Sashe 36
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A daidai gaban kofan kwangon ginin data 6uya ranar juma'a lokacin data fasa ma haisam glass ta tsaya,tura kanta tayi tana lek'en ciki wanda yake dund'um ba haske,lokaci guda ta shige ciki ko tsoro bata jiba,ta nufi wata kofa,
Zaune suke su ukku saman windunan wani babban d'aki,da gani falo ne aka fitar,suna ta busa hayaki sunyi mankas da wiwi(Allah ka shiryi al'ummar Annabi,Amin),jin motsin mutum ya shigo yasa daya daga cikinsu fad'in"kwalawa yasin...."da karfi yayi maganar duk suka dire na karshen na niyyar direwa da karfi fatuu tace "kai Gaye nice fa" jin hakan yasa shi tsayawa ya juyo yana k'are mata kallo cikin duhu,fiddo wayarsa yayi ya kunna fitila ya haska inda take tsaye,cike da mamaki da kuma fargaba cikin muryarsa ta wanda ya bugu da wiwi yace"Aljana!,kece ko kuwa Aljanar gasken ce" turo baki tayi tace"ni fa ka daina ce man Aljana banso" jin hakan ya tabbatar mashi da itace,juyawa yayi jikin windown yace"Goga,6aure ku dawo ba kwalawa bane" daga haka ya juyo ya nufo fatuu yana fad'in"ke Aljana miya kawo ki fadarmu da daren nan?",
"ba kaine kace mutumin nan ko d'an gidanmu bane bazai yafe abunda nayi masa ba,to yace ya yafe kuma ko gwaggotah bazata sani ba" ta k'arasa tana murmura idanu, Gaye yace"wai mi kike magana akai kiman gwari-gwari don ni ba fahimtarki nike sosai ba na riga na dau caji kingane ko" yana maganar ya kasa tsayar da kanshi awuri guda,bude murya tayi tace"wannan mutumin dana fasa ma glass din mota wanda kace kudin gilashin yakai miliyan kuma inba'a biyashi ba gidan yari za'a kaini..." yace "eahh hakane,to minene?",
"to yace ya yafe,yanzun nan daga wurinshi nike,naje na bashi hakuri kaga ma har lemunan roba ya bani" ta d'aga lemunan tana nuna masa,waro idanu yayi yana kallon robobin ta hasken fitilan daya kunna ya fara karanta sunansu a wawware"Co,co ca,co-la,da fannntah...",
"Wai Gaye yane,mike faruwa ne anan wurin naga ana d'aga lemu ko kawo mana akai mu k'ara ne?" Goga ne yayi maganar wanda tuni suka diro ciki shida dayan suka zauna inda suke da suka ci gaba da bushe-bushensu,Gaye ya waiga yace"baabah ina yarinyar nan wanda muka hadu d'azun da safe na baka labarin ta rotsa ma wani mutum gilashi harma na nuna maka gidansu mutumin?" Goga yace"eah baabah na ganeta wata yar fara mai kumatun nan ko,mi ya faru da ita ne?",
"kaganta nan tazo wai abun mamaki mutumin nan yace ya yafe mata,yanzun nan ta dawo daga wurinshi kaga harda lemunan gora ya bata,shine tazo ta fada man" wata yar iskar dariya gogan yayi yace"yo kai baabah wannan ai ba wani abun mamaki bane,taje ta basa gurasa ba dole ya yafe ba" Gaye ya juyo yana kallon fatuu fuskarsa dauke da yar dariya yace"shegiya Aljanna yar k'arama dake kinsan takan abun,ashe gurasa kika gutsira masa,ahh dole ya yafe kam" cikin rashin fahimtar zancensu da sauri tace"ni wllh ba wata gurasar dana kai masa,yo ni ina naga wata gurasa,dama a bokonmu ake saidawa to kuma yau bama ranar zuwa bace..."
Wata mahaukaciyar dariya gaba dayansu suka kwashe da ita harda gaye,ganin haka yasa fatuu ta d'an tsorata ta juya zata tafi,caraf taji gaye ya ruk'o hannunta,da sauri ta juya tana kallonshi cikin fushi tace"kai Gaye miye haka da Allah sake man hannu ni in tafi gida" kai tabar wiwin dake hannunshi yayi wurin bakinta yace"haba Aljana ya zaki kawo mana ziyara har fadarmu kitafi ba tare da kin ta6a komai ba,kinsan mu akwai karamci,kidan busa kema" da karfi ta buge hannunshi cike da masifa tace"Allah ya tsari kakata Dije,Allah ya kyauta in sha wannan abun,ni ba yar iska bace..." jin hakan yasa Goga da 6aure durowa daga saman windunan da suke zaune suka nufosu a kausashe goga ke fadin"kee,to su waye yan iskan kenan,ai kece ma babbar yar iskar da daren nan fa kika je wurin wani k'ato ya gama dak'una ki,shine don kin raina mu kin d'auke mu masu kawunan kifi zaki wani zo kice wani ya yafe maki hakanan,k'anin gyatumarki ne shi ko na gyatumin ki iyehh??" shuru tayi tana kallon shi ganin yadda yake maganar yasa taji tsoronsu ya kamata gashi sunyi mata rumfa,da sauri ta juya zata fice Goga yasa kafa ya tad'iyota ta yo baya ta fad'i kasa da6ar ass dinta ya daki wani dutsi,da karfi ta saki wata razananniyar kara tace"Wayyo Allah gwaggo!!"
Haisam na komawa falon ya kashe laptop din ya kaita saman desk ya ajiye kafin ya dawo ya dauki cup da can din lemun daya sha ya jefa cikin wastebin din parlon shi kuma cup din ya nufi fridge dashi saida ya dauraye shi a wani d'an madaidaicin basin dake makale a bango gefen fridge din kafin ya maida shi ciki,yaje ya kashe kayan kallo ya rage hasken fitilun wurin baifi guda biyu ya bari a kunne ba,daga haka ya nufi Bedroom hannunshi ruk'e da wayarsa,yana shiga ya jefata saman gado ya wuce cikin laudary,toilet ya shiga yayi brush daga haka ya fito,yaso ya watsa ruwa duk da yayi after ishaa sai dai ya gaji so yake kawai yaji sa a kwance,yadda yake ba tare da yasa sleeping dress ba ya haye gado,saida yayi addu'ar kwanciya kafin ya mika hannunshi yai switching fitilan dakin off daga haka ya kwanta ya lumshe idanunsa alamar bacci.
*** *** ***
Duk'awa Goga yayi inda take zaune tana ta murza wurin da dutsen ya cakar mata yace"kina nufin tafiya zaki batare da muma kin d'an sammana ba,haba ke kuwa,ai ance yaba kyauta tukuici,da gaye bai sanar dake gilashin nada tsada ba ai bazakiyi tunanin kije ki rokesa ya yafe maki ba ta hanyan basa abun dadi" yunkurin mikewa ta fara yi duk da radadin da take ji,hannu yasa ya dannata ta koma kafin yasa duka hannuwansa yana k'okarin kwantar da ita,lokaci guda fatuu ta gane abunda yake kokarin yi mata da sauri ta shiga kiciniyar mikewa tana fadin"ni ka kyaleni,wllh ba abunda naje yayi man saboda Allah ya yafe man,cewa yayi in daina rashin jin magana..." ganin abunda goga ke yi yasa Gaye da sauri ya duk'a gabansa"baabah mi kake kokarin yi haka ne,don Allah rabu da ita ta tafi,zai iya yuwuwa ya yafe mata hakanan kasan suna da kudi sosai fa,miliyan ba wata tsiya bace a wurinsu kyautarta ma sai suba mutum" harara Goga ya dalla ma Gaye yace"koma dai miye yasin bazan ga samu inga rashi ba,abu har gida dama na jima ban k'ara samun irin damar nan ba tunkan yarinyar nan hajara",
juyawa yayi yace ma dayan"kai 6aure zo ka kama man in daure shegen bakin nan nata inba haka ba zata tona mana asiri ne" jin haka yasa fatuu kwara baki tace"Wayyo na shiga ukkuna,a taimaken...bata karasa ba ya buge bakin da karfi,a fusace ya juya yace ma Gaye"dallah kai kuma ka rike man kafafunnan nata" baki na rawa yace"don Allah Goga ka kyale yarinyar nan,abun da fa kake shirin yi ba k'aramin laifi bane wllh,hukuncinsa fa daurin rai ne,kana jin yadda kullum ake sanarwa,kuma kaga ta san mu, ba kamar ni har gidan iyayena ta sani wllh asirinmu tonuwa zaiyi baabah" tsawa ya daka mashi yace"to ni wawa ne da zan bari ta tona mana asiri,dallah zo kaji yanda zamuyi" matsawa Gaye yayi gab da shi,alamu yayi masa na ya kawo kunnansa,ya rad'a masa wata magana,a firgice Gaye ya d'ago yana kallon Goga ta hasken fitilan wayansa dake rike a hannunshi,lokaci guda ya shiga girgiza masa kai alamar a'a,ganin haka yasa fatuu k'ara rudewa duk da bata san miya fada masa ba,kara k'arfin wurga kafan da take tayi saboda Goga da 6aure sun riketa gam,ga gefen bakinta ya fashe saboda bugun da yakai mata........,
A hankali ya bud'e idanunsa cikin duhu yana kallon ceiling,duk yadda yaso ya kwanta don yayi bacci ya kasa baccin,abunda yafi d'aure mashi kai tunanin ina yarinyar taje da ya tsaya masa a rai,bai ga dalilin da hakan zaisa ya zama restless ba,juyawa yayi ya koma yana facing window yayi shiru yana tariyo hiran da sukai da ita cikin ransa kaman maison gano wani abu....,
"_*_uhm nasan gaye sai yayi mamaki sosai idan yaji ka yafe man,shida yace wai ko dan gidanmu ne kai bazaka yafe man ba,dole sai an biya ka,ko kuma akaini gidan yari,aiko sai na fada masa to ka yafen inna ganshi,nasan yanzu haka suna can kangon da suka saba zuwa yin shaye-shayensu,Allah dai ya shirye suu...._" tuno wannan maganar ta fatuu yasa shi tashi zaune da d'an sauri hannu ya kai ya kunna fitila haske ya gauraye d'akin ya jingina bayansa ajikin headboard,a fili yace"kar dae yarinyan can wurin wannan Drug abuser din taje da daren nan don ta fad'a masa I forgive her..."da sauri ya saukko da kafafunsa ya dau wayarsa ya nufi kofar fita a korido ya tsaya ya sanya wasu slippers a kafarsa daga haka ya fice.
Tsawa Goga ya kwatsa ma Gaye"dallah ka rike man kafafunta,in kai baza kai ba mu zamu yi,kasan kuma ba fita zakai ba,gara ma ka bamu hadin kai kawai muyi yadda na fada maka" ba yadda gaye ya iya dole yabi umarnin goga don shine babbansu ko kayan harkar ma shike kawo masu su siya wani lokacin ma kyauta yake basu don shi mutumin manyan mutane ne,d'an bangar siyasa ne na kirki.
Rike kafafuwan fatuu ya fara kokarin yi ta han6arar dashi tana girgiza masa kai,a fusace Goga yace"dalla ka riketa da kyau shegen karfi ne da ita kaman doki" tasowa yayi ya kama kafafun da kyar ya danne su,Goga ya kalli 6aure yace"ina wannan hankacin naka cire sholin ciki ka daure mata baki" ya amsa da toh shikuma goga ya rike ta gam dama duk yafi su girma,bayan ya d'aure bakin,goga yace mashi ya zagayo ya fiddo nashi a cikin aljihun shi ya daure mata hannuwa,6aure ya sake amsawa da toh yayi yadda yabashi umarni,wata yar iskar daria goga yayi yace"yauwa komai ya zama ready,6aure zo ka rike hannuwan don tana iya kwancewa" rike hannuwan 6aure yayi shi kuma ya mike tsaye.....,
Zaune suke su ukku saman windunan wani babban d'aki,da gani falo ne aka fitar,suna ta busa hayaki sunyi mankas da wiwi(Allah ka shiryi al'ummar Annabi,Amin),jin motsin mutum ya shigo yasa daya daga cikinsu fad'in"kwalawa yasin...."da karfi yayi maganar duk suka dire na karshen na niyyar direwa da karfi fatuu tace "kai Gaye nice fa" jin hakan yasa shi tsayawa ya juyo yana k'are mata kallo cikin duhu,fiddo wayarsa yayi ya kunna fitila ya haska inda take tsaye,cike da mamaki da kuma fargaba cikin muryarsa ta wanda ya bugu da wiwi yace"Aljana!,kece ko kuwa Aljanar gasken ce" turo baki tayi tace"ni fa ka daina ce man Aljana banso" jin hakan ya tabbatar mashi da itace,juyawa yayi jikin windown yace"Goga,6aure ku dawo ba kwalawa bane" daga haka ya juyo ya nufo fatuu yana fad'in"ke Aljana miya kawo ki fadarmu da daren nan?",
"ba kaine kace mutumin nan ko d'an gidanmu bane bazai yafe abunda nayi masa ba,to yace ya yafe kuma ko gwaggotah bazata sani ba" ta k'arasa tana murmura idanu, Gaye yace"wai mi kike magana akai kiman gwari-gwari don ni ba fahimtarki nike sosai ba na riga na dau caji kingane ko" yana maganar ya kasa tsayar da kanshi awuri guda,bude murya tayi tace"wannan mutumin dana fasa ma glass din mota wanda kace kudin gilashin yakai miliyan kuma inba'a biyashi ba gidan yari za'a kaini..." yace "eahh hakane,to minene?",
"to yace ya yafe,yanzun nan daga wurinshi nike,naje na bashi hakuri kaga ma har lemunan roba ya bani" ta d'aga lemunan tana nuna masa,waro idanu yayi yana kallon robobin ta hasken fitilan daya kunna ya fara karanta sunansu a wawware"Co,co ca,co-la,da fannntah...",
"Wai Gaye yane,mike faruwa ne anan wurin naga ana d'aga lemu ko kawo mana akai mu k'ara ne?" Goga ne yayi maganar wanda tuni suka diro ciki shida dayan suka zauna inda suke da suka ci gaba da bushe-bushensu,Gaye ya waiga yace"baabah ina yarinyar nan wanda muka hadu d'azun da safe na baka labarin ta rotsa ma wani mutum gilashi harma na nuna maka gidansu mutumin?" Goga yace"eah baabah na ganeta wata yar fara mai kumatun nan ko,mi ya faru da ita ne?",
"kaganta nan tazo wai abun mamaki mutumin nan yace ya yafe mata,yanzun nan ta dawo daga wurinshi kaga harda lemunan gora ya bata,shine tazo ta fada man" wata yar iskar dariya gogan yayi yace"yo kai baabah wannan ai ba wani abun mamaki bane,taje ta basa gurasa ba dole ya yafe ba" Gaye ya juyo yana kallon fatuu fuskarsa dauke da yar dariya yace"shegiya Aljanna yar k'arama dake kinsan takan abun,ashe gurasa kika gutsira masa,ahh dole ya yafe kam" cikin rashin fahimtar zancensu da sauri tace"ni wllh ba wata gurasar dana kai masa,yo ni ina naga wata gurasa,dama a bokonmu ake saidawa to kuma yau bama ranar zuwa bace..."
Wata mahaukaciyar dariya gaba dayansu suka kwashe da ita harda gaye,ganin haka yasa fatuu ta d'an tsorata ta juya zata tafi,caraf taji gaye ya ruk'o hannunta,da sauri ta juya tana kallonshi cikin fushi tace"kai Gaye miye haka da Allah sake man hannu ni in tafi gida" kai tabar wiwin dake hannunshi yayi wurin bakinta yace"haba Aljana ya zaki kawo mana ziyara har fadarmu kitafi ba tare da kin ta6a komai ba,kinsan mu akwai karamci,kidan busa kema" da karfi ta buge hannunshi cike da masifa tace"Allah ya tsari kakata Dije,Allah ya kyauta in sha wannan abun,ni ba yar iska bace..." jin hakan yasa Goga da 6aure durowa daga saman windunan da suke zaune suka nufosu a kausashe goga ke fadin"kee,to su waye yan iskan kenan,ai kece ma babbar yar iskar da daren nan fa kika je wurin wani k'ato ya gama dak'una ki,shine don kin raina mu kin d'auke mu masu kawunan kifi zaki wani zo kice wani ya yafe maki hakanan,k'anin gyatumarki ne shi ko na gyatumin ki iyehh??" shuru tayi tana kallon shi ganin yadda yake maganar yasa taji tsoronsu ya kamata gashi sunyi mata rumfa,da sauri ta juya zata fice Goga yasa kafa ya tad'iyota ta yo baya ta fad'i kasa da6ar ass dinta ya daki wani dutsi,da karfi ta saki wata razananniyar kara tace"Wayyo Allah gwaggo!!"
Haisam na komawa falon ya kashe laptop din ya kaita saman desk ya ajiye kafin ya dawo ya dauki cup da can din lemun daya sha ya jefa cikin wastebin din parlon shi kuma cup din ya nufi fridge dashi saida ya dauraye shi a wani d'an madaidaicin basin dake makale a bango gefen fridge din kafin ya maida shi ciki,yaje ya kashe kayan kallo ya rage hasken fitilun wurin baifi guda biyu ya bari a kunne ba,daga haka ya nufi Bedroom hannunshi ruk'e da wayarsa,yana shiga ya jefata saman gado ya wuce cikin laudary,toilet ya shiga yayi brush daga haka ya fito,yaso ya watsa ruwa duk da yayi after ishaa sai dai ya gaji so yake kawai yaji sa a kwance,yadda yake ba tare da yasa sleeping dress ba ya haye gado,saida yayi addu'ar kwanciya kafin ya mika hannunshi yai switching fitilan dakin off daga haka ya kwanta ya lumshe idanunsa alamar bacci.
*** *** ***
Duk'awa Goga yayi inda take zaune tana ta murza wurin da dutsen ya cakar mata yace"kina nufin tafiya zaki batare da muma kin d'an sammana ba,haba ke kuwa,ai ance yaba kyauta tukuici,da gaye bai sanar dake gilashin nada tsada ba ai bazakiyi tunanin kije ki rokesa ya yafe maki ba ta hanyan basa abun dadi" yunkurin mikewa ta fara yi duk da radadin da take ji,hannu yasa ya dannata ta koma kafin yasa duka hannuwansa yana k'okarin kwantar da ita,lokaci guda fatuu ta gane abunda yake kokarin yi mata da sauri ta shiga kiciniyar mikewa tana fadin"ni ka kyaleni,wllh ba abunda naje yayi man saboda Allah ya yafe man,cewa yayi in daina rashin jin magana..." ganin abunda goga ke yi yasa Gaye da sauri ya duk'a gabansa"baabah mi kake kokarin yi haka ne,don Allah rabu da ita ta tafi,zai iya yuwuwa ya yafe mata hakanan kasan suna da kudi sosai fa,miliyan ba wata tsiya bace a wurinsu kyautarta ma sai suba mutum" harara Goga ya dalla ma Gaye yace"koma dai miye yasin bazan ga samu inga rashi ba,abu har gida dama na jima ban k'ara samun irin damar nan ba tunkan yarinyar nan hajara",
juyawa yayi yace ma dayan"kai 6aure zo ka kama man in daure shegen bakin nan nata inba haka ba zata tona mana asiri ne" jin haka yasa fatuu kwara baki tace"Wayyo na shiga ukkuna,a taimaken...bata karasa ba ya buge bakin da karfi,a fusace ya juya yace ma Gaye"dallah kai kuma ka rike man kafafunnan nata" baki na rawa yace"don Allah Goga ka kyale yarinyar nan,abun da fa kake shirin yi ba k'aramin laifi bane wllh,hukuncinsa fa daurin rai ne,kana jin yadda kullum ake sanarwa,kuma kaga ta san mu, ba kamar ni har gidan iyayena ta sani wllh asirinmu tonuwa zaiyi baabah" tsawa ya daka mashi yace"to ni wawa ne da zan bari ta tona mana asiri,dallah zo kaji yanda zamuyi" matsawa Gaye yayi gab da shi,alamu yayi masa na ya kawo kunnansa,ya rad'a masa wata magana,a firgice Gaye ya d'ago yana kallon Goga ta hasken fitilan wayansa dake rike a hannunshi,lokaci guda ya shiga girgiza masa kai alamar a'a,ganin haka yasa fatuu k'ara rudewa duk da bata san miya fada masa ba,kara k'arfin wurga kafan da take tayi saboda Goga da 6aure sun riketa gam,ga gefen bakinta ya fashe saboda bugun da yakai mata........,
A hankali ya bud'e idanunsa cikin duhu yana kallon ceiling,duk yadda yaso ya kwanta don yayi bacci ya kasa baccin,abunda yafi d'aure mashi kai tunanin ina yarinyar taje da ya tsaya masa a rai,bai ga dalilin da hakan zaisa ya zama restless ba,juyawa yayi ya koma yana facing window yayi shiru yana tariyo hiran da sukai da ita cikin ransa kaman maison gano wani abu....,
"_*_uhm nasan gaye sai yayi mamaki sosai idan yaji ka yafe man,shida yace wai ko dan gidanmu ne kai bazaka yafe man ba,dole sai an biya ka,ko kuma akaini gidan yari,aiko sai na fada masa to ka yafen inna ganshi,nasan yanzu haka suna can kangon da suka saba zuwa yin shaye-shayensu,Allah dai ya shirye suu...._" tuno wannan maganar ta fatuu yasa shi tashi zaune da d'an sauri hannu ya kai ya kunna fitila haske ya gauraye d'akin ya jingina bayansa ajikin headboard,a fili yace"kar dae yarinyan can wurin wannan Drug abuser din taje da daren nan don ta fad'a masa I forgive her..."da sauri ya saukko da kafafunsa ya dau wayarsa ya nufi kofar fita a korido ya tsaya ya sanya wasu slippers a kafarsa daga haka ya fice.
Tsawa Goga ya kwatsa ma Gaye"dallah ka rike man kafafunta,in kai baza kai ba mu zamu yi,kasan kuma ba fita zakai ba,gara ma ka bamu hadin kai kawai muyi yadda na fada maka" ba yadda gaye ya iya dole yabi umarnin goga don shine babbansu ko kayan harkar ma shike kawo masu su siya wani lokacin ma kyauta yake basu don shi mutumin manyan mutane ne,d'an bangar siyasa ne na kirki.
Rike kafafuwan fatuu ya fara kokarin yi ta han6arar dashi tana girgiza masa kai,a fusace Goga yace"dalla ka riketa da kyau shegen karfi ne da ita kaman doki" tasowa yayi ya kama kafafun da kyar ya danne su,Goga ya kalli 6aure yace"ina wannan hankacin naka cire sholin ciki ka daure mata baki" ya amsa da toh shikuma goga ya rike ta gam dama duk yafi su girma,bayan ya d'aure bakin,goga yace mashi ya zagayo ya fiddo nashi a cikin aljihun shi ya daure mata hannuwa,6aure ya sake amsawa da toh yayi yadda yabashi umarni,wata yar iskar daria goga yayi yace"yauwa komai ya zama ready,6aure zo ka rike hannuwan don tana iya kwancewa" rike hannuwan 6aure yayi shi kuma ya mike tsaye.....,