Sashe 112
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Washe gari da safe lokacin da Amadu ya shigo d'aukar abun karin kumallo ya fad'i mata sak'on Haisam, cike da zumudi ta gama yin kalaci da sauri tayi aikin da zata yi tana gamawa ta fad'a wanka, ba 6ata lokaci ta fito ta nufi daki ta hau yin kwalliya, cikin kankanin lokaci ta gama ta zumbula wata yar doguwar riga mara nauyi saboda lokacin fitan baiyi ba, sam ta kasa zama sai tayi nan tayi nan ji take kamar ta matso da lokacin don gani take bai sauri, karshe dai data gaji sai tasa hijab ta fita waje wurin Kawu Amadu tace don Allah ya ara mata waya zata fad'i ma Ya Handsome wani abu jin hakan yasa ya bata wayar bayan ya kira mata layin nashi, tana jin ta fara ringing ta nufi zaure da sauri wayar kange a kunnanta, yana d'agawa cike da shagwa6a tace mashi ta shirya tun d'azun zaune take kawai ba abunda take yi don Allah yazo su tafi, shiru yay yana saurararta har ta gama sannan yace mata ba gaisuwa, da sauri tace au ta manta ya yi hakuri don Allah ta hau gaidashi yace baiso tunda saida ya roka, Magiya ta shiga yi mashi akan ya amsa sannan ya amsa gaisuwar yace ta jira shi zaizo yanzu, maida ma Amadu wayar tayi kafin ta shige gida da gudu don tasa kaya, cikin kankanin lokaci ta ci gayu da jeans da riga ta gyara gashinta ya zuba a gadon bayanta don har yanzu ba ai mata kitso ba, nan da nan ta koma kamar yar balarabiya, golden d'in gyalenta da takalma tasa don rigar nada adon flowers golden mai walwali agabanta, wow kuzo kuga Fatuu ita kanta data kalli kanta a d'an Mirror dinta saida tasa hannu ta rufe bakinta ganin fitinannan kyaun da tayi, da sauri ta juya ta nufi hanyar fita don ta gwado ma gwaggo gayun da tayi, tana fita ta fara kwala mata kira hakan yasa gwaggon lek'owa daga cikin kitchen dama bata dad'e da ta shiga ba don d'aura girki, sototo tayi tana kallonta da alamun al'ajabi akan fuskarta ita kuwa Fatun sai faman washe baki take tace "gwaggo kinga na zama kaman yar kasar waje ko",
"Ina zaki je haka?" ta tambayeta fuskarta a d'an daure hakan yasa Fatun dakatawa da dariyar da take yi tace "gidan Abbas da na fad'a maki Ya Handsome zai kaini jiya ko" canza harshe gwaggon tay ta fara mata fada sosae tana fad'in "saboda baki da hankali shine zaki fita haka kaman ba musulma ba, to ki koma ki canja sutura ba dai wannan ba!!" kwa6e fuska tay kaman zata yi kuka ta fara mata magiya tana fad'in a Mota fa zasu je kuma su dawo, shiru gwaggon tayi tana kallonta kafin tace to taje ta saka hijabi dogo Fatun tace ai bata da dogon hijab tace to kuwa dole ta cire kayan, tana shirin k'ara mata magiya ta daka mata tsawa hakan yasa ta nufi dakinta da gudu tana kuka, saman gadonta ta fad'a ta shiga rusa kuka kai kace wani abu akai mata, jin irin ihun da take mata ne yasa ta bita d'akin daga waje ta d'age labulan a kausashe tace wllh in bata yi wasa ba har fitan ma zata hanata ne tunda bata da hankali bata san daidai ba, jin Maganar gwaggo yasa ta tsagaita da kukan don tasan in ta k'uleta tsab zata hanata fitan, saukkowa tay daga kan gadon ta nufi wardrobe d'inta ta fiddo d'ayar atamfar da babanta yayi mata wadda bata sata ba da salla anyi mata d'inkin doguwar riga, bayan ta gama shiryawa tasa bak'in gyale da takalmi ta d'auki yar jakarta daga haka ta fita daga d'akin ta nufi hanyar fita, kaman zata wuce sai kuma ta tsaya a bakin Kitchen d'in baki kumbure tace ma gwaggon ta tafi kallonta tayi kafin tace mata adawo lafiya ta juya ta fuce daga gidan, tana fita Motar Haisam na tsayawa hakan yasa ta nufeta,bud'e d'ayan side d'in driver tayi ta shiga idonta cike da kwalla ta d'an kalli Haisam da shima yay adon k'ananan kaya sai fitinannan kamshi yake saki, gaidashi tay ya amsa yana kallon cikin idanunta,
"What's d problem?" ya tambaya yana kallonta, shiru ta d'anyi kafin cikin shashsheka tace "ba gwaggo bace saida naci gayu na da kayan da nike son sawa wannan riga da wandon da ka siya man awurin Aunty Zee d'innan tace wai bazan fita dasu ba sai nasa babbar hijab kuma ni banda ita duk hijabai na basu kai har k'asa ba" ta k'arasa Maganar kwalla na gangaro mata da gani ranta a 6ace yake sosae, still yay yanata kallonta ya d'an jingina kanshi jikin headrest ya kuma fahimci dalilin dayasa gwaggon ta hanata fita da kayan,
"Ko muyi cancelling fitanne?" taji ya fad'a, da sauri ta kalleshi ta girgiza mashi kai alamar a'a,
"But look at ur face taya zamu fita haka?" shiru tayi tana binshi da ido sai kuma tace ta bari tasa hannu tana goge kwallan dake zubo mata bayan ta gama ta kalleshi ba tare da tace komai ba, har zai tashi Motar ya dakata yace mata "ba kina da Abaya ba?" cikin rashin fahimta tace "ai tace sai wadda takai man k'asa kuma na fad'i maka banda ita" shaking head dinsa yay yace "i mean dogon riga"
"Jallabiya?" kai ya d'aga mata alamar eh tace tana da wad'anda ya siya mata,
"Akwae mai bud'ewa?" ya tambaya yana nuna mata da hannunshi tace "eh guda biyu na budewa in an zuge zip d'insu"
"Ok kije ki saka kayan sai ki d'aura dogon rigan sama" sai da yayi Maganar sannan ta tuna da yadda take ganin larabawa nayi a tv, da sauri ta amsa mashi da to ta bud'e kopan ta fita, lokacin data shiga gidan gwaggon bata cikin kicin bata bi ta kan nemanta ba ta wuce d'akinta, shaf shaf ta canza kayan jikinta zuwa riga da wandon ta bude wardrobe ta d'aukko Maroon jallabiyarta ta daura sai faman washe baki take, takalman data cire golden ta maida ta bud'e zip d'in rigan yadda za'a rinka ganin kayan ciki, har ta nufi kopa zata fita ta tuna da gwaggo hakan yasa ta rufe zip d'in tana fita suka yi kacibus da gwaggo ta fito daga dakinta, kallonta tayi tana ta washe baki ta k'ara ce mata sai sun dawo ta nufi hanyar fita da sauri gwaggon ta bita da ido har ta fice kafin ta d'an ta6e baki ta nufi kicin duk a tunaninta kaya ta dawo ta canza, tana shiga zaure ta zuge zip d'in sannan ta fita wajen tayi d'as da ita, tana shiga cikin Motar suka had'a ido ta washe mashi baki tana dariya, yar harararta yayi ta rufe fuskarta da sauri alamar kunya,
"rigimamma kawai" taji ya furta, cire hannun tayi ta kalleshi tana tura baki yaja Motar suka tafi........
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
6️⃣5️⃣
"Ina zaki je haka?" ta tambayeta fuskarta a d'an daure hakan yasa Fatun dakatawa da dariyar da take yi tace "gidan Abbas da na fad'a maki Ya Handsome zai kaini jiya ko" canza harshe gwaggon tay ta fara mata fada sosae tana fad'in "saboda baki da hankali shine zaki fita haka kaman ba musulma ba, to ki koma ki canja sutura ba dai wannan ba!!" kwa6e fuska tay kaman zata yi kuka ta fara mata magiya tana fad'in a Mota fa zasu je kuma su dawo, shiru gwaggon tayi tana kallonta kafin tace to taje ta saka hijabi dogo Fatun tace ai bata da dogon hijab tace to kuwa dole ta cire kayan, tana shirin k'ara mata magiya ta daka mata tsawa hakan yasa ta nufi dakinta da gudu tana kuka, saman gadonta ta fad'a ta shiga rusa kuka kai kace wani abu akai mata, jin irin ihun da take mata ne yasa ta bita d'akin daga waje ta d'age labulan a kausashe tace wllh in bata yi wasa ba har fitan ma zata hanata ne tunda bata da hankali bata san daidai ba, jin Maganar gwaggo yasa ta tsagaita da kukan don tasan in ta k'uleta tsab zata hanata fitan, saukkowa tay daga kan gadon ta nufi wardrobe d'inta ta fiddo d'ayar atamfar da babanta yayi mata wadda bata sata ba da salla anyi mata d'inkin doguwar riga, bayan ta gama shiryawa tasa bak'in gyale da takalmi ta d'auki yar jakarta daga haka ta fita daga d'akin ta nufi hanyar fita, kaman zata wuce sai kuma ta tsaya a bakin Kitchen d'in baki kumbure tace ma gwaggon ta tafi kallonta tayi kafin tace mata adawo lafiya ta juya ta fuce daga gidan, tana fita Motar Haisam na tsayawa hakan yasa ta nufeta,bud'e d'ayan side d'in driver tayi ta shiga idonta cike da kwalla ta d'an kalli Haisam da shima yay adon k'ananan kaya sai fitinannan kamshi yake saki, gaidashi tay ya amsa yana kallon cikin idanunta,
"What's d problem?" ya tambaya yana kallonta, shiru ta d'anyi kafin cikin shashsheka tace "ba gwaggo bace saida naci gayu na da kayan da nike son sawa wannan riga da wandon da ka siya man awurin Aunty Zee d'innan tace wai bazan fita dasu ba sai nasa babbar hijab kuma ni banda ita duk hijabai na basu kai har k'asa ba" ta k'arasa Maganar kwalla na gangaro mata da gani ranta a 6ace yake sosae, still yay yanata kallonta ya d'an jingina kanshi jikin headrest ya kuma fahimci dalilin dayasa gwaggon ta hanata fita da kayan,
"Ko muyi cancelling fitanne?" taji ya fad'a, da sauri ta kalleshi ta girgiza mashi kai alamar a'a,
"But look at ur face taya zamu fita haka?" shiru tayi tana binshi da ido sai kuma tace ta bari tasa hannu tana goge kwallan dake zubo mata bayan ta gama ta kalleshi ba tare da tace komai ba, har zai tashi Motar ya dakata yace mata "ba kina da Abaya ba?" cikin rashin fahimta tace "ai tace sai wadda takai man k'asa kuma na fad'i maka banda ita" shaking head dinsa yay yace "i mean dogon riga"
"Jallabiya?" kai ya d'aga mata alamar eh tace tana da wad'anda ya siya mata,
"Akwae mai bud'ewa?" ya tambaya yana nuna mata da hannunshi tace "eh guda biyu na budewa in an zuge zip d'insu"
"Ok kije ki saka kayan sai ki d'aura dogon rigan sama" sai da yayi Maganar sannan ta tuna da yadda take ganin larabawa nayi a tv, da sauri ta amsa mashi da to ta bud'e kopan ta fita, lokacin data shiga gidan gwaggon bata cikin kicin bata bi ta kan nemanta ba ta wuce d'akinta, shaf shaf ta canza kayan jikinta zuwa riga da wandon ta bude wardrobe ta d'aukko Maroon jallabiyarta ta daura sai faman washe baki take, takalman data cire golden ta maida ta bud'e zip d'in rigan yadda za'a rinka ganin kayan ciki, har ta nufi kopa zata fita ta tuna da gwaggo hakan yasa ta rufe zip d'in tana fita suka yi kacibus da gwaggo ta fito daga dakinta, kallonta tayi tana ta washe baki ta k'ara ce mata sai sun dawo ta nufi hanyar fita da sauri gwaggon ta bita da ido har ta fice kafin ta d'an ta6e baki ta nufi kicin duk a tunaninta kaya ta dawo ta canza, tana shiga zaure ta zuge zip d'in sannan ta fita wajen tayi d'as da ita, tana shiga cikin Motar suka had'a ido ta washe mashi baki tana dariya, yar harararta yayi ta rufe fuskarta da sauri alamar kunya,
"rigimamma kawai" taji ya furta, cire hannun tayi ta kalleshi tana tura baki yaja Motar suka tafi........
ALBISHIRUNKU MATAN AFRICA DA KEWAYE SHAHARARRAR MAISAIDA KAYAN MATAN NAN WADDA KUKAFI SANI DA MAMAN HAIDAR TANA YIMAKU ALBISHIR DA CEWA ZAKU IYA SAMUN KAYANTA ADUK INDA KUKE AFADIN NIGERIA DA NIJAR, KARKU MANTA MACE MAI GYARA BATA BORANCI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃08040448621
Akwai zafafan kayan mata masu matukar kyau da arha cikin sauki zamu aika miki da kayanki cikin aminci da yardar Allah su isa har inda kike ba cuta ba cutarwa karku bari abaku labari.
Muna kawo kalolin ingantattun kaya kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-Maganin sanyi
2-Maganin gyaran nono
3-Maganin hips
4-Akwai gumba kala kala
5-Maganin matsi masu ciko da gaba ki koma kamar budurwa
6-Kalolin garirrika masu bawa mace ni'ima da jimawa ajiki yana aiki
7-Akwai tsumi sha yanxu magani yanzu
8-Akwai jigidar sirri kala kala
Sannan kuma muna dahuwa kamar haka 💥💫💥💫👇👇👇👇
1-dahuwar kaza
2-yan shila
3-ciccibi
Dadai sauran su.Abubuwa dayawa gaskiya bazasu lissafu bah saboda lokaci maiso ta bini PC don ganin Kalolin kayan da muke dasu 08040448621,
ALLAH YAYI MAKI KIMA DA DARAJA AMATSAYINKI NA MACE👰,KADA KI WOFINTAR DA KANKI A WURIN MIJI SABODA RASHIN GYARA KAI, BURIN MAMAN HAIDAR KO WACE MACE TA ZAMA TAURARUWA⭐YAR LELE AGUN MIJINTA😍 SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI🤝
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_A heart touching story of Love and Destiny_ 💔
*Mallakin*
*🌹ZAINAB LALUH*📲✍
_~(Oummu imam)~_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
6️⃣5️⃣