Sashe 92
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
" Zo ki zauna kici abinci dama saude ta ban labarin yau harda ke tayi aikin, naji dad'i sosae ki rink'a daurewa kinji a hankali zaki saba" a hankali ta amsa mata da to taja kujerar gaba ta zauna dama hajiyar facing d'in juna suke da Haisam d'in, cemata tayi ta zuba duk abunda take so daga haka ta mik'e tace bari taje ciki kafin a kira salla dama kuma ta riga Haisam zama shi bai dad'e da ya shigo ba, soyayyar doya da dankali ta zuba bada yawa ba sai farfesun yan ciki dake ta zuba uban kamshi, koda ta zuban sam sai ta kasa ci sai bin Haisam take da ido shikam tamkar ma baisan da ita awurin ba yana ta cin hadaddan chips din dake gabanshi ga farfesun kifi tilapia agefe,
"Ya Handsome" ta kirashi a d'arare, shiru bai amsata ba balle kuma ya kalleta yana ta cin abunda ke gabanshi a nutse,
K'ara kiran sunan nashi tayi aikuwa ya d'an juya ya jefa mata wani kallo da bata ta6a ganin yayi mata shi ba, nan da nan ta razana har saida tasa tafin hannu ta rufe bakinta, ganin hakan yasashi maida idonshi kan abunda ke gabanshi ya d'an kara ci kad'an kafin ya janyo wani luxury flask ya bud'e, hadaddan kunun gyad'a ne da yaji peak milk musamman shi aka had'a mawa don bai shan kunun tsamiya ko na kanwa, a glass cup ya tsiyaya kaman rabi kafin ya aje flask d'in ya maida marfinshi ya rufe, cikin aji yake d'an kurbarshi gwanin burgewa duk wannan abun idon fatuu na akanshi ta d'an kwa6e fuska kaman zata yi kuka yayin da take tuno da Maganar Haulat ta d'azun da tace bari taja ma kanta ya daina kulata da alama hakan ce ta faru kirjinta sai bugawa yake, tsam ya mik'e bayan ya gama sha ya rage d'an kad'an acikin Cup d'in, saida ya gyara rigarshi kafin ya nufi cikin Falon idon Fatuu a kanshi ta zaro su, tana ganin alamun fita zaiyi ta wani zabura ta mik'e kamar walkiya sai ganinta yay tasha gabanshi lokacin har ya fita daga cikin falon yana niyyar shiga harabar gidan, shiru yay yana bin ta da ido da yake akwae haske ya gauraye ko'ina kaman da rana, ganin hakan yasa ta kama kunnuwanta da hannayenta murya na rawa tace "am sorry Ya Handsome, don Allah kar kayi fushi dani" yadda tayi yaso bashi dariya dama gata ba wani tsawo ne da ita ba amman sai ya basar ya k'ara tamke fuska, cigaba da yi mashi magiya tayi har kwalla sun fara zubo mata duk tabi ta tashi hankalinta saidae baiyi mamakin hakan ba don yasan dama bata so taga anyi fushi da ita,
Kokarin bi ta gefenta yay don ya wuce tai saurin matsawa ta tare shi harda bud'a hannuwa alamun kar ya wuce, goya hannuwansa yay a k'irji yana kallonta daga sama har k'asa wata yar guntuwa da ita, acan k'asan zuciyarshi kuma mamaki ne ya cikashi don tanayi mashi abubawan da ba wani mahalukin da ya taba yi mashi, wannan daba yarjejeniya atsakaninsu bai tunanin ma zata ji shakkarshi balle harta aikata abu in ya bata umarni ya ayyana hakan aransa don ya gama fahimtar sam bata da tsoro,
"Don Allah kai man Magana" tayi Maganar kaman mai niyyar rushewa da kuka tana wani ta6e baki,
Sauke hannuwan yay ya zurasu cikin Aljihunan wandonshi kaman an masa dole yace "kin yi man wani abu ne?" shiru tayi tana kyakkyafta ido ta rasa mi zatace,
" baki man komai ba, nine nayi maki dana takura kiyi abunda bakya so but yanzu zaki iya yin yadda kike so i won't care anymore........."
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
⬇️
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
5️⃣7️⃣
.......tun kafin ya k'arasa ta fara girgiza mashi kai da sauri Murya na rawa tace "a'a baka takura man ba zan rink'a yin yadda kace bazan k'ara cewa komae ba wllh",
Shiru yay yana dai ta kallonta dama yafi son tasama ranta yin azumin ta hakane kadae zata daina jin wuyarshi sosae, jin baice komai bane yasa tace "kaji ya Handsome, zan rink'a yi",
Dan d'age kafad'a yay ya furta " Is Ok" daga haka ya fara kokarin wucewa,
" To bakai dariya ba" cakk ya tsaya ya juyo yay mata wani kallo kafin yace " kin raina ni ko!" zare ido tai gudun kada ta kara wani laifin da sauri ta girgiza mashi kai alamar a'a,
"Dama ina wannan ne?" tanata zare ido tace " eh wani lokacin kana yi sai ka juyar da kanka amman kana yin haka..." ta dan jirkice bakinta ita ala dole irin murmushin da yake yi na gefe ta kwaikwaya aikuwa baisan lokacin daya d'aga hannu zai rankwashi kanta ba ta janye da sauri tana dariya, dan Murmushin gefen dai yay ya girgiza kai daga haka ya juya,
"Masallaci zaka?" ta tambaya jin ana kiran sallar isha, kai kawae ya d'aga mata alamar eh ba tare daya juyo ba,
"In zo mu tafi tare?" sai lokacin ya juyo ya kalleta ya saki fuskar sosae,
"Ba kina cin abu ba" da sauri tace "a'a zan barshi inna dawo sai inci" jinjina kai yay ya tambayi ta rufeshi ne tace a'a umarnin taje ta rufe ya bata ta juya da sauri tana ce mashi ya jirata fa, Sauke ajiyar zuciya yay bayan ta shige cikin falon a fili ya furta "Zaraah Rigima", bada jimawa ba ta fito suka tafi.
Bayan angama sallar asham atare suka dawo parlon hajiyan, haisam ya d'an kishingida saman 3 seater ita kuma ta nufi dining ta daukko abincinta da ta rufe, a gefen Haisam d'in ta aje kafin tasa hannu ta cire hijab dinta, ba tare data ji komae ba ta zauna daga ita sai yar shimin jikinta ga gashinta dama atsafe yake yayi wani tum abaya hakan kuma yasa ta k'ara kyau, fuskarta da d'an Murmushi tace mashi su ci, girgiza mata kai yay alamar bazai ci ba, ta langa6ar da kai tana ce mashi don Allah, yasan in ba cin yay ba haka zatai ta faman yi masa magiya shiyasa yace mata yafi son abu mai ruwa, tana jin hakan ta mik'e tace bari taje ta amso mashi abu mai ruwan ta nufi kitchen da sauri batare data jira mi zai k'ara cewa ba. Bada jimawa ba sai gata ta dawo hannunta ruke da bowl d'in Fruit Salad da spoon ta mik'a masa idonsa akan Tv ya dan kalleta ya furta " Thanks" tana ta Murmushi tayi gwaninta ta koma ta zauna, a hankali yake d'ebowa yana kaiwa bakinshi itama tana cin nata suna yi suna kallon tv, ganin dare nayi yasashi cemata tayi sauri ta gama taje gida tace to, bayan ta gama ta mik'e don kai Plate da bowl d'in data yi amfani ya mik'a mata nashi yace ta kai duk da bai k'arasa shanyewa ba, bayan takai kitchen ta aje ta fito ta nufi d'akin Aunty saude tayi mata saida safe kafin ta nufi Bedroom d'in Hajiya don itama tayi mata saida safe lokacin da taje har ta fara bacci saidae baiyi nisa ba, saida safe tayi mata tace taje wurin Saude tace ta zuba mata tuwo ta kaima Dije ta amsa mata da to, bayan ta gaya ma Saude atare suka je kitchen d'in ta zuba mata tuwon acikin bakar leda wanda na semovita ne an nad'e shi a farar leda, bata dade da gama yinshi ba don Hajiya tafi son cin tuwo da Asuba, a yar madaidaiciyar warmer ta zuba mata miyar Alaiyahun mahad'in tuwon suka sake yin sallama ta nufo cikin falon, tana zuwa gabanshi ya mik'e yay gaba tabi bayanshi rungume da warmer d'in, jerawa tai dashi bayan sun fita tana ta faman zuba shi dai sai dai ya jinjina mata kai ko kuma ya bata yar gajerar amsa in ta matsa mashi da tambaya.
"Ya Handsome" ta kirashi a d'arare, shiru bai amsata ba balle kuma ya kalleta yana ta cin abunda ke gabanshi a nutse,
K'ara kiran sunan nashi tayi aikuwa ya d'an juya ya jefa mata wani kallo da bata ta6a ganin yayi mata shi ba, nan da nan ta razana har saida tasa tafin hannu ta rufe bakinta, ganin hakan yasashi maida idonshi kan abunda ke gabanshi ya d'an kara ci kad'an kafin ya janyo wani luxury flask ya bud'e, hadaddan kunun gyad'a ne da yaji peak milk musamman shi aka had'a mawa don bai shan kunun tsamiya ko na kanwa, a glass cup ya tsiyaya kaman rabi kafin ya aje flask d'in ya maida marfinshi ya rufe, cikin aji yake d'an kurbarshi gwanin burgewa duk wannan abun idon fatuu na akanshi ta d'an kwa6e fuska kaman zata yi kuka yayin da take tuno da Maganar Haulat ta d'azun da tace bari taja ma kanta ya daina kulata da alama hakan ce ta faru kirjinta sai bugawa yake, tsam ya mik'e bayan ya gama sha ya rage d'an kad'an acikin Cup d'in, saida ya gyara rigarshi kafin ya nufi cikin Falon idon Fatuu a kanshi ta zaro su, tana ganin alamun fita zaiyi ta wani zabura ta mik'e kamar walkiya sai ganinta yay tasha gabanshi lokacin har ya fita daga cikin falon yana niyyar shiga harabar gidan, shiru yay yana bin ta da ido da yake akwae haske ya gauraye ko'ina kaman da rana, ganin hakan yasa ta kama kunnuwanta da hannayenta murya na rawa tace "am sorry Ya Handsome, don Allah kar kayi fushi dani" yadda tayi yaso bashi dariya dama gata ba wani tsawo ne da ita ba amman sai ya basar ya k'ara tamke fuska, cigaba da yi mashi magiya tayi har kwalla sun fara zubo mata duk tabi ta tashi hankalinta saidae baiyi mamakin hakan ba don yasan dama bata so taga anyi fushi da ita,
Kokarin bi ta gefenta yay don ya wuce tai saurin matsawa ta tare shi harda bud'a hannuwa alamun kar ya wuce, goya hannuwansa yay a k'irji yana kallonta daga sama har k'asa wata yar guntuwa da ita, acan k'asan zuciyarshi kuma mamaki ne ya cikashi don tanayi mashi abubawan da ba wani mahalukin da ya taba yi mashi, wannan daba yarjejeniya atsakaninsu bai tunanin ma zata ji shakkarshi balle harta aikata abu in ya bata umarni ya ayyana hakan aransa don ya gama fahimtar sam bata da tsoro,
"Don Allah kai man Magana" tayi Maganar kaman mai niyyar rushewa da kuka tana wani ta6e baki,
Sauke hannuwan yay ya zurasu cikin Aljihunan wandonshi kaman an masa dole yace "kin yi man wani abu ne?" shiru tayi tana kyakkyafta ido ta rasa mi zatace,
" baki man komai ba, nine nayi maki dana takura kiyi abunda bakya so but yanzu zaki iya yin yadda kike so i won't care anymore........."
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
⬇️
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
5️⃣7️⃣
.......tun kafin ya k'arasa ta fara girgiza mashi kai da sauri Murya na rawa tace "a'a baka takura man ba zan rink'a yin yadda kace bazan k'ara cewa komae ba wllh",
Shiru yay yana dai ta kallonta dama yafi son tasama ranta yin azumin ta hakane kadae zata daina jin wuyarshi sosae, jin baice komai bane yasa tace "kaji ya Handsome, zan rink'a yi",
Dan d'age kafad'a yay ya furta " Is Ok" daga haka ya fara kokarin wucewa,
" To bakai dariya ba" cakk ya tsaya ya juyo yay mata wani kallo kafin yace " kin raina ni ko!" zare ido tai gudun kada ta kara wani laifin da sauri ta girgiza mashi kai alamar a'a,
"Dama ina wannan ne?" tanata zare ido tace " eh wani lokacin kana yi sai ka juyar da kanka amman kana yin haka..." ta dan jirkice bakinta ita ala dole irin murmushin da yake yi na gefe ta kwaikwaya aikuwa baisan lokacin daya d'aga hannu zai rankwashi kanta ba ta janye da sauri tana dariya, dan Murmushin gefen dai yay ya girgiza kai daga haka ya juya,
"Masallaci zaka?" ta tambaya jin ana kiran sallar isha, kai kawae ya d'aga mata alamar eh ba tare daya juyo ba,
"In zo mu tafi tare?" sai lokacin ya juyo ya kalleta ya saki fuskar sosae,
"Ba kina cin abu ba" da sauri tace "a'a zan barshi inna dawo sai inci" jinjina kai yay ya tambayi ta rufeshi ne tace a'a umarnin taje ta rufe ya bata ta juya da sauri tana ce mashi ya jirata fa, Sauke ajiyar zuciya yay bayan ta shige cikin falon a fili ya furta "Zaraah Rigima", bada jimawa ba ta fito suka tafi.
Bayan angama sallar asham atare suka dawo parlon hajiyan, haisam ya d'an kishingida saman 3 seater ita kuma ta nufi dining ta daukko abincinta da ta rufe, a gefen Haisam d'in ta aje kafin tasa hannu ta cire hijab dinta, ba tare data ji komae ba ta zauna daga ita sai yar shimin jikinta ga gashinta dama atsafe yake yayi wani tum abaya hakan kuma yasa ta k'ara kyau, fuskarta da d'an Murmushi tace mashi su ci, girgiza mata kai yay alamar bazai ci ba, ta langa6ar da kai tana ce mashi don Allah, yasan in ba cin yay ba haka zatai ta faman yi masa magiya shiyasa yace mata yafi son abu mai ruwa, tana jin hakan ta mik'e tace bari taje ta amso mashi abu mai ruwan ta nufi kitchen da sauri batare data jira mi zai k'ara cewa ba. Bada jimawa ba sai gata ta dawo hannunta ruke da bowl d'in Fruit Salad da spoon ta mik'a masa idonsa akan Tv ya dan kalleta ya furta " Thanks" tana ta Murmushi tayi gwaninta ta koma ta zauna, a hankali yake d'ebowa yana kaiwa bakinshi itama tana cin nata suna yi suna kallon tv, ganin dare nayi yasashi cemata tayi sauri ta gama taje gida tace to, bayan ta gama ta mik'e don kai Plate da bowl d'in data yi amfani ya mik'a mata nashi yace ta kai duk da bai k'arasa shanyewa ba, bayan takai kitchen ta aje ta fito ta nufi d'akin Aunty saude tayi mata saida safe kafin ta nufi Bedroom d'in Hajiya don itama tayi mata saida safe lokacin da taje har ta fara bacci saidae baiyi nisa ba, saida safe tayi mata tace taje wurin Saude tace ta zuba mata tuwo ta kaima Dije ta amsa mata da to, bayan ta gaya ma Saude atare suka je kitchen d'in ta zuba mata tuwon acikin bakar leda wanda na semovita ne an nad'e shi a farar leda, bata dade da gama yinshi ba don Hajiya tafi son cin tuwo da Asuba, a yar madaidaiciyar warmer ta zuba mata miyar Alaiyahun mahad'in tuwon suka sake yin sallama ta nufo cikin falon, tana zuwa gabanshi ya mik'e yay gaba tabi bayanshi rungume da warmer d'in, jerawa tai dashi bayan sun fita tana ta faman zuba shi dai sai dai ya jinjina mata kai ko kuma ya bata yar gajerar amsa in ta matsa mashi da tambaya.