Sashe 141
Batuul Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
聽 聽 聽
[12/1, 15:42] 80k: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
92
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
聽 Tunda Dad ya fita ya barta d'akin Kulthum Ajiddeh聽 bata sake cewa聽 komai ba, angle ta samu daga gefe ta zauna a takure, duk bayan minti d'aya sai ta duba wayarta tana jiran tsammanin k'iran, a hankali siraran hawayen ke bin fuskarta, rayuwarta a baya take tunawa, tun ranan da ta fara ganin Abutturab a school Allah ya d'aura mata sonshi, babu irin wahalar da batasha ba dan kawai ya fara koda kallonta ne amma yaqi, babu irin nacin da batayi akanshi ya nuna duk baisan abinda takeyi ba, gashi ko aboki d'aya bata tab'a ganishi tareda ba, shekarar da zai gama ita tana third year, sosai hankalinta ya tashi ganin har zai gama ya tafi, shawara ta yanke kawai na ta sanar da Mum, at first mum bata biye mata ba saida taji ko d'an waye shi d'in, lokacin ne Mum tace mata ko sau d'aya ta samu ya bud'e bakinshi yayi mata magana daga nan zasusan abin yi, baza ta manta ranar da suka shirya itada friends d'inta akan in taga ya shigo makaranta ran sunday ta shige gaban motarsa ba ya bigeta ko dan yayi mata magana ne, tunda duk Sunday a school yake yinta kuma babu mutane da yawa, hakan kuwa sukayi ranan Sunday babu mutane da yawa school, daidai ta hango motarsa ta tashi ta shiga drive way shikam da ya taho sam bai lura da ita ba, kiiiii ya taka brake, da hanzari ya fito, ranshi b'ace zai fara yiwa maishi fad'an rashin kula, sai a lokacin ya gane mace ya kad'e, duk nacin da take mishi baisa ya gane wacece ita ba, baki ya bud'e zaiyi magana ta fashe da wani irin kuka, babu sautin da yafi tsanar jin irin kuka bare na mace, duk masifar da ya kwaso kasa k'arasa yin ta yayi, kuka take sosai tana yarfe hannuwa dukda ba wani ciwo taji ba, d'aukarta yayi ya sata mota, friends d'inta na daga gefe sukayi mata signalling zata wuce, ido d'aya ta kashe musu alamun taji dad'in accomplishing mission d'inta, murna fal cike ranta tana jin ta jikinshi kamar lokaci yayi ta zama a haka, a mota ya sakata yace mata sannu daga haka ya fara driving, asibitin da yake zuwa can ya kaita aka dubata sukace bata wani ji ciwo ba amma sam taqi yadda ta taka k'afar, ya tausaya mata ganin yadda take kuka, Wheel chair yayi requesting da a bata, badan taso ba ta zauna Kai, sai da suka fito yake tambayarta makaranta zai kaita?, tace mishi kada ya damu ya kaita gidanta, yana tsaye bai shiga gidan ba yasa tayi waya aka zo aka shigar da ita, yana barin wajen da mortarsa
ta daka wani uban tsalle, tayi hugging kawayenta, take ta bugawa Mum ta fad'a mata duk yadda abin ya faru, tun daga lokacin suke asiransu kanshi, wasu suyi tasiri wasu baza suyi ba, lokacin da yazo mata da zancen aurensu suma ne kawai batayi ba sbd dad'i, kamar a mafarki takejin lbrn, tasan Aliyu baya mata son da har zaice zai aureta, son da yake mata baifi 2% ba cikin 100% d'in da take mishi, tsoron kada wani abu ya sa ta rasashi ta shiga neman maganin mallaka, duk inda tasan za a bata abinda zaisa Aliyu ya sota ita kad'ai har abada saida suka zagaya itada su Mum da Aunty Jainaba, wani hawaye mai d'umi ta share daga fuskarta tana ci gaba da tunani, tunda ta zauna Kulthum ke kallonta, a hankali taji muryarta tace "Komai yayi zafi maganinshi Allah, ki fawwalawa Allah dukkan lamuranki shi zai miki jagora", wani iri taji maganar kamar ma ba da ita akayi maganan ba amma sanin su biyu聽 ne kad'ai d'akin yasa ta gane da ita take, bata kulata ba har lokacin, da dare ma haka Ajiddeh bacci kad'an tayi, washe gari ne ganin yanayin Ajiddeh duk ya canja tace "Hauwa tunane tunanen nan da kuka duk da kikeyi matsala zasu k'ara miki, ki samu ki sassautawa kanki, bance ni ba ko inason sanin matsalarki ba, a ah, ki samu wani amintacce da kika yarda dashi kika san zai baki shawara mai kyau ki fad'a mishi matsalarki zaki samu sauk'i a ranki, ko da mahaifiyarki ce ko mahaifinki, zasu fahimceki ko da wacce iriyar matsala kikazo musu, kallonta kawai Ajiddeh keyi ta kasa ce mata komai, batasan komai game da matar ba amma daga yanayinta tasan bazata cutar da ita ba, tashi tayi ta fice daga d'akin tayi side d'in Mummy, masu aiki ne sukace mata Mummy tun da asussuba ta fita amma tace kada a bari ki fita ko inane, wani kallo ta jefeshi dasu kamar in tayi niyyan fitan zasu iya hanata, juyawa tayi ta koma side d'in can, a hankali ta fara magana ta shiga zayyanowa matar abinda ke damunta, matsalarta da kuskuren da duk ta aikata, batace dai asirin kisa sukayiwa Batuul ba, tace kawai na zubda ciki ne da kuma barin gidan sukayi mata
[12/1, 15:42] 80k: 馃挅馃挐BATUUL馃挅馃挐
92
By phartiemarhk
Dedicated to *KHALEESAT HAYDAR*
聽 Tunda Dad ya fita ya barta d'akin Kulthum Ajiddeh聽 bata sake cewa聽 komai ba, angle ta samu daga gefe ta zauna a takure, duk bayan minti d'aya sai ta duba wayarta tana jiran tsammanin k'iran, a hankali siraran hawayen ke bin fuskarta, rayuwarta a baya take tunawa, tun ranan da ta fara ganin Abutturab a school Allah ya d'aura mata sonshi, babu irin wahalar da batasha ba dan kawai ya fara koda kallonta ne amma yaqi, babu irin nacin da batayi akanshi ya nuna duk baisan abinda takeyi ba, gashi ko aboki d'aya bata tab'a ganishi tareda ba, shekarar da zai gama ita tana third year, sosai hankalinta ya tashi ganin har zai gama ya tafi, shawara ta yanke kawai na ta sanar da Mum, at first mum bata biye mata ba saida taji ko d'an waye shi d'in, lokacin ne Mum tace mata ko sau d'aya ta samu ya bud'e bakinshi yayi mata magana daga nan zasusan abin yi, baza ta manta ranar da suka shirya itada friends d'inta akan in taga ya shigo makaranta ran sunday ta shige gaban motarsa ba ya bigeta ko dan yayi mata magana ne, tunda duk Sunday a school yake yinta kuma babu mutane da yawa, hakan kuwa sukayi ranan Sunday babu mutane da yawa school, daidai ta hango motarsa ta tashi ta shiga drive way shikam da ya taho sam bai lura da ita ba, kiiiii ya taka brake, da hanzari ya fito, ranshi b'ace zai fara yiwa maishi fad'an rashin kula, sai a lokacin ya gane mace ya kad'e, duk nacin da take mishi baisa ya gane wacece ita ba, baki ya bud'e zaiyi magana ta fashe da wani irin kuka, babu sautin da yafi tsanar jin irin kuka bare na mace, duk masifar da ya kwaso kasa k'arasa yin ta yayi, kuka take sosai tana yarfe hannuwa dukda ba wani ciwo taji ba, d'aukarta yayi ya sata mota, friends d'inta na daga gefe sukayi mata signalling zata wuce, ido d'aya ta kashe musu alamun taji dad'in accomplishing mission d'inta, murna fal cike ranta tana jin ta jikinshi kamar lokaci yayi ta zama a haka, a mota ya sakata yace mata sannu daga haka ya fara driving, asibitin da yake zuwa can ya kaita aka dubata sukace bata wani ji ciwo ba amma sam taqi yadda ta taka k'afar, ya tausaya mata ganin yadda take kuka, Wheel chair yayi requesting da a bata, badan taso ba ta zauna Kai, sai da suka fito yake tambayarta makaranta zai kaita?, tace mishi kada ya damu ya kaita gidanta, yana tsaye bai shiga gidan ba yasa tayi waya aka zo aka shigar da ita, yana barin wajen da mortarsa
ta daka wani uban tsalle, tayi hugging kawayenta, take ta bugawa Mum ta fad'a mata duk yadda abin ya faru, tun daga lokacin suke asiransu kanshi, wasu suyi tasiri wasu baza suyi ba, lokacin da yazo mata da zancen aurensu suma ne kawai batayi ba sbd dad'i, kamar a mafarki takejin lbrn, tasan Aliyu baya mata son da har zaice zai aureta, son da yake mata baifi 2% ba cikin 100% d'in da take mishi, tsoron kada wani abu ya sa ta rasashi ta shiga neman maganin mallaka, duk inda tasan za a bata abinda zaisa Aliyu ya sota ita kad'ai har abada saida suka zagaya itada su Mum da Aunty Jainaba, wani hawaye mai d'umi ta share daga fuskarta tana ci gaba da tunani, tunda ta zauna Kulthum ke kallonta, a hankali taji muryarta tace "Komai yayi zafi maganinshi Allah, ki fawwalawa Allah dukkan lamuranki shi zai miki jagora", wani iri taji maganar kamar ma ba da ita akayi maganan ba amma sanin su biyu聽 ne kad'ai d'akin yasa ta gane da ita take, bata kulata ba har lokacin, da dare ma haka Ajiddeh bacci kad'an tayi, washe gari ne ganin yanayin Ajiddeh duk ya canja tace "Hauwa tunane tunanen nan da kuka duk da kikeyi matsala zasu k'ara miki, ki samu ki sassautawa kanki, bance ni ba ko inason sanin matsalarki ba, a ah, ki samu wani amintacce da kika yarda dashi kika san zai baki shawara mai kyau ki fad'a mishi matsalarki zaki samu sauk'i a ranki, ko da mahaifiyarki ce ko mahaifinki, zasu fahimceki ko da wacce iriyar matsala kikazo musu, kallonta kawai Ajiddeh keyi ta kasa ce mata komai, batasan komai game da matar ba amma daga yanayinta tasan bazata cutar da ita ba, tashi tayi ta fice daga d'akin tayi side d'in Mummy, masu aiki ne sukace mata Mummy tun da asussuba ta fita amma tace kada a bari ki fita ko inane, wani kallo ta jefeshi dasu kamar in tayi niyyan fitan zasu iya hanata, juyawa tayi ta koma side d'in can, a hankali ta fara magana ta shiga zayyanowa matar abinda ke damunta, matsalarta da kuskuren da duk ta aikata, batace dai asirin kisa sukayiwa Batuul ba, tace kawai na zubda ciki ne da kuma barin gidan sukayi mata