Sashe 48
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri fatuu tace"a...ai hajiya k'ilan a k'asan take fa"a rude tayi maganar,
"taya hakan zai yiwu bacin harabar part d'in nasa interlock ne,bafa k'asa bace balle ace kwalbar ta shige ciki ne" sosae gaban fatuu yake bugawa"ai ko shi d'in kwalbar zata iya shiga..." hajiyar ta katseta"bulo ne fa fateema" duk maganganun da suke Haisam d'in na jinsu don yana niyyar yaba hajiyan amsa lokacin da ta tambayeshi fatun ta rigashi yin maganar shiru yayi yana sauraransu idanunsa akan tv,so yake yaji yadda zata fidda kanta,
Fatuu taci gaba"ai a bulonma kwalba na mak'alewa" hajiya tace"kai fateema anya kuwa,su masu yin bulon har basu gani ba lokacin da suke yi su cire" fatuu dake ta zare ido tace"to ai ba inji bane yake kwa6a masu simintin da yashin ba,ai ba lalle fa su gani ba,ni nasha ganin kwalba ajikin bulo a gidajen da ake ginawa a hanyar islamiyyarmu" cike da al'ajabi hajiya ta ruke ha6arta"kuma fa hakane wllh,dama kinga part d'in nasa sabone kafin ya dawo akulle yake,ko ada in yazo kafin ya dawo nan,acikin nan yake zama,yanzu saboda zai dade ne aka idasa gina can d'in.."fatuu dae sai gyad'a kai take,hajiya taci gaba"aikuwa bari zansa Tk ya samo almajirai abi k'asan part d'in nasa adudduba inma akwae saura su cire saboda gaba kar ya k'ara takawa..." fatuu ta kar6e"haka yakamata nima zan tayasu aduban",
"Yauwa haka kawae za'ayi ma..." hajiya bata k'arasa maganarta ba sakamakon sautin yar dariyar da haisam ya saki,abunda ya bashi dariya shine yadda yarinya k'arama ta zauna tana mata wayo,
"kaji wulakanci muna tattauna yadda zamu kare lafiyarsa yana mana dariya" Hajiya ce tayi maganar idonta akan haisam,d'an juyowa yayi ya kalleta suka hada ido tace"mu kake ma dariya don mun damu da lafiyarka" d'an girgiza mata kai yayi"baki ga ina kallo bane",ya kai idanunsa kan fatuu bayan yayi maganar,tayi wuki wuki gaba daya tayi kalan rashin gaskiya,wani kallo yayi mata da sauri ta sunkuyar da kanta k'asa kafin ya ci gaba da kallonshi,
"Fateema yakamata kizo ki tafi gida dare yayi sai kuma Allah ya kaimu" hajiyace tayi maganar idonta akan agogon dake parlon,
"Ni yau nan zan kwana" ta ba hajiyar amsa,kallonta tayi"amman dae kinsan gobe akwae makaranta ko,ki bari ran juma'a in Allah ya kaimu sai kizo nan kiyi weekend ma tunda ita islamiyyar bada sassafe ake zuwa ba" turo baki tayi tana niyyar yin magana haisam ya jefo mata wani kallo nan da nan taja baki tayi shiru,dama abunda yasa tace anan zata kwanan saboda ta kasa ta tsare don kada ta gano gaskiya,jiki a sanyaye ta mik'e zata tafi,hajiya tace"gashi ko abinci ma baki ci ba,mun zauna munata zance....",
"na koshi"ta fada fuskarta a yamutse,
"A'a bari dae a zuba maki ki tafi dashi in ke bazaki ci ba ai Dije da Amadu sa ci" tana kai maganar ta juya tana kwala ma Saude kira,fitowa sauden tayi ta nufo cikin parlon hajiya ta dakatar da ita"ki zubo ma fateema abinci cikin kula"amsawa sauden tayi da to ta juya ta nufi kicin,sai lokacin fatuu ta tuna da jakarta dake a d'akin sauden taje ta daukko,lokacin da ta fito sauden ma ta fito daga cikin kicin wurin fatun taje ta mik'a mata,amsar kular abincin tayi ta rungume a hannunta d'aya,gudan kuma yana rataye da jakarta,daga haka ta dawo cikin parlon kallon hajiya tayi"sai Allah ya kaimu hajiya",
"To fateema Allah ya tashemu lafiya,ki gaida dije",kai kawai ta d'aga mata,hajiya ta maida kanta kan tv,juyawa tayi ta kalli haisam da idanunsa ke kan tv shima"Yaya handsome sai da safe" jinjina mata kai yayi batare da ya kalleta ba,ba haka fatuu taso ba,so tayi ya kalleta don ta k'ara rokonshi akan karya fad'a ma hajiyan,
Hanyar fita daga parlon ta nufa tana yi tana waiwayen haisam wai ko zai juyo amman har takae bakin kopan bai juyo ba,tsaye tayi tana ta kallonshi ta kasa fita,kaman yaji ajikinsa ne yasa shi waiwayawa ya d'an kalli kopan fitan,da sauri fatuu ta aje kulan abincin ak'asa ta had'a hannayenta ta fara rokonshi tana magana kasa kasa had'i da jujjuya kanta,still yayi yana kallonta fuskarshi a sake kaman zaiyi murmushi,suna cikin haka hajiya ta juyo da niyyar yi mashi magana,ganin inda yake kallo yasata juyawa ta kalli bakin kopan karaf idanunta suka sauka akan fatuu,cike da mamaki ta furta"Fateema......."aikuwa da sauri fatun ta d'auki kulan ta fice.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D2Y0l2ZoRx8FLdjdi2Te0F
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
_Gashi nan 2 pages ne,ku da update sai Next week in Allah ya kaimu kar inji wani yace yau ba'a posting ne,within the Weekend🤨_
*3️⃣7️⃣&3️⃣8️⃣*
Da sauri Fatun ta d'auki kulan ta fice,maido idanunta tayi kan haisam da shima ya d'an kalleta kafin ya mayar da idanunsa kan tv,kanta ne yai matuk'ar d'aurewa,tunanin anya ba wani abu suke 6oye mata ba ta shiga yi,tasan halin kowannensu sarai shiyasa tun farko tayi mamakin ganin suna shiri sosae,
"Haisam" hajiya ta kira sunanshi,juyowa yayi ya kalleta ba tare da ya amsa ba,taci gaba"mike tsakaninka da fateema ne?"
d'an guntun murmushin da iyakarsa kan lips dinsa yayi"kinji ki da wani magana sweetheart mike tsakanina da ita fa..." katseshi tayi"ina nufin ya akai kasanta,ko tayi ma wani abunne don nasan halinta bata jin magana,kuma naga kaman kuna 6oye man wani abun" shiru haisam yayi yana tunanin ko ya fad'i mata kawae don ta san halin da ake ciki agame da yaran da yasa aka kama,yasan dole zata fi shi sanin abunda ya akamata ayi dangane da case din don ita aikinta ne,
Ganin yayi shiru yasa hajiya fad'in"talk to me haisam ka kafe ni da idanu,da akwai wani abu ne???" kai ya d'aga mata alamar eh,kafin a nutse ya soma magana"I first saw her On Thursday when i was Coming back frm Work........"nan take ya kwashe duk abunda ya faru tun ranar daya fara ganin fatun har zuwa jiyan"tunkafin ya rufe bakinshi hajiya ta shiga zabga salati,hannuwanta duka biyu dafe da kirjinta"innalillahi wainna ilaihir rajiun,hasbunallahu wa'niimal wakeel!!yanzu fateeman ce jiya mutum ukku suka kusan hakke mata?"cike da tashin hankali tayi mashi tambayar,lumshe ido yayi alamar eh,
"Kai jama'a wannan masifa dami tayi kama ni Hauwa'u,rape cases everywhere,everyday,fyade dae fyade dai,duk gargad'in da ake ana fadakarwa a banza kaman ma ana tunzura mutane" cike da takaici take maganar ci gaba tayi"Amman fateema bata yi wayo ba,wannan sakarci har ina,ina ganinta kaman mai wayau bazata bari a cucetaba ashe doluwa ce" sigh haisam yayi"tace Guy din wae bai ta6a ko ruke mata ko hannu ba shiyasa bata yi tunanin zai cucetaba",
Tsoki hajiya taja"sakarci dae kawae,wannan har hujjace da zata sa tabi shi kango karfe goman dare bacin tasan bashi kadae ke yin shaye shaye a wurinba kuma don bai ta6a ruke taba ai baikamata shima ta yarda dashi ba tunda tasan halinshi sarae daya samu dama zai iya cutar da itanne..."kwafa tayi kafin taci gaba"zata zo ta same ni ne,wato shiyasa ta zauna tana ta tsaran zance ta maida ni shashasha....harda cewa wani nan zata kwana,haba nifa wllh nayi mamakin ganinku tare don nidae nasan ba saninta kayi ba",
Sauke 6oyayyar Ajiyar zuciya haisam yayi"ina ganin ki kyaleta kawae...."da sauri hajiya ta tari numfashinshi"ta tafka wannan rashin wayon amman kace wai a kyaleta...",
"No kingane,duk wani abu da yakamata afad'i mata don ta kiyaye gaba i hv done dat,kuma nasan bazata k'ara yin makamancin hakan ba tunda nace mata nasa shi a yarjejiniyar glass da ta fasa man and kinga tana tsoron ki sani hakan zaisa ta k'ara kiyayewa sosae",
Cike da takaici hajiya tace" Fateema bata jin magana wllh,kar kaso kaga yadda kakarta Dije ke k'okari akanta,ni kaina nan kullum cikin yi mata fadan ta daina rashin ji nike,yanzu ina amfanin hakan,sannu kaima kayi Babban taimako,Amman ka tabbatar dae basu cutar da ita ba?ko dae akaita asibiti ne??"Hajiya ta tambayeshi fuskarta a yamutse,Al'amarin ya Matuk'ar tashi hankalinta,
D'an girgiza kai yayi"gaskia basu yi mata komae ba,kawae dai sunyi tying Bakinta da Hannu so tana ta basu wahala don naji wani cikinsu yana magana kan hakan lokacin da naje,Da sunyi matan ma i think da ba'a ganta haka ba",
jinjina kai Hajiyan tayi"yanzu wani mataki kake ganin ya dace a daukar masu?" gyara zama Haisam yayi"shiyasa ai na fad'i maki don ke aikinki ne,d'azun da Sp khamis ya kirani ya sanar dani sunyi arresting nasu gaba daya so suna bukatan akai ita Zarah station d'in,na sanar dashi sai zuwa Friday lokacin kafana ya k'ara warkewa yace ba matsala"Jinjina kae tayi"shikenan before then zamu yi magana"
"Ok,amman shi guy din kin sanshi?",
"Uhm sani kam,ai Ashirun babanshi d'aya daga cikin limaman masallacin gidan nan ne malam tanimu,ko last da aka kamashi akan case d'in sata ni nayo mashi belinshi,amman yanzu ai ba batun insa kaina tunda wannan babban Case ne,shi kuma tanan Allah ya jarabeshi,Allah ya shirya mana zuria",
"Ameen" haisam ya amsa,Saude ce ta k'araso cikin parlon,A gefen kujerar da hajiya take ta tsaya"Hajiya na gama shirya table tun d'azun,kai kawae ta d'aga mata alamar toh,juyawa tayi ta kalli haisam"ka tashi kaje ga abinci can kaci dare nayi"har lokacin fuskarta akwae alamun damuwa,
"Ke bazaki ci abincin ba" haisam dake kallonta ya tambaya,"kaje zan taso"mik'ewa yayi ya nufo wurinta,agabanta ya tsaya"C'mon,Stop Worrying ur Self,taso muje kici abinci"ganin tana niyyar yi masa gardama yasa shi sa hannu ya sunkuceta sai kace ya dauki k'aramar yarinya,hajiya na bugun hannunsa tana ya sauketa amman saida ya kaita har Dining area din.
_______________
Ranar laraba da yamma gwaggo zaune atsakan gida saman tabarma tana jiran lokacin magrib ya k'arasa yi fatuu ta shigo da gudu,a gefen kopar zauren ta aje jakar islamiyyarta ta nufi toilet,girgiza kai gwaggon tayi a fili tace"Allah ya shirya"fitowa tayi tana gyara wandon uniform din islamiyyar jikinta ta d'auki jakarta kafin ta nufo cikin gidan,fuskarta d'auke da dariya tace"sannu da gida kakus"ta6e baki gwaggo tayi"yauwa"daga haka ta juya zata shiga daki,"in kin cire kayan islamiyyar ki fito in gyara maki kanki,zuwa gobe in sha Allah tunda ba islamiyyar sai in kitse maki shi"amsawa tayi da toh kafin ta shige dakin,bata dade ba ta fito jikinta sanye da doguwar rigar material kanta ba kallabi,
"Ki shiga cikin dakina ki dauko masharci da mai" gwaggo tace mata,
"taya hakan zai yiwu bacin harabar part d'in nasa interlock ne,bafa k'asa bace balle ace kwalbar ta shige ciki ne" sosae gaban fatuu yake bugawa"ai ko shi d'in kwalbar zata iya shiga..." hajiyar ta katseta"bulo ne fa fateema" duk maganganun da suke Haisam d'in na jinsu don yana niyyar yaba hajiyan amsa lokacin da ta tambayeshi fatun ta rigashi yin maganar shiru yayi yana sauraransu idanunsa akan tv,so yake yaji yadda zata fidda kanta,
Fatuu taci gaba"ai a bulonma kwalba na mak'alewa" hajiya tace"kai fateema anya kuwa,su masu yin bulon har basu gani ba lokacin da suke yi su cire" fatuu dake ta zare ido tace"to ai ba inji bane yake kwa6a masu simintin da yashin ba,ai ba lalle fa su gani ba,ni nasha ganin kwalba ajikin bulo a gidajen da ake ginawa a hanyar islamiyyarmu" cike da al'ajabi hajiya ta ruke ha6arta"kuma fa hakane wllh,dama kinga part d'in nasa sabone kafin ya dawo akulle yake,ko ada in yazo kafin ya dawo nan,acikin nan yake zama,yanzu saboda zai dade ne aka idasa gina can d'in.."fatuu dae sai gyad'a kai take,hajiya taci gaba"aikuwa bari zansa Tk ya samo almajirai abi k'asan part d'in nasa adudduba inma akwae saura su cire saboda gaba kar ya k'ara takawa..." fatuu ta kar6e"haka yakamata nima zan tayasu aduban",
"Yauwa haka kawae za'ayi ma..." hajiya bata k'arasa maganarta ba sakamakon sautin yar dariyar da haisam ya saki,abunda ya bashi dariya shine yadda yarinya k'arama ta zauna tana mata wayo,
"kaji wulakanci muna tattauna yadda zamu kare lafiyarsa yana mana dariya" Hajiya ce tayi maganar idonta akan haisam,d'an juyowa yayi ya kalleta suka hada ido tace"mu kake ma dariya don mun damu da lafiyarka" d'an girgiza mata kai yayi"baki ga ina kallo bane",ya kai idanunsa kan fatuu bayan yayi maganar,tayi wuki wuki gaba daya tayi kalan rashin gaskiya,wani kallo yayi mata da sauri ta sunkuyar da kanta k'asa kafin ya ci gaba da kallonshi,
"Fateema yakamata kizo ki tafi gida dare yayi sai kuma Allah ya kaimu" hajiyace tayi maganar idonta akan agogon dake parlon,
"Ni yau nan zan kwana" ta ba hajiyar amsa,kallonta tayi"amman dae kinsan gobe akwae makaranta ko,ki bari ran juma'a in Allah ya kaimu sai kizo nan kiyi weekend ma tunda ita islamiyyar bada sassafe ake zuwa ba" turo baki tayi tana niyyar yin magana haisam ya jefo mata wani kallo nan da nan taja baki tayi shiru,dama abunda yasa tace anan zata kwanan saboda ta kasa ta tsare don kada ta gano gaskiya,jiki a sanyaye ta mik'e zata tafi,hajiya tace"gashi ko abinci ma baki ci ba,mun zauna munata zance....",
"na koshi"ta fada fuskarta a yamutse,
"A'a bari dae a zuba maki ki tafi dashi in ke bazaki ci ba ai Dije da Amadu sa ci" tana kai maganar ta juya tana kwala ma Saude kira,fitowa sauden tayi ta nufo cikin parlon hajiya ta dakatar da ita"ki zubo ma fateema abinci cikin kula"amsawa sauden tayi da to ta juya ta nufi kicin,sai lokacin fatuu ta tuna da jakarta dake a d'akin sauden taje ta daukko,lokacin da ta fito sauden ma ta fito daga cikin kicin wurin fatun taje ta mik'a mata,amsar kular abincin tayi ta rungume a hannunta d'aya,gudan kuma yana rataye da jakarta,daga haka ta dawo cikin parlon kallon hajiya tayi"sai Allah ya kaimu hajiya",
"To fateema Allah ya tashemu lafiya,ki gaida dije",kai kawai ta d'aga mata,hajiya ta maida kanta kan tv,juyawa tayi ta kalli haisam da idanunsa ke kan tv shima"Yaya handsome sai da safe" jinjina mata kai yayi batare da ya kalleta ba,ba haka fatuu taso ba,so tayi ya kalleta don ta k'ara rokonshi akan karya fad'a ma hajiyan,
Hanyar fita daga parlon ta nufa tana yi tana waiwayen haisam wai ko zai juyo amman har takae bakin kopan bai juyo ba,tsaye tayi tana ta kallonshi ta kasa fita,kaman yaji ajikinsa ne yasa shi waiwayawa ya d'an kalli kopan fitan,da sauri fatuu ta aje kulan abincin ak'asa ta had'a hannayenta ta fara rokonshi tana magana kasa kasa had'i da jujjuya kanta,still yayi yana kallonta fuskarshi a sake kaman zaiyi murmushi,suna cikin haka hajiya ta juyo da niyyar yi mashi magana,ganin inda yake kallo yasata juyawa ta kalli bakin kopan karaf idanunta suka sauka akan fatuu,cike da mamaki ta furta"Fateema......."aikuwa da sauri fatun ta d'auki kulan ta fice.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D2Y0l2ZoRx8FLdjdi2Te0F
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
_Gashi nan 2 pages ne,ku da update sai Next week in Allah ya kaimu kar inji wani yace yau ba'a posting ne,within the Weekend🤨_
*3️⃣7️⃣&3️⃣8️⃣*
Da sauri Fatun ta d'auki kulan ta fice,maido idanunta tayi kan haisam da shima ya d'an kalleta kafin ya mayar da idanunsa kan tv,kanta ne yai matuk'ar d'aurewa,tunanin anya ba wani abu suke 6oye mata ba ta shiga yi,tasan halin kowannensu sarai shiyasa tun farko tayi mamakin ganin suna shiri sosae,
"Haisam" hajiya ta kira sunanshi,juyowa yayi ya kalleta ba tare da ya amsa ba,taci gaba"mike tsakaninka da fateema ne?"
d'an guntun murmushin da iyakarsa kan lips dinsa yayi"kinji ki da wani magana sweetheart mike tsakanina da ita fa..." katseshi tayi"ina nufin ya akai kasanta,ko tayi ma wani abunne don nasan halinta bata jin magana,kuma naga kaman kuna 6oye man wani abun" shiru haisam yayi yana tunanin ko ya fad'i mata kawae don ta san halin da ake ciki agame da yaran da yasa aka kama,yasan dole zata fi shi sanin abunda ya akamata ayi dangane da case din don ita aikinta ne,
Ganin yayi shiru yasa hajiya fad'in"talk to me haisam ka kafe ni da idanu,da akwai wani abu ne???" kai ya d'aga mata alamar eh,kafin a nutse ya soma magana"I first saw her On Thursday when i was Coming back frm Work........"nan take ya kwashe duk abunda ya faru tun ranar daya fara ganin fatun har zuwa jiyan"tunkafin ya rufe bakinshi hajiya ta shiga zabga salati,hannuwanta duka biyu dafe da kirjinta"innalillahi wainna ilaihir rajiun,hasbunallahu wa'niimal wakeel!!yanzu fateeman ce jiya mutum ukku suka kusan hakke mata?"cike da tashin hankali tayi mashi tambayar,lumshe ido yayi alamar eh,
"Kai jama'a wannan masifa dami tayi kama ni Hauwa'u,rape cases everywhere,everyday,fyade dae fyade dai,duk gargad'in da ake ana fadakarwa a banza kaman ma ana tunzura mutane" cike da takaici take maganar ci gaba tayi"Amman fateema bata yi wayo ba,wannan sakarci har ina,ina ganinta kaman mai wayau bazata bari a cucetaba ashe doluwa ce" sigh haisam yayi"tace Guy din wae bai ta6a ko ruke mata ko hannu ba shiyasa bata yi tunanin zai cucetaba",
Tsoki hajiya taja"sakarci dae kawae,wannan har hujjace da zata sa tabi shi kango karfe goman dare bacin tasan bashi kadae ke yin shaye shaye a wurinba kuma don bai ta6a ruke taba ai baikamata shima ta yarda dashi ba tunda tasan halinshi sarae daya samu dama zai iya cutar da itanne..."kwafa tayi kafin taci gaba"zata zo ta same ni ne,wato shiyasa ta zauna tana ta tsaran zance ta maida ni shashasha....harda cewa wani nan zata kwana,haba nifa wllh nayi mamakin ganinku tare don nidae nasan ba saninta kayi ba",
Sauke 6oyayyar Ajiyar zuciya haisam yayi"ina ganin ki kyaleta kawae...."da sauri hajiya ta tari numfashinshi"ta tafka wannan rashin wayon amman kace wai a kyaleta...",
"No kingane,duk wani abu da yakamata afad'i mata don ta kiyaye gaba i hv done dat,kuma nasan bazata k'ara yin makamancin hakan ba tunda nace mata nasa shi a yarjejiniyar glass da ta fasa man and kinga tana tsoron ki sani hakan zaisa ta k'ara kiyayewa sosae",
Cike da takaici hajiya tace" Fateema bata jin magana wllh,kar kaso kaga yadda kakarta Dije ke k'okari akanta,ni kaina nan kullum cikin yi mata fadan ta daina rashin ji nike,yanzu ina amfanin hakan,sannu kaima kayi Babban taimako,Amman ka tabbatar dae basu cutar da ita ba?ko dae akaita asibiti ne??"Hajiya ta tambayeshi fuskarta a yamutse,Al'amarin ya Matuk'ar tashi hankalinta,
D'an girgiza kai yayi"gaskia basu yi mata komae ba,kawae dai sunyi tying Bakinta da Hannu so tana ta basu wahala don naji wani cikinsu yana magana kan hakan lokacin da naje,Da sunyi matan ma i think da ba'a ganta haka ba",
jinjina kai Hajiyan tayi"yanzu wani mataki kake ganin ya dace a daukar masu?" gyara zama Haisam yayi"shiyasa ai na fad'i maki don ke aikinki ne,d'azun da Sp khamis ya kirani ya sanar dani sunyi arresting nasu gaba daya so suna bukatan akai ita Zarah station d'in,na sanar dashi sai zuwa Friday lokacin kafana ya k'ara warkewa yace ba matsala"Jinjina kae tayi"shikenan before then zamu yi magana"
"Ok,amman shi guy din kin sanshi?",
"Uhm sani kam,ai Ashirun babanshi d'aya daga cikin limaman masallacin gidan nan ne malam tanimu,ko last da aka kamashi akan case d'in sata ni nayo mashi belinshi,amman yanzu ai ba batun insa kaina tunda wannan babban Case ne,shi kuma tanan Allah ya jarabeshi,Allah ya shirya mana zuria",
"Ameen" haisam ya amsa,Saude ce ta k'araso cikin parlon,A gefen kujerar da hajiya take ta tsaya"Hajiya na gama shirya table tun d'azun,kai kawae ta d'aga mata alamar toh,juyawa tayi ta kalli haisam"ka tashi kaje ga abinci can kaci dare nayi"har lokacin fuskarta akwae alamun damuwa,
"Ke bazaki ci abincin ba" haisam dake kallonta ya tambaya,"kaje zan taso"mik'ewa yayi ya nufo wurinta,agabanta ya tsaya"C'mon,Stop Worrying ur Self,taso muje kici abinci"ganin tana niyyar yi masa gardama yasa shi sa hannu ya sunkuceta sai kace ya dauki k'aramar yarinya,hajiya na bugun hannunsa tana ya sauketa amman saida ya kaita har Dining area din.
_______________
Ranar laraba da yamma gwaggo zaune atsakan gida saman tabarma tana jiran lokacin magrib ya k'arasa yi fatuu ta shigo da gudu,a gefen kopar zauren ta aje jakar islamiyyarta ta nufi toilet,girgiza kai gwaggon tayi a fili tace"Allah ya shirya"fitowa tayi tana gyara wandon uniform din islamiyyar jikinta ta d'auki jakarta kafin ta nufo cikin gidan,fuskarta d'auke da dariya tace"sannu da gida kakus"ta6e baki gwaggo tayi"yauwa"daga haka ta juya zata shiga daki,"in kin cire kayan islamiyyar ki fito in gyara maki kanki,zuwa gobe in sha Allah tunda ba islamiyyar sai in kitse maki shi"amsawa tayi da toh kafin ta shige dakin,bata dade ba ta fito jikinta sanye da doguwar rigar material kanta ba kallabi,
"Ki shiga cikin dakina ki dauko masharci da mai" gwaggo tace mata,