Sashe 78
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Ko in ce mashi kana son ganinshi ne?" ta tambayi malamin ganin yanayin fuskarshi,
"Waye?" adan rud'e ya tambaya,
"Shi Aljanin da yayi man Assignment d'in" wani kallo yabita dashi irin kallon mahaukaciya ce ke kafin yace"ni bance maki ba"daga haka ya d'auki littafin shi da sauran allin daya rage ya nufi hanyar fita ko uffan baice ma kowa ba ya barta atsaye,tana ganin ya fita ta nufi seat d'insu tana kyalkyatar dariya ta fad'a jikin haulat,
"Wllh baki da hankali Fatuu shine kika tada mashi hankali ko",
Murguda baki tayi tace" to da ba mugunta yaso yayi man ba daga na fad'i gaskiya",
"Amman ai ta sigar rashin kunya ki kai mashi magana ko",
" ni wai komae nai sai ace rashin kunya kuma ni ai bansan ita nayi ba ko"tayi Maganar tana tura baki,girgiza kai haulat tayi kafin tace"yakamata dai ki bari wllh kinsan fa komae kayi kaima sai anyi maka ba kamar malamai su tamkar iyayenmu suke abunda kasan bazakai ma iyayenka ba bai kamata suma kai masu ba,don Allah Fatuu ki natsu duk abunda kikasan zaisa ayi maki surutu ki bari kinji yar kawata kuma kanwata"ta k'arasa hadi da dafa kafadarta,
"Ai nace ma Ya Handsome da Hajiya na bari in sha Allahu bazan kara ba",
"yauwa yar gidan Ya Handsome Aljani ko ke fa",zaro ido Fatuu tayi ta kalli Haulat d'in kafin tace wani abun Haulat ta rigata"ko bashi ne Aljanin da kika suffanta ma Malam yayi maki Assignment ba",tana jin hakan ta kyalkyace da dariya itama Haulat din dariyar take tace sai ta fad'i mashi Fatun ta fara mata magiyar tayi hakuri daga haka suka ci gaba da hira don dama period d'in malam mai lissafi bata kare ba Fatuu tasa shi ya fita ba shiri,
_____________
A ranar da yamma bayan ta fito zata tafi islamiyya ne Kawu Amadu dake cikin kiosk dinshi ya fadi mata yau Yaya Haisam yazo tafiya da ita Makaranta ya iske bata nan sai dai ya daukeshi yakaishi har Makarantarsu,jin hakan yasa washe gari da safe taje har gidan Hajiyar suka tafi tare bayan an biya an dauki Haulatu,bayan Haisam ya aje su a gaban Admin kaman yadda ya saba yana kokarin juya Motar ya tafi wani Malami ya tunkaroshi yana dan d'aga mashi hannu alamar tsaidashi,tsayawa Haisam din yayi bayan malamin ya k'araso ya zuge glass d'in motar kasa,gaidashi yayi haisam din ya mik'a masa hannu don su gaisan,bayan sun gama gaisawa ne yace mashi in ba damuwa yana son yin magana dashi haisam yace ba matsala,ganin yana kokarin fitowa ne malamin yace yayi zamanshi ba wata magana bace mai tsawo jin hakan yasa haisam cewa ya shigo daga cikin motan amman nan ma yace ba matsala zai tsaya daga waje wanda yayi hakanne gudun surutun mutane da basu raina abun magana yanzu ayi masa wata fassarar ta daban ba kaman in aka ga ya shiga motar,lokacin su Fatuu har sun kai wurin Hall dinsu don yana aje su bayan ya bata kudin break yau harda irin Popcorn din daya ta6a bata tai ta santi ya basu yace su wuce class,kamar ance Haulat ta waiga ta hango malamin tsaye gefen kopar driver ya d'aura hannunsa guda asaman motar,
"Fatuu ji Uncle Bash a wurin dan gidan hajiya" haulat ta fad'a bayan ta ja ta tsaya,da sauri Fatuu da har tayi gaba ta juyo a sukwane jin abunda Haulat ta fad'a,a d'an rude tace"kai,to mi yake ce mashi,ko ya sanshi ne?"hannu Haulat ta yarfa alamar bata sani ba sai kuma tace"Allah yasa dai ba wani abun yake fad'i mashi ba game dake,kinsan yanzu kowa kallon d'an uwanki yake mashi" jin hakan yasa fatuu zaro ido a rud'e tace"to ni mi nayi mashi kuma in ba sharri zai ja man ba,bari inje inji mi yake ce mashi" ta k'arasa Maganar tana niyyar nufar bakin gate d'in da sauri Haulat ta kamo hannunta,
"In kin je kice mashi mi,kika sani ko ya sanshi ne yanzu kuma kije ki fad'i wani abun aga kinyi rashin kunya ki kyalesu kilan wani abun suke tattaunawa ba lalle in abunda ya shafe ki bane" jin hakan yasa ta fasa zuwan Haulat tace mata su tafi kawae suka juya suka nufi aji saidai sam zuciyar fatuu ta kasa samun natsuwa sai faman waiwayensu take har suka kai
aji tana ta sak'e sak'e acikin aranta.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
⬇️
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
5️⃣2️⃣
........Sosae Haisam ya fahimce shi,bayan sun gama Maganar yayi mashi godiya shima Uncle Bash d'in yace ya gode da saurararshi da yayi ya kuma fahimce shi daga haka suka yi sallama da juna glass d'in Motar ya rufe yajata dama akunne take ya tunkari gate ya fuce
,
Har aka tashesu bata bar tunanin mi Uncle Bash yace ma Ya Handsome ba,bayan ta koma gida ma abun na ranta saidai bata yi tunanin zuwa ta tambayeshi ba saboda zullumin ko wani abun ya fad'i mashi game da ita gashi ma tasan ba lalle in ya dawo daga wurin aiki ba,wuraren karfe ukku da wasu mintuna suna zaune atsakar gida saman tabarma ita da gwaggo ita ta kwanta tayi shiru gwaggo kuma na sauraren radio,ganin Fatun tayi shiru ne yasa gwaggon tambayarta ko bata jin dad'i ne tace mata a'a lafiyarta lau kawae ta gaji ne,suna cikin zaman Amadu ya shigo gidan yana hango su azaune ya dakata a bakin kopar zauren yace"ke kije Yaya Haisam na kiranki"daga haka ya fara k'okarin juyawa zai fita gwaggo ta tsaidashi da fad'in"gidan kaje ne?"
"A'a yanzu ina shago yazo zai wuce cikin Mota shine ya tsaya yace in kira mashi ita",
"yana wajenne?" gwaggo ta tambaya,
"Ya wuce gida" ya bata amsa daga haka ya juya ya fuce,jin Fatun tayi shiru yasa gwaggo cewa"Fatuu ko har kinyi bacci ne?"daga yadda take ta girgiza mata kai alamar a'a,
"To kitashi kije baki ji ana kiranki bane", shiru tayi kirjinta na d'an bugawa tsoron zuwan take don yanzu ta tabbatar da kyar in ba wani abu Uncle Bash ya fad'i mashi game da ita ba,
" Fatuu baki ji bane wai"gwaggo ta fad'a da d'an d'aga murya hakan yasa ta yunkura ta tashi zaune,ganinta sukuku yasa gwaggon tambayarta"lafiya?ko wani abu ya faru shiyasa yake nemanki ne?"da sauri ta girgiza mata kai tace itama bata sani ba,
"To tashi kije,Allah yasa dai lafiya" mik'ewa Fatuu tayi ta shiga cikin d'akinta ta d'aukko d'an bak'in gyalenta ta yafa asaman kanta kafin ta fito zata tafi gwaggo ta bita da ido bata dai tanka mata ba ganin doguwar rigar atamfa ce ajikinta.Tana fitowa ta nufi kiosk din Amadu a sanyaye tace"Kawu ina Ya Handsome din?"wani kallo ya bita dashi mai kaman harara yace"A'a Ya Ugly,yar rainin wayo kawai Haisam dinne bazaki iya cewa ba"tura mashi baki tayi kawai bata ce komai ba,
"Saurayinki ne shi da zai tsaye yanata jiranki,ya wuce gida sai ki iske shi can",
Juyawa tayi ta nufi gidan Hajiya jikinta duk yayi sanyi sai faman zurfin tunanin ko tayi wani laifi a Makaranta kwanannan banda na Malam mai Maths take yi har ta iso part d'in nashi,tura kopar tayi ta shiga da yar sallama,abakin kopar ta tsaya ganin ba kowa a parlon,tunanin ko yana wurin Hajiya ne ta shiga yi har zata juya ta hango kopar Bedroom d'inshi a d'an bud'e bata idasa rufewa ba hakan yasa tayi tunanin ko yana ciki,d'an shiga tayi cikin falon ta tsaya gab da corridor ta k'ara yin sallama har sau biyu,
" Who's there?"ta ji muryarshi can ciki ya tambaya,
"Fatuu ce" ta bashi amsa,
"Ok,am coming",
jin hakan yasa ta koma can bakin kujerun tayi tsaye tana jiranshi,after some minutes taji ya bud'e kopar Bedroom d'in da sauri ta kai idonta gareshi,sanye yake da wando 3 quarter ruwan madara sai farar riga armless irin mara hannuwa ta mashi cif cif kirar karfinsa ta bayyana ba kamar damtsen hannuwan dake a murd'e ga suma duk ta kwanta luf a hannun nan da nan kamshin turaren jikinshi ya k'ara karad'e falon banda wanda dama falon ke saki,bai kalli inda take ba ya nufi kujera 6arin daya saba zama ya zauna ya d'an jingina,sai lokacin ya kalleta suka had'a ido da sauri ta gaidashi, maimakon ya amsa sai ya zuba mata ido kawae yana nazarin yanayinta don yaga kaman ba yadda ya saba ganinta ba,ita kuma ganin kallon da yake matanne yasa ta k'ara shan jinin jikinta,
" Zaraah..."taji ya kirata,aikam tun kafin ya rufe baki ta durkushe a inda take ta fara cewa"Wallahi Ya Handsome kaji na rantse maka tun bayan dana fasa maka gilashin mota ban k'ara yi ma kowa laifi ba, ba ruwana da kowa ko Malamin math da ya ban Assignment d'innan ai na fad'i maka ni bansan rashin kunya bane da bazan fad'i mashi hakan ba amman ni ba abunda nayi ma Uncle Bash wllh tun dae can da dad'ewa ne ya ta6a cewa nayi mashi tsoki kuma dae gaskiya nayi mashin amman ya bugeni kuma tunda na shiga English club ma muke shiri dashi don shine shugaba amman wllh in dae ce maka yayi nayi mashi wani abu to karya yake man kawai sharri yake son ja man" cikin karyewar murya ta k'arasa Maganar nan da nan idanunta suka kawo ruwa ta duk'ar da kanta k'asa,still yai yanata sauraranta har ta gama kafin ya d'an girgiza kai had'i da yin guntun Murmushi aranshi yake ayyana ita dae kuka bai mata wuya,a yadda halinta yake bai kamata ace tana da saurin kuka ba ko kuwa shi take ma hakan saboda yarjejeniyar dake tsakaninsu ta glass oho,
Sigh yayi kafin calmly yace"Zarah sit down"da sauri ta d'ago ta kalleshi ya d'an lumshe ido alamar eh,maimakon ta hau saman kujera sai ta raku6e agefen kujeran ta zauna kan Carpet,shi dai kallonta kawai yake bai dai yi mata magana ba,
"Why zaki ce malaminku yayi maki k'arya kinsan mi yace man ne?"
Da sauri ta d'ago tana zare ido ta dan girgiza kai alamar a'a, yaci gaba"kar ki k'ara cema babba yana k'arya ba teacher dinki kadae bama"da sauri tace"toh"idonta akanshi,shiru yayi kaman bazai k'ara cewa komae,
"Waye?" adan rud'e ya tambaya,
"Shi Aljanin da yayi man Assignment d'in" wani kallo yabita dashi irin kallon mahaukaciya ce ke kafin yace"ni bance maki ba"daga haka ya d'auki littafin shi da sauran allin daya rage ya nufi hanyar fita ko uffan baice ma kowa ba ya barta atsaye,tana ganin ya fita ta nufi seat d'insu tana kyalkyatar dariya ta fad'a jikin haulat,
"Wllh baki da hankali Fatuu shine kika tada mashi hankali ko",
Murguda baki tayi tace" to da ba mugunta yaso yayi man ba daga na fad'i gaskiya",
"Amman ai ta sigar rashin kunya ki kai mashi magana ko",
" ni wai komae nai sai ace rashin kunya kuma ni ai bansan ita nayi ba ko"tayi Maganar tana tura baki,girgiza kai haulat tayi kafin tace"yakamata dai ki bari wllh kinsan fa komae kayi kaima sai anyi maka ba kamar malamai su tamkar iyayenmu suke abunda kasan bazakai ma iyayenka ba bai kamata suma kai masu ba,don Allah Fatuu ki natsu duk abunda kikasan zaisa ayi maki surutu ki bari kinji yar kawata kuma kanwata"ta k'arasa hadi da dafa kafadarta,
"Ai nace ma Ya Handsome da Hajiya na bari in sha Allahu bazan kara ba",
"yauwa yar gidan Ya Handsome Aljani ko ke fa",zaro ido Fatuu tayi ta kalli Haulat d'in kafin tace wani abun Haulat ta rigata"ko bashi ne Aljanin da kika suffanta ma Malam yayi maki Assignment ba",tana jin hakan ta kyalkyace da dariya itama Haulat din dariyar take tace sai ta fad'i mashi Fatun ta fara mata magiyar tayi hakuri daga haka suka ci gaba da hira don dama period d'in malam mai lissafi bata kare ba Fatuu tasa shi ya fita ba shiri,
_____________
A ranar da yamma bayan ta fito zata tafi islamiyya ne Kawu Amadu dake cikin kiosk dinshi ya fadi mata yau Yaya Haisam yazo tafiya da ita Makaranta ya iske bata nan sai dai ya daukeshi yakaishi har Makarantarsu,jin hakan yasa washe gari da safe taje har gidan Hajiyar suka tafi tare bayan an biya an dauki Haulatu,bayan Haisam ya aje su a gaban Admin kaman yadda ya saba yana kokarin juya Motar ya tafi wani Malami ya tunkaroshi yana dan d'aga mashi hannu alamar tsaidashi,tsayawa Haisam din yayi bayan malamin ya k'araso ya zuge glass d'in motar kasa,gaidashi yayi haisam din ya mik'a masa hannu don su gaisan,bayan sun gama gaisawa ne yace mashi in ba damuwa yana son yin magana dashi haisam yace ba matsala,ganin yana kokarin fitowa ne malamin yace yayi zamanshi ba wata magana bace mai tsawo jin hakan yasa haisam cewa ya shigo daga cikin motan amman nan ma yace ba matsala zai tsaya daga waje wanda yayi hakanne gudun surutun mutane da basu raina abun magana yanzu ayi masa wata fassarar ta daban ba kaman in aka ga ya shiga motar,lokacin su Fatuu har sun kai wurin Hall dinsu don yana aje su bayan ya bata kudin break yau harda irin Popcorn din daya ta6a bata tai ta santi ya basu yace su wuce class,kamar ance Haulat ta waiga ta hango malamin tsaye gefen kopar driver ya d'aura hannunsa guda asaman motar,
"Fatuu ji Uncle Bash a wurin dan gidan hajiya" haulat ta fad'a bayan ta ja ta tsaya,da sauri Fatuu da har tayi gaba ta juyo a sukwane jin abunda Haulat ta fad'a,a d'an rude tace"kai,to mi yake ce mashi,ko ya sanshi ne?"hannu Haulat ta yarfa alamar bata sani ba sai kuma tace"Allah yasa dai ba wani abun yake fad'i mashi ba game dake,kinsan yanzu kowa kallon d'an uwanki yake mashi" jin hakan yasa fatuu zaro ido a rud'e tace"to ni mi nayi mashi kuma in ba sharri zai ja man ba,bari inje inji mi yake ce mashi" ta k'arasa Maganar tana niyyar nufar bakin gate d'in da sauri Haulat ta kamo hannunta,
"In kin je kice mashi mi,kika sani ko ya sanshi ne yanzu kuma kije ki fad'i wani abun aga kinyi rashin kunya ki kyalesu kilan wani abun suke tattaunawa ba lalle in abunda ya shafe ki bane" jin hakan yasa ta fasa zuwan Haulat tace mata su tafi kawae suka juya suka nufi aji saidai sam zuciyar fatuu ta kasa samun natsuwa sai faman waiwayensu take har suka kai
aji tana ta sak'e sak'e acikin aranta.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
⬇️
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
5️⃣2️⃣
........Sosae Haisam ya fahimce shi,bayan sun gama Maganar yayi mashi godiya shima Uncle Bash d'in yace ya gode da saurararshi da yayi ya kuma fahimce shi daga haka suka yi sallama da juna glass d'in Motar ya rufe yajata dama akunne take ya tunkari gate ya fuce
,
Har aka tashesu bata bar tunanin mi Uncle Bash yace ma Ya Handsome ba,bayan ta koma gida ma abun na ranta saidai bata yi tunanin zuwa ta tambayeshi ba saboda zullumin ko wani abun ya fad'i mashi game da ita gashi ma tasan ba lalle in ya dawo daga wurin aiki ba,wuraren karfe ukku da wasu mintuna suna zaune atsakar gida saman tabarma ita da gwaggo ita ta kwanta tayi shiru gwaggo kuma na sauraren radio,ganin Fatun tayi shiru ne yasa gwaggon tambayarta ko bata jin dad'i ne tace mata a'a lafiyarta lau kawae ta gaji ne,suna cikin zaman Amadu ya shigo gidan yana hango su azaune ya dakata a bakin kopar zauren yace"ke kije Yaya Haisam na kiranki"daga haka ya fara k'okarin juyawa zai fita gwaggo ta tsaidashi da fad'in"gidan kaje ne?"
"A'a yanzu ina shago yazo zai wuce cikin Mota shine ya tsaya yace in kira mashi ita",
"yana wajenne?" gwaggo ta tambaya,
"Ya wuce gida" ya bata amsa daga haka ya juya ya fuce,jin Fatun tayi shiru yasa gwaggo cewa"Fatuu ko har kinyi bacci ne?"daga yadda take ta girgiza mata kai alamar a'a,
"To kitashi kije baki ji ana kiranki bane", shiru tayi kirjinta na d'an bugawa tsoron zuwan take don yanzu ta tabbatar da kyar in ba wani abu Uncle Bash ya fad'i mashi game da ita ba,
" Fatuu baki ji bane wai"gwaggo ta fad'a da d'an d'aga murya hakan yasa ta yunkura ta tashi zaune,ganinta sukuku yasa gwaggon tambayarta"lafiya?ko wani abu ya faru shiyasa yake nemanki ne?"da sauri ta girgiza mata kai tace itama bata sani ba,
"To tashi kije,Allah yasa dai lafiya" mik'ewa Fatuu tayi ta shiga cikin d'akinta ta d'aukko d'an bak'in gyalenta ta yafa asaman kanta kafin ta fito zata tafi gwaggo ta bita da ido bata dai tanka mata ba ganin doguwar rigar atamfa ce ajikinta.Tana fitowa ta nufi kiosk din Amadu a sanyaye tace"Kawu ina Ya Handsome din?"wani kallo ya bita dashi mai kaman harara yace"A'a Ya Ugly,yar rainin wayo kawai Haisam dinne bazaki iya cewa ba"tura mashi baki tayi kawai bata ce komai ba,
"Saurayinki ne shi da zai tsaye yanata jiranki,ya wuce gida sai ki iske shi can",
Juyawa tayi ta nufi gidan Hajiya jikinta duk yayi sanyi sai faman zurfin tunanin ko tayi wani laifi a Makaranta kwanannan banda na Malam mai Maths take yi har ta iso part d'in nashi,tura kopar tayi ta shiga da yar sallama,abakin kopar ta tsaya ganin ba kowa a parlon,tunanin ko yana wurin Hajiya ne ta shiga yi har zata juya ta hango kopar Bedroom d'inshi a d'an bud'e bata idasa rufewa ba hakan yasa tayi tunanin ko yana ciki,d'an shiga tayi cikin falon ta tsaya gab da corridor ta k'ara yin sallama har sau biyu,
" Who's there?"ta ji muryarshi can ciki ya tambaya,
"Fatuu ce" ta bashi amsa,
"Ok,am coming",
jin hakan yasa ta koma can bakin kujerun tayi tsaye tana jiranshi,after some minutes taji ya bud'e kopar Bedroom d'in da sauri ta kai idonta gareshi,sanye yake da wando 3 quarter ruwan madara sai farar riga armless irin mara hannuwa ta mashi cif cif kirar karfinsa ta bayyana ba kamar damtsen hannuwan dake a murd'e ga suma duk ta kwanta luf a hannun nan da nan kamshin turaren jikinshi ya k'ara karad'e falon banda wanda dama falon ke saki,bai kalli inda take ba ya nufi kujera 6arin daya saba zama ya zauna ya d'an jingina,sai lokacin ya kalleta suka had'a ido da sauri ta gaidashi, maimakon ya amsa sai ya zuba mata ido kawae yana nazarin yanayinta don yaga kaman ba yadda ya saba ganinta ba,ita kuma ganin kallon da yake matanne yasa ta k'ara shan jinin jikinta,
" Zaraah..."taji ya kirata,aikam tun kafin ya rufe baki ta durkushe a inda take ta fara cewa"Wallahi Ya Handsome kaji na rantse maka tun bayan dana fasa maka gilashin mota ban k'ara yi ma kowa laifi ba, ba ruwana da kowa ko Malamin math da ya ban Assignment d'innan ai na fad'i maka ni bansan rashin kunya bane da bazan fad'i mashi hakan ba amman ni ba abunda nayi ma Uncle Bash wllh tun dae can da dad'ewa ne ya ta6a cewa nayi mashi tsoki kuma dae gaskiya nayi mashin amman ya bugeni kuma tunda na shiga English club ma muke shiri dashi don shine shugaba amman wllh in dae ce maka yayi nayi mashi wani abu to karya yake man kawai sharri yake son ja man" cikin karyewar murya ta k'arasa Maganar nan da nan idanunta suka kawo ruwa ta duk'ar da kanta k'asa,still yai yanata sauraranta har ta gama kafin ya d'an girgiza kai had'i da yin guntun Murmushi aranshi yake ayyana ita dae kuka bai mata wuya,a yadda halinta yake bai kamata ace tana da saurin kuka ba ko kuwa shi take ma hakan saboda yarjejeniyar dake tsakaninsu ta glass oho,
Sigh yayi kafin calmly yace"Zarah sit down"da sauri ta d'ago ta kalleshi ya d'an lumshe ido alamar eh,maimakon ta hau saman kujera sai ta raku6e agefen kujeran ta zauna kan Carpet,shi dai kallonta kawai yake bai dai yi mata magana ba,
"Why zaki ce malaminku yayi maki k'arya kinsan mi yace man ne?"
Da sauri ta d'ago tana zare ido ta dan girgiza kai alamar a'a, yaci gaba"kar ki k'ara cema babba yana k'arya ba teacher dinki kadae bama"da sauri tace"toh"idonta akanshi,shiru yayi kaman bazai k'ara cewa komae,