← Book details Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 131 OF 137

Sashe 131

Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read

"Ki tashi kinyi bak'i" Amadu yace mata bayan ta d'ago ta kalleshi, idasa tashi tayi zaune ya juya yace masu su shiga su twins nata faman kallon gidan, da sallama Jidderh ta shiga Fatuu na ganinta ta saukko daga kan gadon ta mik'e tana kallonta da alamun mamaki ta amsa sallamar ita kuma tana tayi mata Murmushi, nuna mata gefen gadon tayi tace ta zauna ta amsa da to kafin ta nufi wurin ta zauna tace ma su twins dake ta bin d'akin da kallo suzo su zauna a tare suka haye saman gadon ko takalma basu cire ba Jidderh tace suje waje su cire Fatun tace ta kyalesu ba komai ai,
"Zasu 6ata maki bedsheet" ta fad'a a nutse fatun tace ba komae, shiru suka d'anyi sai faman Murmushi suke ma juna can Mubeen yace "Sis Fatuu is dis ur House?" kai ta d'aga mashi alamar eh, Mubeena tace "but it's too small....." kafin ta ida Jidderh ta d'an yi mata tsawa tace "who ask u dat!" turo baki tayi Mubeen ya ta6a Fatun yace "ki dawo gidanmu babbane k'ato yana da kyau" yar dariya tayi tace "to zaku barni in zauna ko" da sauri suka d'aga mata kai alamar eh tace "amman a d'akinku zan zauna fa" a tare suka ce "to ai d'akinmu ma babba ne" suka yi Maganar suna nuna mata girman da hannu tayi Murmushi, suna zaunen Amadu ya shigo ruk'e da d'an babban plate ya d'auro masu ruwa da lemu harda Biscuits ya ajiye a k'asa kusa da k'afafun Jidderh ya d'ago da Murmushi yace mata bismillah itama Murmushin take tace mashi sun gode daga haka ya juya ya fita, kallonsu twins Fatuu tayi tace su saukko su ci atare suka mak'e Kafad'a suka ce "Abinci zamu ci bamu son wannan" wani kallo jidderh tayi masu Fatun tace "to bari in zubo maku...",
katseta tayi "ki rabu dasu yanzu fa suka ci abinci" turo baki sukae suka ce su dae yunwa suke ci ai basu koshi ba suka taho binsu tayi da wani kallo Fatuu kuma ta nufi hanyar fita har zata fita ta juyo a sanyaye tace "amman bansan ko zaku iya cin abincin ba d'an wake ne ko in dafa maku indomie ko taliya?" da sauri suka hada baki suka ce "a'a zamu ci dan wakun" har saida tayi dariya jin yadda suka fad'i sunan d'an waken wai dan waku, bada jimawa ba ta kawo masu tasa masu fork guda biyu aciki da robar yaji ba yadda Jidderh batayi dasu ba akan su saukko k'asa suci amman suka k'iya wai ai ba table su bazasu zauna a k'asa ba Fatuu tace ta kyalesu ba komae dole asaman gadon suka ci sai faman tura biyu biyu suke ita Fatuu mamakin yadda suke cin d'an waken take don bata yi tunanin sun iya cinshi ba saida Jidderh tace mata ai suna yin abincin gargajiya Dad d'insu yafi son cin irinsu,jin hakan yasata cewa bari itama ta zubo mata to tace a'a ta barshi duk da ranta ya biya saboda ta jima bata ci ba, baki cunkushe su twins suka ce taci da dad'i sosae, Fatun tace ita dae sai ta zubo mata tace to kad'an zata kawo mata don daga kan abinci ta taso, bayan ta kawo matan sama sama suka shiga d'an ta6a hira saboda rashin sabo har ta tambayeta gwaggo tace mata tana wurin aiki, sai can bayan la'asar suka bar gidan Fatun ta rako su har bakin Gate Jidderh na cewa bazata shiga su gaisa da Hajiya ba tace ta gaidata ta baro gida ba kowa in gwaggonta ta dawo zata zo daga haka sukayi sallama ta juya ta komo gida.

ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,

ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝

*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*

_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔

*Mallakin*
⬇️
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_

Littafin A Sanadin Makwabtaka Kashi na Farko wanda nayi shi a kyauta yazo karshe, Ga mai bukatar cigaba da karanta kashi na biyu wato Book 2 zai biya kudin karatu Naira 300 kacal ta wannan Account din👇

1509618776
Zainab Bature
Access Bank

Za'a turo da shedar biya ta daya daga cikin wadannan Lambobin wayan ko kuma tuntu6a don neman karin bayani, 09013804524 ko 08169856268.

Thanks and i luv u as u patronize🤝🥰

*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*

7️⃣1️⃣

.......tunkarar gate d'in suka yi Officer na masu an dawo lpy Jidderh ta amsa mashi da lafiya lou kafin suka shige cikin gidan, suna shiga suka hango Haisam na tunkarar parking space zai tafi Gym da gudu su twins suka nufeshi ya bud'e masu hannu suna isa suka kankameshi suna murnar ganinshi, d'agowa sukai suka ce mashi daga gidansu sis Fatuu suke yace yayi kyau, lokacin Jidderh ta k'araso tana Murmushi ta gaidashi ya amsa har zata wuce ya tambayeta Zarah d'in na Lafiya tace eh har bakin Gate ma ta rako su tace gidansu ba kowa ne shiyasa bazata shigo ba, jinjina mata kai yay sam baiyi mamakin jin hakan ba su twins suka ce suma zasu je gym d'in yace ba'a zuwa da yara daga haka ya nufi parking space ya haye bike d'in ya fito su twins na yi mashi bye bye shima ya d'aga masu hannu bayan yasa helmet yaja ya fuce daga gidan.

__________________

Washa gari Friday Misalin karfe takwas na safe Motar Haisam ta fito daga gidan don tafiya aiki kamar kullum, daidai lokacin Fatuu ta fito daga gida tana niyyar hawa hanya taga Mota ta tsaya gabanta wanda ko ba'a fad'i mata ba tasan haisam ne aciki, a hankali glass d'in ya sauka fuskarshi ta bayyana slowly ya juya ya kalleta itama idonta na akanshi duk tayi kalar rashin gaskiya murya na d'an rawa tace mashi ina kwana, shiru kaman bazai amsa ba sai kuma taji yace "bana amsa gaisuwan maikarya" waro ido tay jin abunda yace ya jinjina mata kai kamar zata yi kuka tace "to ai ban yin k'arya yanzu" d'an ta6e baki yay kafin yace "ni ai kinyi man saboda kin raina ni ko?" da sauri ta girgiza mashi kai alamar a'a idanunta har sun kawo ruwa ganin yanata kallonta yasa tace "to karyan mi nayi maka?" da kai yay mata alamar ta shigo cikin Motan jikinta sukuku ta zagaya ta bud'e Motan ta shiga, kwantar da kanshi yay jikin headrest ya d'an juya yana kallonta ta sunkuyar da kai tana wasa da yatsunta,
Chapter 131 · 0% Book details