Sashe 123
Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tagumi tayi ta zubawa wayar dake hannunta idanu, yaushe ma ya zama mutum da har zai wani nemi ta dawo, Mummy ce ta fito daga bedroom dinta sai k'anshi take zubawa ta tsaya kallon Jainaba da tayi tagumi tana kallon wayar hannunta tana mata magana bata amsawa, a d'an tsawace Mum tace "Keee kinada hankali kuwa, tunanin uban wa kike tun d'azu na fito ina miki magana baki sani ba kuma koh shiryawar bakiyi ba bayan tun d'azu nace miki zamu fita", a firgice Jainaba ta juyo snn ta sauk'e Ajiyar zuciya tace "kinga ni banma jiki ba, wai wannan shasha shan ne yake son d'aga min hakali wai lallai lallai gobe in dawo", Mum tana kallonta tace "Waye kuma, shi Idrees d'inne yake ce miki sai kin dawo a goben?, sai yayi himma yazo ya kinkime ki ai, in kinje can dinma uwar mey zai miki in banda jaraba, y'ay'ansa ai kin samo masu kula dasu toh meye zai wani ce ki koma", tab'e baki Jainaba tayi tace "jarababbe d'aya ko biyu, ni da kaina bansan mey zan mishi ba, ni Lagos dinnan ba sonshi nakeba, zama cikin k'abilu ba iyawa zanyi ba", "Mum tace rabu dashi tashi muje inda zamu, zamuyi maganinshi ne ai, so nake inyi maganin wannan sallamammiyar yarinyar nan da batasan mey takeyi ba, wai har ni take cewa babu ruwanta in wannan tsinanniyar ta mutu, kai nasan ba banxa ba har da sa hannu Ajiddeh da hankalinta baxa tayi haka ba", Jainaba tace "Nima haka nake gani wllh in banda haka yaushe ne Ajiddeh zataji tausayin wanna
yarinyar, tsanar da tayi mata koda wuk'a aka bata tsaf zata kasheta amma lokaci d'aya ta wanice ita ba haka ba, gaskiya da ayar tambaya", Mum tayi k'wafa tace "ni tashi muje inma yi mata akayi inma yin kanta ne duk zasuci uwar ubansu, badai ni Bilkisu tayi shirin tozartawa ba, ta Allah ba tata ba, ki taso muje kada raina ya kuma b'aci", Mik'ewa Jainaba tayi tace "muje", a parking lot suka had'u da Daddy zai fita, tsuru tsuru suka tsaya suna muzurai kamar wasu munafukai, har zai shiga motar ya fasa ya kallosu, a d'arare Mum ta k'arasa gurinshi tace "yanxu nakeson shiga wajenka, ashe har zaka fita", kallon shigar dake jikjnta yayi alamar fita zatayi yace mata "ki sameni a part d'ina", ya kalli driver da guard d'inshi yace musu "zaku iya tafiya", da haka ya juya ya koma ciki, gaban Mum na fad'uwa tabi bayan Dad, tasan shi ba mai magana bane kan abu koda yana damunshi amma inhar yayi magana toh lallai abin ya girmama, babban parlour shi ya koma ya shiga tana biye dashi a baya, waje ta samu ta zauna bayan ya zauna cikin nutsuwa yace "Ina Zainab ta tafi sati d'aya kenan rabona da ita", murmushi ta k'irk'iro tace "Laah ai tana gidansu Salma, ai inace ta fad'a maka kafin ta tafi tunda Salman tayi kwana biyu da zata koma shine suka tafi tare", kai ya kad'a yace "Zuwaira keh yanzu zaman yarinyar nan gabanki bai isheki ba har sai ta had'a da yawo", ido ta wara tace "Bafa yawo ta tafi ba, gidansu Salma taje ko nan dinma yawo ne", kallonta kawai ya tsayayi yama rasa mey zaice mata can yace "shirin ina kuma kikayi keh yanzun", tsuke fuska tayi ta had'e rai tace "Y'ar Sa'adatu da akayiwa aure kwanaki toh ta haihu kuma aiki aka mata shine zanje dubata a asibiti", d'an k'aramin tsaki yaja snn yace "in baki nutsu yanzu ba Zuwaira sai yaushe zaki nutsu, shekara kusan nawa da aure kin haifi yara har sunyi aure suma amma bakisan abinda ya kamata ba, ba dole a sako miki y'a ba tunda abinda taga kinayi shi zatayi a gidanta kuma su na tabbata da hankalinsu shiyasa suka dawo miki da y'ar, tunda abinda kike so kenan sai ki barta tayi ta shirme kina biyeta, aikinki kenan kullum bin k'awaye kamar wata yarinya k'arama? da girmanki bakisan kula da miji ba, gabaki dayanshi hakkin auren ma ba saninshi kikayi ba", had'e rai tayi tace "Nasani ai dama cin fuska zakamin, zumunci zaka hanani yinshine, menene a cikin auren da banayi maka masu aikine gasu nan kai kake biyansu, komai sunayi, so kake sai in riqa zuwa ina baka abincin a baki ina maka wanka, dududu ma sau nawa ake ganinka a wata, ni wlhy bazan
iya da zaman matsi kamar wata y'ar
k'auye ba, a matsayinka kamata yayi ina matar perm sect ace duk bayan sati biyu bana Nigeria, ka tsare ka hana kuma cikin gari ma ka hanani, wlhy bai yiwuwa, exposure ko wane irine yaci na ganshi amma duk kabi ka datse, toh ni ban iyawa", kallonta kawai yakeyi da mamaki, murmushi yayi yace "Tashi kije", dan yasan babu abinda zai fad'a taji tayi aiki dashi ta riga da tayi nisa, babu kunya ba tsoron Allah ta mik'e ta kad'a gyale ta fice daga
parlourn
Da murnarta ta kara wayar a kunnenta tace "Hello Aunty ina wuni", sai kuma ta fashe da kuka, "Yasalam", kawai Abu ya iya furtawa snn ya rungumeta yana kad'a mata kai alamun tayi shiru ta bar kukan da takeyi, daga d'aya b'angaren Aunty tace "Kukan na meye kuma Batuul sai kace wata Yusra, ya jikinki", cikin sheshek'a tace "Aunty naji sauk'i, Aunty inaso inzo in ganki", ji tayi Abutturab ya sassauta rik'on da yayi mata ya saketa ya ja baya, kallonshi tayi idonta cikeda hawaye, maganan Aunty ya katseta daga kallon da take mishi Aunty tace "keda bakida lafiya yawon mey zakiyi, kiyi zamanki har sai kinji sauk'i sai kizo kinji", kamar Auntyn na gabanta ta kad'a kai a hankali tace "Toh", Aunty tace "yawwa maza goge hawayenki bana so a ganki kina kuka kinji, ga Yayya nan za a kai mata wayan kuyi magana da ita", muryan Yayya taji tana cewa "Kaji ja'irar yarinya kukan na meye kikeyi, yaro na zaman zamanshi kinsa ya baro aikinshi, laulayin cikin kikewa wannan rakin, maga yadda zakiyi idan lokacin haihuwar tayi", Zumb'uro baki Batuul tayi tace "keh ina ruwanki, wama ya fad'a miki hakane", Yayya tayi dariya tace "zauna can, ina uwargida har sai an fad'amin, maigidan naki da kanshi duk sati sai ya kiran a waya kuma duk ya fad'a min tab'arar da kike mishi, ai nace mishi ma had'ani dake zaiyi in wuce dake Yerwa, maga ta fad'i", Batuul tace "keh Yayyan nan ko, babu inda zan biki, wajen Aunty kawai zanje", Yayya tayi shewa tace "Aunty taki ma basai in tafi da ita Maidugurin ba, dama naji tana wani rarrashinki dan lalacewa, ita ke dad'a tunzuraki nasani", "Ni kinga tunda ba abun arziki zaki fad'amin ba sai anjima", Yayya tace "gantalallu duk halinku d'aya da y'an uwan naki, ku masu uwa ba'a fad'in lafinta koh, in Baban naku ya dawo ya kawoni gun naki dan ni na raba kaina da tuk'in gantalallun k'annenki, wataran sai nasa shi Baban naku ya tasa su su d'auki tasu uwar suyi gudun da sukeyi dani akan titi, mugaye kawai", dariya Batuul tasa tace "toh keh ki koyi tuqin mana nan gaba basai ana gudu dake ba", Yayya tace "Ina nan tafe ne badai dariya kike min ba", haka sukayita hira, saida suka gama wayan ta kalli Abu dake daddana wayarsa, saida gabanta ya fad'i ganin irin kallon da ya jefeta dashi, zatayi magana yace "tashi ki shirya in kaiki", kallonshi tayi tace in shirya? Ina zaka kaini?", mik'ewa yayi ba tareda ya kalleta ba yace "inda kika gama cewa zaki yanzu", raurau tayi da ido ganin he is so serious, hawaye ne ya cika idonta, a hankali ta tako gabanshi tace ta fad'a jikinshi ta fashe da kuka, cikin shesheka tace "Yaa Abu nifa kawai na fad'a ne, am sorry toh na fasa, kaji bazan sake cewa Zani ba dagaske", hannu yasa ya zagayeta, hakan da yayi ya sata sauk'e ajiyar zuciya, ya d'aura fuska kan gashin kanta tareda lumshe yana shaka'ar kanshinta mai dad'i yace "Its
okay, bana son kukan nan", da sauri ta d'ago tace "kayi hakuri dagaske?", kai ya gyad'a mata yana murmushi yace "I can't be angry with you Fatima, bana so kina tadawa Aunty Hankaline, in taji kina kuka she might think wani abun ke damunki", sake k'ank'ameshi tayi tana girgiza kai tace "nace bazan sake ba", ya sunkuyo yayi pecking lips d'inta yace "that's my princess, muje Malamin na jiranmu", Hijab d'in da ya gani kan gadon ya janyo yasaka mata ya riqe hannunta sukayi waje. Suna fitowa corridors ta kallesa a hankali tace " Ya Abu ina take?" Ya d'ago kanta yace "Wa?" Ta d'an yi shiru sai kuma tace "Ita" sai a sannan ya tuno da Ajiddeh ya d'an bude ido yace "Ohh Ajiddeh? She might be at the parlor" daga haka ya ja ta suka sauko parlor, janye jikinta ta shiga kokarin yi daga nasa jin muryar Ammah da Anty Amnah a parlon da alama shigowarta kenan don gaisawa suke da Ammah
Am not actually so good with words but imma thanking these lovely girls for their love
Meenarh parrot馃挅
Rahma lurv馃挅 and every single soul that loves BATUUL馃挅馃挐
[12/1, 15:42] 80k: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
83
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
yarinyar, tsanar da tayi mata koda wuk'a aka bata tsaf zata kasheta amma lokaci d'aya ta wanice ita ba haka ba, gaskiya da ayar tambaya", Mum tayi k'wafa tace "ni tashi muje inma yi mata akayi inma yin kanta ne duk zasuci uwar ubansu, badai ni Bilkisu tayi shirin tozartawa ba, ta Allah ba tata ba, ki taso muje kada raina ya kuma b'aci", Mik'ewa Jainaba tayi tace "muje", a parking lot suka had'u da Daddy zai fita, tsuru tsuru suka tsaya suna muzurai kamar wasu munafukai, har zai shiga motar ya fasa ya kallosu, a d'arare Mum ta k'arasa gurinshi tace "yanxu nakeson shiga wajenka, ashe har zaka fita", kallon shigar dake jikjnta yayi alamar fita zatayi yace mata "ki sameni a part d'ina", ya kalli driver da guard d'inshi yace musu "zaku iya tafiya", da haka ya juya ya koma ciki, gaban Mum na fad'uwa tabi bayan Dad, tasan shi ba mai magana bane kan abu koda yana damunshi amma inhar yayi magana toh lallai abin ya girmama, babban parlour shi ya koma ya shiga tana biye dashi a baya, waje ta samu ta zauna bayan ya zauna cikin nutsuwa yace "Ina Zainab ta tafi sati d'aya kenan rabona da ita", murmushi ta k'irk'iro tace "Laah ai tana gidansu Salma, ai inace ta fad'a maka kafin ta tafi tunda Salman tayi kwana biyu da zata koma shine suka tafi tare", kai ya kad'a yace "Zuwaira keh yanzu zaman yarinyar nan gabanki bai isheki ba har sai ta had'a da yawo", ido ta wara tace "Bafa yawo ta tafi ba, gidansu Salma taje ko nan dinma yawo ne", kallonta kawai ya tsayayi yama rasa mey zaice mata can yace "shirin ina kuma kikayi keh yanzun", tsuke fuska tayi ta had'e rai tace "Y'ar Sa'adatu da akayiwa aure kwanaki toh ta haihu kuma aiki aka mata shine zanje dubata a asibiti", d'an k'aramin tsaki yaja snn yace "in baki nutsu yanzu ba Zuwaira sai yaushe zaki nutsu, shekara kusan nawa da aure kin haifi yara har sunyi aure suma amma bakisan abinda ya kamata ba, ba dole a sako miki y'a ba tunda abinda taga kinayi shi zatayi a gidanta kuma su na tabbata da hankalinsu shiyasa suka dawo miki da y'ar, tunda abinda kike so kenan sai ki barta tayi ta shirme kina biyeta, aikinki kenan kullum bin k'awaye kamar wata yarinya k'arama? da girmanki bakisan kula da miji ba, gabaki dayanshi hakkin auren ma ba saninshi kikayi ba", had'e rai tayi tace "Nasani ai dama cin fuska zakamin, zumunci zaka hanani yinshine, menene a cikin auren da banayi maka masu aikine gasu nan kai kake biyansu, komai sunayi, so kake sai in riqa zuwa ina baka abincin a baki ina maka wanka, dududu ma sau nawa ake ganinka a wata, ni wlhy bazan
iya da zaman matsi kamar wata y'ar
k'auye ba, a matsayinka kamata yayi ina matar perm sect ace duk bayan sati biyu bana Nigeria, ka tsare ka hana kuma cikin gari ma ka hanani, wlhy bai yiwuwa, exposure ko wane irine yaci na ganshi amma duk kabi ka datse, toh ni ban iyawa", kallonta kawai yakeyi da mamaki, murmushi yayi yace "Tashi kije", dan yasan babu abinda zai fad'a taji tayi aiki dashi ta riga da tayi nisa, babu kunya ba tsoron Allah ta mik'e ta kad'a gyale ta fice daga
parlourn
Da murnarta ta kara wayar a kunnenta tace "Hello Aunty ina wuni", sai kuma ta fashe da kuka, "Yasalam", kawai Abu ya iya furtawa snn ya rungumeta yana kad'a mata kai alamun tayi shiru ta bar kukan da takeyi, daga d'aya b'angaren Aunty tace "Kukan na meye kuma Batuul sai kace wata Yusra, ya jikinki", cikin sheshek'a tace "Aunty naji sauk'i, Aunty inaso inzo in ganki", ji tayi Abutturab ya sassauta rik'on da yayi mata ya saketa ya ja baya, kallonshi tayi idonta cikeda hawaye, maganan Aunty ya katseta daga kallon da take mishi Aunty tace "keda bakida lafiya yawon mey zakiyi, kiyi zamanki har sai kinji sauk'i sai kizo kinji", kamar Auntyn na gabanta ta kad'a kai a hankali tace "Toh", Aunty tace "yawwa maza goge hawayenki bana so a ganki kina kuka kinji, ga Yayya nan za a kai mata wayan kuyi magana da ita", muryan Yayya taji tana cewa "Kaji ja'irar yarinya kukan na meye kikeyi, yaro na zaman zamanshi kinsa ya baro aikinshi, laulayin cikin kikewa wannan rakin, maga yadda zakiyi idan lokacin haihuwar tayi", Zumb'uro baki Batuul tayi tace "keh ina ruwanki, wama ya fad'a miki hakane", Yayya tayi dariya tace "zauna can, ina uwargida har sai an fad'amin, maigidan naki da kanshi duk sati sai ya kiran a waya kuma duk ya fad'a min tab'arar da kike mishi, ai nace mishi ma had'ani dake zaiyi in wuce dake Yerwa, maga ta fad'i", Batuul tace "keh Yayyan nan ko, babu inda zan biki, wajen Aunty kawai zanje", Yayya tayi shewa tace "Aunty taki ma basai in tafi da ita Maidugurin ba, dama naji tana wani rarrashinki dan lalacewa, ita ke dad'a tunzuraki nasani", "Ni kinga tunda ba abun arziki zaki fad'amin ba sai anjima", Yayya tace "gantalallu duk halinku d'aya da y'an uwan naki, ku masu uwa ba'a fad'in lafinta koh, in Baban naku ya dawo ya kawoni gun naki dan ni na raba kaina da tuk'in gantalallun k'annenki, wataran sai nasa shi Baban naku ya tasa su su d'auki tasu uwar suyi gudun da sukeyi dani akan titi, mugaye kawai", dariya Batuul tasa tace "toh keh ki koyi tuqin mana nan gaba basai ana gudu dake ba", Yayya tace "Ina nan tafe ne badai dariya kike min ba", haka sukayita hira, saida suka gama wayan ta kalli Abu dake daddana wayarsa, saida gabanta ya fad'i ganin irin kallon da ya jefeta dashi, zatayi magana yace "tashi ki shirya in kaiki", kallonshi tayi tace in shirya? Ina zaka kaini?", mik'ewa yayi ba tareda ya kalleta ba yace "inda kika gama cewa zaki yanzu", raurau tayi da ido ganin he is so serious, hawaye ne ya cika idonta, a hankali ta tako gabanshi tace ta fad'a jikinshi ta fashe da kuka, cikin shesheka tace "Yaa Abu nifa kawai na fad'a ne, am sorry toh na fasa, kaji bazan sake cewa Zani ba dagaske", hannu yasa ya zagayeta, hakan da yayi ya sata sauk'e ajiyar zuciya, ya d'aura fuska kan gashin kanta tareda lumshe yana shaka'ar kanshinta mai dad'i yace "Its
okay, bana son kukan nan", da sauri ta d'ago tace "kayi hakuri dagaske?", kai ya gyad'a mata yana murmushi yace "I can't be angry with you Fatima, bana so kina tadawa Aunty Hankaline, in taji kina kuka she might think wani abun ke damunki", sake k'ank'ameshi tayi tana girgiza kai tace "nace bazan sake ba", ya sunkuyo yayi pecking lips d'inta yace "that's my princess, muje Malamin na jiranmu", Hijab d'in da ya gani kan gadon ya janyo yasaka mata ya riqe hannunta sukayi waje. Suna fitowa corridors ta kallesa a hankali tace " Ya Abu ina take?" Ya d'ago kanta yace "Wa?" Ta d'an yi shiru sai kuma tace "Ita" sai a sannan ya tuno da Ajiddeh ya d'an bude ido yace "Ohh Ajiddeh? She might be at the parlor" daga haka ya ja ta suka sauko parlor, janye jikinta ta shiga kokarin yi daga nasa jin muryar Ammah da Anty Amnah a parlon da alama shigowarta kenan don gaisawa suke da Ammah
Am not actually so good with words but imma thanking these lovely girls for their love
Meenarh parrot馃挅
Rahma lurv馃挅 and every single soul that loves BATUUL馃挅馃挐
[12/1, 15:42] 80k: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
83
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*