Sashe 45
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Gani nayi akan hanya muke..." fatuu ta katseta"yo miye ina ruwanki da wani kuma ma hanyar ai ba wasu mutane" haulat tace to ta 6are guda itama ta tura cikin baki ta fara taunawa"wai fatuu micece gabza?"fatuu da dad'in chocolate ya ratsata har cikin kwanyarta ta d'age idanu tace"oho ni wllh bansan miye gabzar ba,kaman dae abincin gidan yari ne,kuma ni abunda ya tada man hankali dana ji gaye yana neman tsari da ita,har fa cewa yayi wai yana taka tsantsan kar akaisa gidan yari saboda tuwon babarsa..." tunda ta fara magana haulat ke kyalkyatar daria hada dafe ciki"yanzu ashe dama baki san ma micece gabzar ba amman kika tashi hankalinki,nifa wllh tun farko ma ban yarda da duk abunda ya fad'a ba tunda d'an shaye shaye ne fa yawancin kalamansu duk k'arya ne,amman gwara ma da akayi hakan koma karyan ne ni wllh naji dadin hakan..." fatuu ta katseta"wayace maki karya yake,da gaske ne don saida yace wai lauya d'insa ne bai a gari shiyasa ba'azo aka kamani ba",
Jinjina kai kawai haulat tayi don daga jin maganar ta san mutumin wasa yake amman bata nuna ma fatun ba tace"yanzun dae ai dole ki daina rashin ji tunda kinyi masa alkawari in ba haka ba atafi a had'e da gabza tunda dae ba kudin shanu gomaa da za'a biya shi" ta k'arasa tana ta tik'ar dariya,hakan yasa fatuu d'aga jakarta zata buga mata da sauri haulat ta ruke jakar"ke fatuu baki da hankali ne akwae fa Al'qurani aciki" cigaba da tafiya sukae haulat nata tsokanar fatuu har suka kae islamiyyar,sun dae makara sosae hakan yasa aka yi masu bulalar makara kafin suka shige aji.
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_*A heart touching love story.*_
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D2Y0l2ZoRx8FLdjdi2Te0F
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*3️⃣5️⃣*
Bayan antashi islamiyyar atare suka taho kaman yadda suka saba sai lokacin suka bud'e biskit d'in suna ci,hannu fatuu tasa ta dafa kafad'ar Haulat"wllh Yaya handsome na da kirki sosae" wani kallo haulat tayi mata tace"waye haka?"
"Yo Dan gidan hajiya mana mai gilashi",
"Haka sunanshi yake handsome? Biscuit fatuu ta tura abaki"a jikin rigarsa naga an rubuta call me handsome daya ji ina kiransa da sunan shine yace man wai ba sunanshi haka ba sunan shi ko Haisam to ni kuma sai naga ai duk d'aya ne ko" kyalkyalewa da dariya Haulat tayi"wllh fatuu kin cika iskanci ta ina handsome da haisam suka zama d'aya,handsome fa turanci ne haisam kuma ai kaman larabcine" fatuu dake taunar biscuit tayi wata yar iskar dariya"to ni dae nafi jin dadin cewa handsome kuma ai ya dace da sunan tunda yana nufin mai kyau kuma shi d'in mai kyaun ne"girgiza kae kawai haulat tayi suna ci gaba da tafiya,
"k'awata nagode sosae da shawarar da kika bani kinga tayi man amfani kaman dae yadda duk in kika ban shawara take yi,Allah ya barmu tare har abada"fatuu ta k'arasa maganar had'i da k'ara dafa kafad'ar haulat din,
Murmushi Haulat tayi"ai shiru nayi na zuba maki ido inga in zaki man godiyar kaman yadda kika ce jiya in bari sai shawaran tayi aiki sannan ki goden" fatuu ta langa6ar da kai"ai kinsan dai inada hankali nasan daidai ko,dama ai zan maki godiyar...."katseta haulat tayi"ah kina da hankali kam,ni ce dil nafi kowa sanin k'awata yar fillo d'an kai ne da ita" a fusace fatuu ta juyo ta kalleta"ni ce mai d'an kai?mara hankali fa kenan" ganin haulat d'in tasa hannu ta guntse dariya yasata d'aga hannu zata kai mata bugu, aikuwa da gudu haulat ta juya fatun ta rufa mata baya suka yanki hanya suna ta gudu,cikin haki haulat ke fad'in"Don Allah fatuu yi hakuri kinsan ni ban iya yan guje gujen nan ba,wllh har na fara ganin juwa",
Suna isowa bakin lungun gidan hajiya haulat ta tsaya tafin hannunta guda asaman kirji sai faman haki take,ita kam fatuu koda ta zo wurin amaimakon itama ta tsaya sai kawae ta mik'i hanya straight taci gaba da gudun,cikin d'aga murya haulat tace"fatuu ina za ki?" hannu ta d'ago mata"kije sai mun had'e gobe da safe,zanje wani wuri ne"daga haka tayi gaba,gyada kai haulat tayi ta juya ta shige cikin lungun.
Juyowa fatuu tayi ganin haulat d'in ta tafi yasa ta tsaya da gudun ta ci gaba da tafiya,bakin titi take son zuwa don ta siyo ma Haisam wani abu,bata son haulat d'in ta sani ne shiyasa tayi mata hakan don in suka tafi tare tasan sai ta tambayeta dalilin siya mashi abun kuma gashi ya gargad'eta kada ta fada ma kowa abunda ya faru game dasu gaye.
A dai dai bakin titin ta tsaya ta shiga tunanin mi ya kamata ta siya mashi,ko taje wanccan shagon taga in akwae abunda ya kamata ta siya...."yanmata zo ga kayan marmari masu kyau..."fatuu taji an fad'a daga d'an can gefenta,juyawa tayi ta kalli mutumin da yayi maganar,ya ci gaba"zo ki siya zan maki sauki"shiru tayi tana kallonshi sai kuma ta fara tafiya ta nufi wurinshi,
"Yauwa yar fillo to mi za'a baki" wani kalan kallo ta yi mashi"ni ba sunana haka ba sunana fatuu"ta k'arasa tana turo baki,yar dariya yayi"to ai daga jin sunan naki na fillon ne,ba fatima yake nufi ba?" tace"to ni dae ka kira ni da sunana kawai in ba haka ba in tafiyata" da sauri yace"ah to yi hakuri hajiya fateema dami dami za'a baki ne?"
shiru tayi kaman tana tunanin wani abu"kasan mi,wani ne fa zan siya mawa bai lapiya to kuma su yan gayu ne,ni sai ina ganin kaman ma bazai ji dad'insu ba tunda suna shan su kullum,har lemunan roba dana gwangwani suna dasu cike a fridge",
"Kice saurayinki ne bai lafiya zaki siya masa karin ciwo,hakan nada kyau...." cike da tsiwa ta katseshi"ni nace maka saurayi na ne,yayana fa ne shine zaka ce wai saurayina to bamma siya"ta juya zata tafi,da sauri yace"yaki zo mana,ai ni bansan yayanki bane,to yi hakuri yar fil...au fatima"tsayawa tayi tana mashi wani kallo ta kumburo baki,
"Yauwa kika ce su masu kudine ko,to ai hajiya fatima dama masu kudi ana masu kyauta ne ba wai don abun yafi karfinsu ba sai don kyautatawa da nuna damuwa kuma hakan na sasu farinciki sosae,baki ga iyayenmu in zasu kaima manyan mutane ziyara ba sai su kai masu yar kuka dasu daudawa ba kuma kiga suna ta farinciki duk da sunfi kafinsu nesa ba kusa ba,to shima ina tabbatar maki in kika kai masa zai yi farinciki sosae yaga kindamu dashi hakan kuma zai k'ara dankon kauna a tsakaninku" wani kallo tayi mashi kaman zata kai masa bugu da sauri yace"ina nufin kaunar yan'uwantaka fa",
Ajiyar zuciya ta sauke,ta bud'e jakarta kudi ta fiddo yan hamsin hamsin,ishirin,goma harda naira biyar biyar ta mik'a masa"gashi kaban na duka kuma cika man leda zaka yi komae ka zuba"kar6ar kudin yayi yana fad'in"wannan kudi haka hajiya fateema,nawa ne da har za'a cika leda"fara k'irga kudin yayi kafin ya kalleta"dari biyar ne"daga masa kai tayi alamar eh,
"To amman d'ari biyar har acika leda,za'a dae zuba na iya d'ari biyar din" da sauri tace"a'a nidae komae zaka zuba man"tayi maganar tana tura baki,shiru yayi hannunsa rik'e da kudin yana mata kallon mamaki"taya zan zuba maki komae na wurin nan a d'ari biyar,kayan nan fa ba wata riba ce dasu ba don sunyi tsada yanzu,in ban ci riba ba ai bana fad'i ba ko,kinga wannan yankin kankanar naira dari take zansa maki ita,sai lemu da ayaba,sai in had'a maki da wannan yankin abarbar shima dari ne...."
katseshi fatuu tayi"harda Apple zaka sa man" d'an bude ido yayi"Apple!taya zan had'a maki da shi abunda duk d'aya 300 yake,to kuwa saidai abaki apple d'in sai yankin kankanar nan sai asa maki lemu..",
"to ayaba da abarbar fa" fatuu ta tambaya,
"To indae harda su kike so gaskia sai kin karo kudi,ki k'aro wata dari biyar din asa maki komae,a cika maki ledar"
"To ni ina naga wata d'ari biyar din,wannan ma kasan ko kudin miye na baka,nidae ka zuba man yadda kace din da farko sai ka saka man Apple d'in" shiru mai kayan marmari ya yi,lokaci guda ya fahimci rigimamma ce yarinyar,yar ajiyar zuciya ya sauke kafin yace"kingane ko hajiya fateema kar6i kudin nan,ki d'an k'ara gaba can gaban wanccan wurin wankin motocin,akwae wani mai saida kayan marmarin k'ilan nashi su fi nawa sauki don ni gaskiya ban iya baki yadda kike so,fad'uwa zanyi",
k'in amsar kudin tayi tace"tabb wllh ba inda zani,ai kai ka kirani kace inzo za kai man sauki ko sai kuma kace wai inyi gaba ba inda zani sai kaban yadda nike so...."a fusace yace"to na fasa saidawar kije wani wurin,kar6i kudinki" turo baki tayi ta juya masa k'eya tana fad'in "Allah ko kaban ko in tara maka mutane ehe" zaro ido yayi"ki tara man mutane akan me,ana dole ne a kasuwa,yau naga karfin hali ni Rabi'u,fitsara zaki man nida kaya na" juyowa tayi ta kalleshi"ba wata fitsara,in mutanen suka taru ai sai suyi mana sharia aga wanda baida gaskia atsakaninmu,tunda dae kai ai ka kira ni ko"shiru yayi yana tunani cikin ranshi,anya yarinyar nada cikakken hankali kuwa,gara ya lalla6ata su rabu lpy,
"Yanzu kingane to ki k'aro d'ari biyu sai in baki harda Apple d'in,ai kema nasan bazaki so in fadi ba ko hajiya fateema ki tausaya mani mana,nima sai nayi ciniki nike samu ina ma iyalai na cefane"lalla6ata ya shiga yi,ta k'ara bud'e jakar tana fad'in"ni bani da wata d'ari biyu naira d'ari ta rage man itama ajewa nayi don kar in rasa ko sisi" sababbin yan ishirin ta fiddo da gani kudin da hajiyar Sanata ta bata ne,mik'a mashi tayi bayan ta zare naira ashirin wai bazata zauna ba ko sisi ba,girgiza kai kawae yayi ya kar6i tamanin d'in ya fara kokarin zuba mata a leda bayan ta matsa masa saida ya kara lullube su kankanar da leda bayan wacce ke a jikinsu,yana zubawa tana masa korafin masu kyau zai bata don d'an gidan hajiyar Sanata ne zai sha in yaga ru6a66e bazai sha ba,
Jinjina kai kawai haulat tayi don daga jin maganar ta san mutumin wasa yake amman bata nuna ma fatun ba tace"yanzun dae ai dole ki daina rashin ji tunda kinyi masa alkawari in ba haka ba atafi a had'e da gabza tunda dae ba kudin shanu gomaa da za'a biya shi" ta k'arasa tana ta tik'ar dariya,hakan yasa fatuu d'aga jakarta zata buga mata da sauri haulat ta ruke jakar"ke fatuu baki da hankali ne akwae fa Al'qurani aciki" cigaba da tafiya sukae haulat nata tsokanar fatuu har suka kae islamiyyar,sun dae makara sosae hakan yasa aka yi masu bulalar makara kafin suka shige aji.
*💖ASANADIN MAKWABTAKA💖*
_*A heart touching love story.*_
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D2Y0l2ZoRx8FLdjdi2Te0F
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*3️⃣5️⃣*
Bayan antashi islamiyyar atare suka taho kaman yadda suka saba sai lokacin suka bud'e biskit d'in suna ci,hannu fatuu tasa ta dafa kafad'ar Haulat"wllh Yaya handsome na da kirki sosae" wani kallo haulat tayi mata tace"waye haka?"
"Yo Dan gidan hajiya mana mai gilashi",
"Haka sunanshi yake handsome? Biscuit fatuu ta tura abaki"a jikin rigarsa naga an rubuta call me handsome daya ji ina kiransa da sunan shine yace man wai ba sunanshi haka ba sunan shi ko Haisam to ni kuma sai naga ai duk d'aya ne ko" kyalkyalewa da dariya Haulat tayi"wllh fatuu kin cika iskanci ta ina handsome da haisam suka zama d'aya,handsome fa turanci ne haisam kuma ai kaman larabcine" fatuu dake taunar biscuit tayi wata yar iskar dariya"to ni dae nafi jin dadin cewa handsome kuma ai ya dace da sunan tunda yana nufin mai kyau kuma shi d'in mai kyaun ne"girgiza kae kawai haulat tayi suna ci gaba da tafiya,
"k'awata nagode sosae da shawarar da kika bani kinga tayi man amfani kaman dae yadda duk in kika ban shawara take yi,Allah ya barmu tare har abada"fatuu ta k'arasa maganar had'i da k'ara dafa kafad'ar haulat din,
Murmushi Haulat tayi"ai shiru nayi na zuba maki ido inga in zaki man godiyar kaman yadda kika ce jiya in bari sai shawaran tayi aiki sannan ki goden" fatuu ta langa6ar da kai"ai kinsan dai inada hankali nasan daidai ko,dama ai zan maki godiyar...."katseta haulat tayi"ah kina da hankali kam,ni ce dil nafi kowa sanin k'awata yar fillo d'an kai ne da ita" a fusace fatuu ta juyo ta kalleta"ni ce mai d'an kai?mara hankali fa kenan" ganin haulat d'in tasa hannu ta guntse dariya yasata d'aga hannu zata kai mata bugu, aikuwa da gudu haulat ta juya fatun ta rufa mata baya suka yanki hanya suna ta gudu,cikin haki haulat ke fad'in"Don Allah fatuu yi hakuri kinsan ni ban iya yan guje gujen nan ba,wllh har na fara ganin juwa",
Suna isowa bakin lungun gidan hajiya haulat ta tsaya tafin hannunta guda asaman kirji sai faman haki take,ita kam fatuu koda ta zo wurin amaimakon itama ta tsaya sai kawae ta mik'i hanya straight taci gaba da gudun,cikin d'aga murya haulat tace"fatuu ina za ki?" hannu ta d'ago mata"kije sai mun had'e gobe da safe,zanje wani wuri ne"daga haka tayi gaba,gyada kai haulat tayi ta juya ta shige cikin lungun.
Juyowa fatuu tayi ganin haulat d'in ta tafi yasa ta tsaya da gudun ta ci gaba da tafiya,bakin titi take son zuwa don ta siyo ma Haisam wani abu,bata son haulat d'in ta sani ne shiyasa tayi mata hakan don in suka tafi tare tasan sai ta tambayeta dalilin siya mashi abun kuma gashi ya gargad'eta kada ta fada ma kowa abunda ya faru game dasu gaye.
A dai dai bakin titin ta tsaya ta shiga tunanin mi ya kamata ta siya mashi,ko taje wanccan shagon taga in akwae abunda ya kamata ta siya...."yanmata zo ga kayan marmari masu kyau..."fatuu taji an fad'a daga d'an can gefenta,juyawa tayi ta kalli mutumin da yayi maganar,ya ci gaba"zo ki siya zan maki sauki"shiru tayi tana kallonshi sai kuma ta fara tafiya ta nufi wurinshi,
"Yauwa yar fillo to mi za'a baki" wani kalan kallo ta yi mashi"ni ba sunana haka ba sunana fatuu"ta k'arasa tana turo baki,yar dariya yayi"to ai daga jin sunan naki na fillon ne,ba fatima yake nufi ba?" tace"to ni dae ka kira ni da sunana kawai in ba haka ba in tafiyata" da sauri yace"ah to yi hakuri hajiya fateema dami dami za'a baki ne?"
shiru tayi kaman tana tunanin wani abu"kasan mi,wani ne fa zan siya mawa bai lapiya to kuma su yan gayu ne,ni sai ina ganin kaman ma bazai ji dad'insu ba tunda suna shan su kullum,har lemunan roba dana gwangwani suna dasu cike a fridge",
"Kice saurayinki ne bai lafiya zaki siya masa karin ciwo,hakan nada kyau...." cike da tsiwa ta katseshi"ni nace maka saurayi na ne,yayana fa ne shine zaka ce wai saurayina to bamma siya"ta juya zata tafi,da sauri yace"yaki zo mana,ai ni bansan yayanki bane,to yi hakuri yar fil...au fatima"tsayawa tayi tana mashi wani kallo ta kumburo baki,
"Yauwa kika ce su masu kudine ko,to ai hajiya fatima dama masu kudi ana masu kyauta ne ba wai don abun yafi karfinsu ba sai don kyautatawa da nuna damuwa kuma hakan na sasu farinciki sosae,baki ga iyayenmu in zasu kaima manyan mutane ziyara ba sai su kai masu yar kuka dasu daudawa ba kuma kiga suna ta farinciki duk da sunfi kafinsu nesa ba kusa ba,to shima ina tabbatar maki in kika kai masa zai yi farinciki sosae yaga kindamu dashi hakan kuma zai k'ara dankon kauna a tsakaninku" wani kallo tayi mashi kaman zata kai masa bugu da sauri yace"ina nufin kaunar yan'uwantaka fa",
Ajiyar zuciya ta sauke,ta bud'e jakarta kudi ta fiddo yan hamsin hamsin,ishirin,goma harda naira biyar biyar ta mik'a masa"gashi kaban na duka kuma cika man leda zaka yi komae ka zuba"kar6ar kudin yayi yana fad'in"wannan kudi haka hajiya fateema,nawa ne da har za'a cika leda"fara k'irga kudin yayi kafin ya kalleta"dari biyar ne"daga masa kai tayi alamar eh,
"To amman d'ari biyar har acika leda,za'a dae zuba na iya d'ari biyar din" da sauri tace"a'a nidae komae zaka zuba man"tayi maganar tana tura baki,shiru yayi hannunsa rik'e da kudin yana mata kallon mamaki"taya zan zuba maki komae na wurin nan a d'ari biyar,kayan nan fa ba wata riba ce dasu ba don sunyi tsada yanzu,in ban ci riba ba ai bana fad'i ba ko,kinga wannan yankin kankanar naira dari take zansa maki ita,sai lemu da ayaba,sai in had'a maki da wannan yankin abarbar shima dari ne...."
katseshi fatuu tayi"harda Apple zaka sa man" d'an bude ido yayi"Apple!taya zan had'a maki da shi abunda duk d'aya 300 yake,to kuwa saidai abaki apple d'in sai yankin kankanar nan sai asa maki lemu..",
"to ayaba da abarbar fa" fatuu ta tambaya,
"To indae harda su kike so gaskia sai kin karo kudi,ki k'aro wata dari biyar din asa maki komae,a cika maki ledar"
"To ni ina naga wata d'ari biyar din,wannan ma kasan ko kudin miye na baka,nidae ka zuba man yadda kace din da farko sai ka saka man Apple d'in" shiru mai kayan marmari ya yi,lokaci guda ya fahimci rigimamma ce yarinyar,yar ajiyar zuciya ya sauke kafin yace"kingane ko hajiya fateema kar6i kudin nan,ki d'an k'ara gaba can gaban wanccan wurin wankin motocin,akwae wani mai saida kayan marmarin k'ilan nashi su fi nawa sauki don ni gaskiya ban iya baki yadda kike so,fad'uwa zanyi",
k'in amsar kudin tayi tace"tabb wllh ba inda zani,ai kai ka kirani kace inzo za kai man sauki ko sai kuma kace wai inyi gaba ba inda zani sai kaban yadda nike so...."a fusace yace"to na fasa saidawar kije wani wurin,kar6i kudinki" turo baki tayi ta juya masa k'eya tana fad'in "Allah ko kaban ko in tara maka mutane ehe" zaro ido yayi"ki tara man mutane akan me,ana dole ne a kasuwa,yau naga karfin hali ni Rabi'u,fitsara zaki man nida kaya na" juyowa tayi ta kalleshi"ba wata fitsara,in mutanen suka taru ai sai suyi mana sharia aga wanda baida gaskia atsakaninmu,tunda dae kai ai ka kira ni ko"shiru yayi yana tunani cikin ranshi,anya yarinyar nada cikakken hankali kuwa,gara ya lalla6ata su rabu lpy,
"Yanzu kingane to ki k'aro d'ari biyu sai in baki harda Apple d'in,ai kema nasan bazaki so in fadi ba ko hajiya fateema ki tausaya mani mana,nima sai nayi ciniki nike samu ina ma iyalai na cefane"lalla6ata ya shiga yi,ta k'ara bud'e jakar tana fad'in"ni bani da wata d'ari biyu naira d'ari ta rage man itama ajewa nayi don kar in rasa ko sisi" sababbin yan ishirin ta fiddo da gani kudin da hajiyar Sanata ta bata ne,mik'a mashi tayi bayan ta zare naira ashirin wai bazata zauna ba ko sisi ba,girgiza kai kawae yayi ya kar6i tamanin d'in ya fara kokarin zuba mata a leda bayan ta matsa masa saida ya kara lullube su kankanar da leda bayan wacce ke a jikinsu,yana zubawa tana masa korafin masu kyau zai bata don d'an gidan hajiyar Sanata ne zai sha in yaga ru6a66e bazai sha ba,