Sashe 89
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
( A daidai wannan gabar zanyi karin bayani dangane da wajibci ko rashin wajibcin azumin Fatuu, ni ba malama bace ta wannan fannin daliba ce, hakanne yasa nayi amfani da ilimin da aka koyar dani kan hakan, Fatuu bata balaga ba saboda bata fara jinin haila ba saidae alamomin balagar sun fara bayyanar mata kaman fitowar mama wanda wannan ba ainihin balaga bace, a ka'ida na cika azumin mace da namiji, shi namiji sai ya balaga ma'ana yayi mafarki shine malamai suke cema iza balagal luhuma, ita kuma mace sai ta fara jini, su abubuwan da zasu fara fitowa ajikinta wato canjawar jikin anace masu alamun balaga amman ba ainihin balagar ba, a ka'ida ta musulunci da malamai suke badawa shine wanda hukunci ya fara hawa kanshi wanda in baiyi abu ba na wajibi za'a bashi zunubi in kuma yayi za'a bashi lada shine mace ko namiji su balaga, wato cikakkiyar balaga ga mace takai lokacin da zata fara yin jini, in kuma kaman aka samu matsala mace tazo da lalura cewa ita bata jini, to malamai suka ce akwae abunda ake cema,'addaruriyati tud'id' iful ma'azurat, shine lalura tana kauda duk wani abu da yake na uzurine to sai a kiyasta shekarunta aga sun kai nawa, ko kuma a duba wanne ne karshen shekarun da mace take kaiwa ta fara jini in dai lafiya lafiya to sai ace ta fara cika azumi tana da matsala kilan tana daga cikin matan da basu jini,
Kaman Fatuu da alamomi suka bayyanar mata amman bata fara jini ba to azumi bai zama wajibi akanta ba sai ajira har sai tafara sai kuma ayi mata ladabi kaman yadda Manzon Allah (S.A.W) ya fad'i cewa ku hori yaranku suyi sallah suna yan shekaru bakwai, idan suka kai goma basu yi ba ku bugesu, ba ana nufin idan sun kai shekara goma basuyi sallah ba suna tare da zunubi, ana so akoya masu yin sallar ne sai sunkai lokacin da zasu balaga ne in basu yi ba za'a rubuta masu zunubin wannan anayi masu ladabi ne don akoya masu su saba, to haka yarinya in bata balaga ba bata fara jini ba ana koya mata ta cika azumine saboda in yazamar mata wajibi ta saba, anan nike son jan hankalin wasu Iyayen da suke goya ma yayansu bayan kin yin azumi saboda basu balaga ba basu fara jini ba duk da alamomin sun bayyana wai don yana basu wuya, wannan kuskurene ba soyayya bace in dae wuyar ba lalura take zamar masu ba ya kamata ayi masu dole su rinka yi don in basu saba ba ko ya zamar masu wajibi zasu iya su rinka karyashi ba tare da sanin kowa ba, yakamata ayi ma yaro ko yarinya ladabi su saba kaman yadda ake yi masu na salla, Allah yasa mu dace Amin,
Ga wadanda fahimtata su ba haka bane agare su, ba haka aka koyar dasu ba, Wannan kuma sa6ani ne na malamai, Wallahu a'alamu).
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
⬇️
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
5️⃣6️⃣
......dakyar ta fito daga gidan don ko tanka ma su Officer dake tambayarta lafiya ko duk azumin ne batayi ba, har saida ta zauna gaban fence d'in gidan hajiyan ta d'an huta kafin ta samu ta mik'e da kyar ta k'arasa gidan tanata had'e hanya don ko kawu Amadu baiga sanda ta wuce ba saboda ta kifa lemar asaman kanta don ruk'on ma lemar aiki ya zamar mata, koda taje gidan bata iya tsinana ma gwaggon komae ba don tana shiga ta kwanta a k'asa ta aje lemar gefe tana ta nishi dayake yamma tayi ba rana a tsakar gidan, a d'an rud'e Gwaggo ta rink'a tambayarta lafiya kafin ta iya bata amsa wayarta ta fara ringing hakan yasa ta juya ta d'aukkota asaman window, ganin sunan Hajiya yasa ta d'auka da sauri don tasan k'ilan Maganar da ta shafi Fatun zata yi mata, aikam bayan sun gaisan hajiyar tayi mata bayani dangane da yanayin da fatun take ciki ta nuna mata karta sare tace zata sata ta karya ta kyaleta inba haka ba bazata ta6a sabawa ba, cike da girmamawa tace mata in sha Allahu bazatayi hakan ba, sosae ta shiga yi masu godiya ita da haisam, bayan sunyi sallama ta aje wayar, bin fatun tayi da kallo cike da mamakin ashe duk azumin da tayi ba cikakku bane ita ta mayar shashasha, kyaleta tayi nan yashe taci gaba da ayyukanta saboda taga tana jin jiki sosae don tasan dama bata da jumurin yunwa,
MAGRIB
Lokacin da aka sha ruwa jiki na kerma Fatuu ta d'auki Jug d'in ruwan sanyi ta kafa baki gwaggo na karta sha da yawa amman ina saida ta shanyeshi tasss sannan ta dire jug d'in aikuwa nan da nan ta fara kwara amai anan tsakan gidan gwaggo na fad'in maganin mara jin Magana kenan, sosae jikinta ya mutu ta kwanta asaman tabarmar da daddumar da gwaggo ta shimfida sam tama kasa cin komai gwaggo nata faman yi mata sannu, lokacin da Amadu ya shigo shan ruwa yana ganinta ya hau tambayar lafiya ko bata lafiya ne gwaggo ta bashi labarin abunda ya faru, sai can bayan Magrib d'in ta samu ta iya cin wani abu, duk burin da take dashi na taci uban abinci in ansha ruwa yatashi abanza tana niyyar k'ara kwanciya gwaggo tace ta tashi tayi wanka zata ji k'arfin jikinta sai tayi sallah in ma kwanciyar zatai sai ta kwanta, da farko cewa tayi bata iya yin wankan gwaggo tace ta dai daure bari ta kai mata ruwan band'aki, aikuwa tana yin wankan sai gashi taji ta dawo daidai har saida ta k'ara cin wasu abubuwan sannan ta had'a Magrib da Isha tayi, anan kan sallayar ta sake bajewa sai bacci don da lokacin kwanciya yayi saidae gwaggo ta kaita cikin d'akin dakyar,
Da Asuba lokacin da gwaggo ta tada ita sahur kuka ta saka mata wai in ta k'ara yi yau mutuwa zatayi don Allah ta rokar mata ya Handsome ya kyaleta ba sai tayi ba tunda bai zamar mata dole ba aikuwa nan ta tok'alo gwaggo dama yanayinta a jiyan yasa bata tanka mata ba akan karya azumin da ta rink'a yi har bata yi ko d'aya ba, fada sosae tayi mata tace waye yace mata don bata fara Al'ada ba shikenan bazata rinka yi ba ai dole zata rink'a yi don Al'adar na kan hanya, tana kuka a haka ta rink'a tura Abinci ranta ajagule sai dai bata yi irin cin da tayi jiya ba abinci d'an daidai ta ci harda fura gwaggo ta bata tasha don ita tafi sha da yawa lokacin Sahur sai abinci kad'an anan kuma taci alwashin da gari ya waye zataje ta bashi hakuri akan ya kyaleta ko dayan ne ta rink'a yi, bayan ta gama tana niyyar kwanciya gwaggo tace ta tsaya tayi sallar asuba sai ta kwanta in ba haka ba da ta kwanta cikinta na iya 6aci tace ta d'aukko Alqur'ani ta karanta, lokacin da tayi sallar asubar har Addu'a tayi wai in taje ba Ya Handsome hakuri Allah yasa ya yarda ta rinka yin daidaya kuma Allah yasa ta daina shan wuya harda su kwalla da tana yin addu'ar.
Kaman Fatuu da alamomi suka bayyanar mata amman bata fara jini ba to azumi bai zama wajibi akanta ba sai ajira har sai tafara sai kuma ayi mata ladabi kaman yadda Manzon Allah (S.A.W) ya fad'i cewa ku hori yaranku suyi sallah suna yan shekaru bakwai, idan suka kai goma basu yi ba ku bugesu, ba ana nufin idan sun kai shekara goma basuyi sallah ba suna tare da zunubi, ana so akoya masu yin sallar ne sai sunkai lokacin da zasu balaga ne in basu yi ba za'a rubuta masu zunubin wannan anayi masu ladabi ne don akoya masu su saba, to haka yarinya in bata balaga ba bata fara jini ba ana koya mata ta cika azumine saboda in yazamar mata wajibi ta saba, anan nike son jan hankalin wasu Iyayen da suke goya ma yayansu bayan kin yin azumi saboda basu balaga ba basu fara jini ba duk da alamomin sun bayyana wai don yana basu wuya, wannan kuskurene ba soyayya bace in dae wuyar ba lalura take zamar masu ba ya kamata ayi masu dole su rinka yi don in basu saba ba ko ya zamar masu wajibi zasu iya su rinka karyashi ba tare da sanin kowa ba, yakamata ayi ma yaro ko yarinya ladabi su saba kaman yadda ake yi masu na salla, Allah yasa mu dace Amin,
Ga wadanda fahimtata su ba haka bane agare su, ba haka aka koyar dasu ba, Wannan kuma sa6ani ne na malamai, Wallahu a'alamu).
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
⬇️
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
5️⃣6️⃣
......dakyar ta fito daga gidan don ko tanka ma su Officer dake tambayarta lafiya ko duk azumin ne batayi ba, har saida ta zauna gaban fence d'in gidan hajiyan ta d'an huta kafin ta samu ta mik'e da kyar ta k'arasa gidan tanata had'e hanya don ko kawu Amadu baiga sanda ta wuce ba saboda ta kifa lemar asaman kanta don ruk'on ma lemar aiki ya zamar mata, koda taje gidan bata iya tsinana ma gwaggon komae ba don tana shiga ta kwanta a k'asa ta aje lemar gefe tana ta nishi dayake yamma tayi ba rana a tsakar gidan, a d'an rud'e Gwaggo ta rink'a tambayarta lafiya kafin ta iya bata amsa wayarta ta fara ringing hakan yasa ta juya ta d'aukkota asaman window, ganin sunan Hajiya yasa ta d'auka da sauri don tasan k'ilan Maganar da ta shafi Fatun zata yi mata, aikam bayan sun gaisan hajiyar tayi mata bayani dangane da yanayin da fatun take ciki ta nuna mata karta sare tace zata sata ta karya ta kyaleta inba haka ba bazata ta6a sabawa ba, cike da girmamawa tace mata in sha Allahu bazatayi hakan ba, sosae ta shiga yi masu godiya ita da haisam, bayan sunyi sallama ta aje wayar, bin fatun tayi da kallo cike da mamakin ashe duk azumin da tayi ba cikakku bane ita ta mayar shashasha, kyaleta tayi nan yashe taci gaba da ayyukanta saboda taga tana jin jiki sosae don tasan dama bata da jumurin yunwa,
MAGRIB
Lokacin da aka sha ruwa jiki na kerma Fatuu ta d'auki Jug d'in ruwan sanyi ta kafa baki gwaggo na karta sha da yawa amman ina saida ta shanyeshi tasss sannan ta dire jug d'in aikuwa nan da nan ta fara kwara amai anan tsakan gidan gwaggo na fad'in maganin mara jin Magana kenan, sosae jikinta ya mutu ta kwanta asaman tabarmar da daddumar da gwaggo ta shimfida sam tama kasa cin komai gwaggo nata faman yi mata sannu, lokacin da Amadu ya shigo shan ruwa yana ganinta ya hau tambayar lafiya ko bata lafiya ne gwaggo ta bashi labarin abunda ya faru, sai can bayan Magrib d'in ta samu ta iya cin wani abu, duk burin da take dashi na taci uban abinci in ansha ruwa yatashi abanza tana niyyar k'ara kwanciya gwaggo tace ta tashi tayi wanka zata ji k'arfin jikinta sai tayi sallah in ma kwanciyar zatai sai ta kwanta, da farko cewa tayi bata iya yin wankan gwaggo tace ta dai daure bari ta kai mata ruwan band'aki, aikuwa tana yin wankan sai gashi taji ta dawo daidai har saida ta k'ara cin wasu abubuwan sannan ta had'a Magrib da Isha tayi, anan kan sallayar ta sake bajewa sai bacci don da lokacin kwanciya yayi saidae gwaggo ta kaita cikin d'akin dakyar,
Da Asuba lokacin da gwaggo ta tada ita sahur kuka ta saka mata wai in ta k'ara yi yau mutuwa zatayi don Allah ta rokar mata ya Handsome ya kyaleta ba sai tayi ba tunda bai zamar mata dole ba aikuwa nan ta tok'alo gwaggo dama yanayinta a jiyan yasa bata tanka mata ba akan karya azumin da ta rink'a yi har bata yi ko d'aya ba, fada sosae tayi mata tace waye yace mata don bata fara Al'ada ba shikenan bazata rinka yi ba ai dole zata rink'a yi don Al'adar na kan hanya, tana kuka a haka ta rink'a tura Abinci ranta ajagule sai dai bata yi irin cin da tayi jiya ba abinci d'an daidai ta ci harda fura gwaggo ta bata tasha don ita tafi sha da yawa lokacin Sahur sai abinci kad'an anan kuma taci alwashin da gari ya waye zataje ta bashi hakuri akan ya kyaleta ko dayan ne ta rink'a yi, bayan ta gama tana niyyar kwanciya gwaggo tace ta tsaya tayi sallar asuba sai ta kwanta in ba haka ba da ta kwanta cikinta na iya 6aci tace ta d'aukko Alqur'ani ta karanta, lokacin da tayi sallar asubar har Addu'a tayi wai in taje ba Ya Handsome hakuri Allah yasa ya yarda ta rinka yin daidaya kuma Allah yasa ta daina shan wuya harda su kwalla da tana yin addu'ar.