Sashe 117
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Washe gari Asabar ana tashi islamiyya gidan hajiya ta wuce, lokacin data je part d'inshi yana zaune a falo yana aiki, bayan sun gaisa yace taje gida kar a nemeta har ta mik'e sai kuma ta tsaya tace "Ya Handsome wai baka ce zaka koya man irin turancin nan ba ko ka fasa ne?" d'agowa yay ya kalleta ya d'anyi shiru sai kuma yace "yaushe zamu fara?" da sauri tace "yanzu tunda na dawo daga makaranta ba abunda zanyi kuma" jinjina kai yayi yace taje ta cire uniform sai ta d'aukko book da pen ta amsa da sauri ta fuce, tana komawa gidan shaf shaf ta canja kaya taje kicin ta gaya ma gwaggo tace taje, lokacin data koma tana shirin zaunawa yace suje yai mata alamar waje, mik'ewa tayi suka fita, tana biye dashi suka nufi parking space can farko inda ba Mota dama ya kira Tk yace ya kawo masa kujeru guda biyu wurin harda d'an table dinsu, nuna mata d'aya yayi alamar ta zauna kafin shima ya zauna ba 6ata lokaci ya fara mata lesson din turancin, kiran sallar Azahar yasashi mik'ewa yace zaije yin salla itama taje tayi tace dakinshi ko gida yace mata taje gida sai taci abinci tace to shima zata kawo mashi kai kawae ya d'aga mata ya nufi part d'inshi don yin alwala, tana zuwa gida tayi sallar bayan ta gama taje d'aki wurin gwaggo tace ina abincin Ya Handsome zata kai mashi, tare suka fito suka nufi kicin ta bata kayan abincin nashi har zata tafi gwaggon tace ta dawo itama taci abincin tace mata zata ci acikin nashin,
"Baku gama lesson d'in bane?" ta tambaya idonta akanta amsa mata tayi da eh, ganin ta kafeta da Ido yasa da sauri tace "wllh kuwa da gaske nike kuma in baki yarda ba ki aiki kawu Amadu ya dubo maki muna nan inda ake ajiye motoci anan yake koya man" jin hakan yasa gwaggon taji hankalinta ya k'ara kwanciya ba kuma don tana zargin wani abu ba sai don yakamata dama tasa kula duk da yardar da tayi da haisam d'in, ce mata tayi ta tafi, bayan ta koma bata iskeshi a parking space d'in ba tana niyyar zuwa part dinshi ya fito daga cikin Masallaci, komawa tayi ta zauna shima ya k'araso ya zauna ba tare data tambayeshi ba ta fiddo kayan abincin ta zuba mashi ta tura mashi kafin itama ta zuba tace mashi suyi yar rigen cinyewa, d'an murmushi yayi ya girgiza mata kai kawae, ba laifi yaci sosae bayan ya gama ya kira Tk a waya yazo ya d'auki sauran Abincin daga haka suka ci gaba da yin lesson din har saida aka kusa kiran la'asar sannan yace mata taje gida sai gobe, washe gari lahadi haka ya k'ara yi mata lesson d'in acikin parking space d'in kuma ba laifi tana kamawa sosae, ana shiga ranakun aiki ganin Haisam din yayi mata wuta daga ya ajeta a Makaranta bata k'ara ganinshi don lokacin da yake dawowa ta tafi islamiyya in kuma aka taso su shi kuma bai dawo daga gym ba gashi in tace zata kai mashi abinci da daddare sai gwaggo ta hana tace dare yayi sai ranakun da ba'a islamiyya ne kadae take samun ta dan ganshi in ya dawo kafin ya tafi gym wani lokacin kuma in gwaggon bata dawo daga aiki ba da daddare sai ta lalla6a ta saci hanya ba tare da Amadu ya ganta ba taje wurinshi kuma data je sun gaisa yake rakota gida karshe dae ta rokonshi tay wai don Allah duk in ya dawo da daddare kafin yaje gida ya tsaya ya kirata da layin gwaggo su gaisa yace mata a'a bazai kira ba tace to ya rink'a yi mata horn sai ta fito su gaisa sannan ya yarda ya rink'a yi mata hakan amman ba kullum ba.
Salla da sati ukku Hajiya ta dawo, sosae Fatuu tayi farinciki kaman ta zuba ruwa a k'asa tasha don tasan yanzu zata rink'a zuwa gidan duk lokacin da take so ba tare da an hanata ba, rayuwa taci gaba da gudana kaman da bayan dawowar hajiyar a haka har babbar salla tazo wannan karon gallelliyar shadda Haisam ya dinka ma Fatun tasha uban aiki wanda in ka kalla sai ka k'ara kallo don a Abuja aka yo mata d'inkin sai dae kawae taje part d'inshi ya bata ana saura kwana biyu salla harda takalma da gyalen da suka shiga da shaddar, sosae Fatuu taji dad'in dinkin ba kamar da yake kuma wannan sallar a nan zasu yi ta hakan yasa sai faman d'okin zuwan sallan take, ranar sallar tare suka je salla kaman k'aramar salla ana dawowa aka fara yanka ragunan layya harda na gwaggo wanda Haisam ya siya mata katon gaske, shima Haisam din yayi layyar kusan rago biyar aka yanka gidan hajiyar don tana raba ma mutane d'anyen naman sosae shima Haisam nashi guda biyun duk rabar dashi akai, washe garin sallar Tk ya tafi gida dama duk babbar salla gida yake tafiya, yan Abuja basu samu zuwa ba, dama ba kowace babbar salla suke zuwa ba wani lokacin sai bayan sallan suke zuwa to wannan sallan Senatorn da matanshi duka da wasu daga cikin manyan ya'yanshi sun tafi Hajji yayin da sauran kuma suka tafi Lagos wurin Hajiya Maryam sai bayan sallan ne zasu zo Katsina.......
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
~(Oumm Imam)~
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*6️⃣7️⃣*
"Baku gama lesson d'in bane?" ta tambaya idonta akanta amsa mata tayi da eh, ganin ta kafeta da Ido yasa da sauri tace "wllh kuwa da gaske nike kuma in baki yarda ba ki aiki kawu Amadu ya dubo maki muna nan inda ake ajiye motoci anan yake koya man" jin hakan yasa gwaggon taji hankalinta ya k'ara kwanciya ba kuma don tana zargin wani abu ba sai don yakamata dama tasa kula duk da yardar da tayi da haisam d'in, ce mata tayi ta tafi, bayan ta koma bata iskeshi a parking space d'in ba tana niyyar zuwa part dinshi ya fito daga cikin Masallaci, komawa tayi ta zauna shima ya k'araso ya zauna ba tare data tambayeshi ba ta fiddo kayan abincin ta zuba mashi ta tura mashi kafin itama ta zuba tace mashi suyi yar rigen cinyewa, d'an murmushi yayi ya girgiza mata kai kawae, ba laifi yaci sosae bayan ya gama ya kira Tk a waya yazo ya d'auki sauran Abincin daga haka suka ci gaba da yin lesson din har saida aka kusa kiran la'asar sannan yace mata taje gida sai gobe, washe gari lahadi haka ya k'ara yi mata lesson d'in acikin parking space d'in kuma ba laifi tana kamawa sosae, ana shiga ranakun aiki ganin Haisam din yayi mata wuta daga ya ajeta a Makaranta bata k'ara ganinshi don lokacin da yake dawowa ta tafi islamiyya in kuma aka taso su shi kuma bai dawo daga gym ba gashi in tace zata kai mashi abinci da daddare sai gwaggo ta hana tace dare yayi sai ranakun da ba'a islamiyya ne kadae take samun ta dan ganshi in ya dawo kafin ya tafi gym wani lokacin kuma in gwaggon bata dawo daga aiki ba da daddare sai ta lalla6a ta saci hanya ba tare da Amadu ya ganta ba taje wurinshi kuma data je sun gaisa yake rakota gida karshe dae ta rokonshi tay wai don Allah duk in ya dawo da daddare kafin yaje gida ya tsaya ya kirata da layin gwaggo su gaisa yace mata a'a bazai kira ba tace to ya rink'a yi mata horn sai ta fito su gaisa sannan ya yarda ya rink'a yi mata hakan amman ba kullum ba.
Salla da sati ukku Hajiya ta dawo, sosae Fatuu tayi farinciki kaman ta zuba ruwa a k'asa tasha don tasan yanzu zata rink'a zuwa gidan duk lokacin da take so ba tare da an hanata ba, rayuwa taci gaba da gudana kaman da bayan dawowar hajiyar a haka har babbar salla tazo wannan karon gallelliyar shadda Haisam ya dinka ma Fatun tasha uban aiki wanda in ka kalla sai ka k'ara kallo don a Abuja aka yo mata d'inkin sai dae kawae taje part d'inshi ya bata ana saura kwana biyu salla harda takalma da gyalen da suka shiga da shaddar, sosae Fatuu taji dad'in dinkin ba kamar da yake kuma wannan sallar a nan zasu yi ta hakan yasa sai faman d'okin zuwan sallan take, ranar sallar tare suka je salla kaman k'aramar salla ana dawowa aka fara yanka ragunan layya harda na gwaggo wanda Haisam ya siya mata katon gaske, shima Haisam din yayi layyar kusan rago biyar aka yanka gidan hajiyar don tana raba ma mutane d'anyen naman sosae shima Haisam nashi guda biyun duk rabar dashi akai, washe garin sallar Tk ya tafi gida dama duk babbar salla gida yake tafiya, yan Abuja basu samu zuwa ba, dama ba kowace babbar salla suke zuwa ba wani lokacin sai bayan sallan suke zuwa to wannan sallan Senatorn da matanshi duka da wasu daga cikin manyan ya'yanshi sun tafi Hajji yayin da sauran kuma suka tafi Lagos wurin Hajiya Maryam sai bayan sallan ne zasu zo Katsina.......
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
~(Oumm Imam)~
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*6️⃣7️⃣*