zancen , ku bari kawai a gama bikin zasu shigo hannu, tayi yadda yace 膹in, anjima in ya turo driver kije, tashi kije a gama miki gyaran kamin lokacin yayi", da haka ta mik'e ta koma 膹akin, tana zama ta k'irashi, ansawa yayi shiru yana jiran yaji mai zata ce mai zata ce mishi, cewa tayi "Hello baby, toh mey na kashe wayan, in ka shirya ka turo motan na fa膹wa su Mum sunce inje", ce mata yayi "okay yayi kyau, by five zaizo", ya katse wayan
Chapter 21 · 0% Book details