Sashe 46
Asanadin Makwabtaka Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dakyar aka gama wannan ciniki ta juya ta tafi mai kayan marmarin ya d'an d'aga murya cike da tsokana"to yar fillo sai kin k'ara zuwa ko,Allah ya ba masoyinki lpy ki gaida man shi don Allah" juyowa tayi cikin fushi tace"ban k'ara zuwa siyan wani abu wurinka"daga haka tayi gaba,
Dariya mai kayan marmarin yayi a fili yace"in kana sana'a kaga mutane kala kala".
**** **** ****
Fitowa Haisam yayi daga cikin Bedroom ya nufo cikin falo yana d'aura agogo a wrist d'insa,da gani alwala yayi,wurin da laptop dinsa take ya nufa don ya kashe ta,turo kopan da akai ne yasa shi dakatawa ya tsaya yana jiran ganin wanene ke k'okarin shigowa,bakinta d'auke da sallama ta shigo,tana ganinshi ta saki Murmushi shima d'an murmushin ya yi mata,tsaye tayi tana kallonshi tana ta kunshe ledan hannunta cikin Hijab,bangaren da armchairs suke ya nuna mata"get seated"ya fad'a gently,
Shigowa ta k'arasa yi ta nufi wurin kujerun ta zauna saman d'aya,shima zaunawa yayi kan L-shape d'in,sai faman Murmushi take saki tak'i cewa komae hakan yasa shi cewa"har an tashi" kai ta d'aga masa alamar eh,shima jinjina kae yayi kafin ya juya yana k'okarin kashe laptop din,
juyowa yayi ganin tana ta nuku nuku da abu cikin hijab yace"ba aiken ki akai bane,kije ki kai ni zanje masallaci" jin haka yasata fiddo ledan ta aje saman carpet kafin tasa hannu ta rufe bakinta tana k'umshe dariya,kallon ledan yayi sai kuma ya kalleta"What is it?" ya tambaya,
"Abun ciwon ne na kawo maka"ta fad'a har lokacin hannuta na rufe da bakinta,he was speechless,cike da mamaki Haisam ke kallonta jin abunda tace wai abun ciwo ne ta kawo masa,cire hannun tayi ganin kallon da yake mata"ba d'azun kace ban kawo maka komae ba,shine yanzu na kawo" tayi maganar tana turo baki,
d'an Murmushin mamaki yayi yana jinjina kai"Open it let me see what's inside",
hannu tasa ta bud'e ledan ta d'an turata gabanshi,bin fruit din yayi da kallo,tunani ya shiga yi cikin ransa yana fad'in wani irin yarinya ne wannan,d'agowa yayi ya kalleta"baki san wasa bane,ni wasa nayi maki ai ba ina nufin ki kawo man wani abu ba...."katseshi tayi"ai yakamata dae in kawo d'in tunda dama saboda ni kaji ciwon ko"dan ta6e baki ya yi kawae,in ya biye mata haka zasu yi ta jan maganan"a ina kika samu kudi haka?"ya tambaya yana ci gaba da kallonta,
d'an langa6ar da kai tayi tace"Kud'in adashe ne da muke yi nida kawayena yan makarantar bokonmu,to ni ce ke yin tari don ban yarda ba in ba wata kudina ta cinye",
"amman ai ke gashinan sun yi trusting dinki sun baki kuma kin kashe masu,
"ai zan biyasu dama d'ari biyar ce kawae ta adashen naira d'arin tawa ce hajiyanka ta bani,itama d'ari biyar d'in dama nida wata za'a ba kwasa yanzu,to rabi nawa ne rabin ne nata"
"Yanzu ina zaki samu rabin ki biyata da kika kashe mata?" yar dariya tayi"zan samu mana ai gwaggo na bani kudin break kuma sai nayi kalaci nike tafiya makarantar kaga sai in tara kudin,kuma hajiyanka ma na bani,ga kawu Amadu ma in nace ya ban wani abu zai ban duk sai in had'a in bata"shiru Haisam yayi yanata kallonta,
"ko bazaka sha bane"ta tambaya jikinta a d'an sanyaye,girgiza mata kai yayi"zan sha,amman karki k'ara yin haka,ni wasa nike maki" dan ta6e baki tayi"kenan ni baka son in baka abu?"
"Ina so,amman ba wanda zaki ta6a ma mutane kudi ba,understand?"jinjina mashi kae tayi tace"to ban k'arawa Yaya handsome,da ai abinci ma zan kawo maka kace bazaka ci ba,shiyasa ma na siyo wannan din",
"Na koshi ne,da zan ci ai" ya fad'a da d'an murmushi,itama Murmushin take tana kallonshi,
k'okarin mik'ewa ya fara yi"nafa yi wankan" fatuu ta fad'a,
d'aga mata kai yayi yana kallonta daga tsaye,ta ci gaba"wllh nayi,ina komawa gida kafin na tafi islamiyyar nayi kawae ban shafa turare bane shiyasa baka ji kamshi ba"ta k'arasa tana d'an sunsuna hijab dinta "miyasa baki sa turaren ba"haisam ya tambaya,
"ai bandashi yanzu,dama gwaggo ke siyo man a wurin abokiyar aikinsu irin wanda ake sawa a yar kwalbar nan irin ta fiya fiya,ka santa?" kai ya daga mata alamar eh,taci gaba"to irinshi,wanda garan rannan ina cikin shafawa ya fad'i ya fashe,amman tace zata siyo man wani"jinjina kae yayi alamar toh,cikin cool voice d'insa yace"yanzu zanje masallaci time yayi" da sauri fatuu tace"to su kankanar fa bazaka sha ba?",
"Zan sha mana,amman yanzu kinga sallah zanje,abunda za'ai ki tafi man dasu part d'in hajiya in nagama zanzo sai in sha,kema sai kiyi sallan ko" kai ta d'aga alamar toh ta mik'e bayan ta d'auki ledan,harta nufi kofa ya tsaidata"Zarah"juyowa tayi ta kalleshi,"wait,am coming"d'aga haka ya juya ya nufi bedroom d'insa,bai jima ba ya dawo,mik'a mata wani had'add'an kwalin turare yayi yace"kiyi amfani da wannan baida karfi sosae,za'a samo maki wasu" zaro idanu waje tayi ganin tana niyyar yin magana ya rigata da fad'in"ba rokona ki kai ba" dariya ta saki tace"ya akai kasan abunda zance Yaya handsome"shima yar dariya yayi"amsa kisa a bag d'inki" kar6a tayi tace"thank you Yaya Handsome" kai ya d'aga kawae daga haka suka nufi hanyar fita tana gaba yana bayanta.
Suna zuwa daidai fence door d'in fita daga part d'in nasa ta juyo da sauri da yake shi a hankali yake tafiyan saboda kafansa mai ciwo,ad'an rude tace"akwae matsala Yaya handsome,in na kae maka wannan fruit d'in part d'in hajiya kuma ta gane abunda ya faru fa ko ka gaya mata ne??"ta kai maganar tana ta zare ido,d'an lumshe ido yayi ya girgiza mata kai alamar a'a kafin Calmly yace"don't worry ur self bazata gane ba"jinjina kai tayi harta juya sai kuma ta sake juyowa "Yaya handsome ko ka dafa kaina mutafi naga dakyar kake tafiyan"da'n bude idanu yayi da murmushin da iyakarsa saman lips d'insa yace"sai dae in rankwashi kan" dariya ta kyalkyace da ita ta juya,
A harabar gidan ta tsaya tana yima dawisu wasa can ta d'aga kai ta kalli haisam da ya kusa isa kopan shiga masallaci ta kware murya tace"Yaya Handsome,don Allah kai man Addu'a Allah yasa in zama likita" hannu ya d'ago mata ba tare da ya juyo ba daga haka ya shige cikin masallacin lokacin ana cikin tada ik'ama,saida ta gama shiriritarta a harabar gidan kafin ta nufi part din Hajiya.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D2Y0l2ZoRx8FLdjdi2Te0F
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*3️⃣6️⃣*
Lokacin da fatuu ta shiga parlon ba kowa,deep freezer dake a Dining area ta nufa ta bud'e ta saka ledan fruit d'in kafin ta nufi corridor d'in d'akunansu,bedroom d'in hajiya ta fara zuwa ta isketa tana yin salla hakan yasa ta fito ta nufi d'akin Saude itama sallan ta taras da ita tana yi, shiga ciki tayi ta aje jakarta a gefen k'atuwar katifar sauden ta nufi toilet ta d'auro alwala itama tazo ta kabbara sallan,
Juyowa fatuu tayi ta kalli Saude dake zaune tana yin lazimi bayan ta gama sallan tace"ina yini Aunty Saude "fuskarta da fara'a ta amsa" lafiya lou fatima yar gidan hajiya,ya makaranta? "Lafiya lou" ta bata amsa,daga haka ta mike ta fita,bata jima ba ta dawo har lokacin sauden na a zaune,kallonta fatuu tayi bayan ta zauna"Aunty Saude kin daina koya man abincin yan gayu",
Yar dariya tayi"ai ba lokaci ne fateema kinga kullum kina zuwa makaranta ga kuma islamiyya ki bari in aka sake yin hutu sai in ci gaba da koya makin ko kuma tunda Azumi ya kusa ma kinga sai mu yi a lokacin don an fi yin abubuwa da yawa"jinjina kai fatuu tayi, Saude ta ci gaba"wai ina kawar nan taki ne kun rabu da zuwa tare",
"wai Haulat,tana nan,sai azumi yazo za ki ganta tana lalla6owa shan A.c"dariya saude tayi, fatun ta sake mik'ewa ta fita bata jima ba ta sake dawowa,ganin tana ta zarya yasa Saude fad'in"Hajiya kike jira ne,kinsan in tayi magriba sai ta yi isha'e take fitowa... "Fatuu ta katseta"a'a ba ita nike jira ba,Yaya hansome ne yace in jira shi anan" ba tare da saude taji sunan da ta kira shi da shi ba tace"ai kuwa shima wani lokacin sai anyi isha'in yake shigowa" d'aga kai fatuu tayi"to bari inje in gaisa da mutumina Aku kafin ya shigo"ba tare da ta jira abunda sauden zata fad'i ba ta juya ta fice,
Hajiya ce ta shigo cikin parlon bayan angama sallan isha,zama tayi akan kujera 2 seater ta d'au remote tana kokarin canja channel Haisam ya shigo da sallama 3 seater ya nufa ya zauna,hajiya ta juyo tana kallonshi da d'an murmushi, shima murmushin ya mayar mata"hope u'r ok sweethrt", "lafiya kalau nike" hajiyar ta bashi amsa tana shirin k'ara yin magana fatuu ta shigo cikin falon da gudu ta kofar baya,juyawa hajiya tayi tana kallonta har ta k'araso ciki a gefen hajiyar ta zauna tana ta dariya"ke kuma yaushe kika shigo?" hajiya ta tamabaya, maimakon ta bata amsa sai cewa tayi"wllh hajiya wancan Akun ya raina ni na kusa in mashi jan bugu"ta k'arasa tana nuna yadda zata buge shin da hannu,
hajiya tace"toh,yau kuma miya hada ki da mutumin naki ne?"
"wai daga nace Aku mai fitsari a tsaye shine yace man fatuu mai kashin kwance" hajiya tace"ah laifinki ne don mi zaki ce masa mai fitsarin tsaye a ina kika ga yana fitsari a tsaye"turo baki tayi"to ai ni wasa nike masa ko" hajiya tace"ai shima wasan yake maki nasan,ina Dije ko tana wurin aikin?",
"Eh tana can tana faman share-share da goge goge" hannu hajiya tasa ta d'an bugi kafad'arta"ja'ira aikin nata kike ma tsiya,ai da share sharen take biya maku buk'atunku ko,ita dije yanzu ai saidae ma tasa ayi don babba ce ita,ta jima tana aikin gashi har ta iya allura ciwo ma in bai tsanani ba tana fad'in maganin da za'a ba mutum.... " fatuu ta katseta"har k'arin ruwa ma tana sa ma mutane"hajiya ta jinjina kai"to kin gani,ai dije akwae kwazo",
Dariya mai kayan marmarin yayi a fili yace"in kana sana'a kaga mutane kala kala".
**** **** ****
Fitowa Haisam yayi daga cikin Bedroom ya nufo cikin falo yana d'aura agogo a wrist d'insa,da gani alwala yayi,wurin da laptop dinsa take ya nufa don ya kashe ta,turo kopan da akai ne yasa shi dakatawa ya tsaya yana jiran ganin wanene ke k'okarin shigowa,bakinta d'auke da sallama ta shigo,tana ganinshi ta saki Murmushi shima d'an murmushin ya yi mata,tsaye tayi tana kallonshi tana ta kunshe ledan hannunta cikin Hijab,bangaren da armchairs suke ya nuna mata"get seated"ya fad'a gently,
Shigowa ta k'arasa yi ta nufi wurin kujerun ta zauna saman d'aya,shima zaunawa yayi kan L-shape d'in,sai faman Murmushi take saki tak'i cewa komae hakan yasa shi cewa"har an tashi" kai ta d'aga masa alamar eh,shima jinjina kae yayi kafin ya juya yana k'okarin kashe laptop din,
juyowa yayi ganin tana ta nuku nuku da abu cikin hijab yace"ba aiken ki akai bane,kije ki kai ni zanje masallaci" jin haka yasata fiddo ledan ta aje saman carpet kafin tasa hannu ta rufe bakinta tana k'umshe dariya,kallon ledan yayi sai kuma ya kalleta"What is it?" ya tambaya,
"Abun ciwon ne na kawo maka"ta fad'a har lokacin hannuta na rufe da bakinta,he was speechless,cike da mamaki Haisam ke kallonta jin abunda tace wai abun ciwo ne ta kawo masa,cire hannun tayi ganin kallon da yake mata"ba d'azun kace ban kawo maka komae ba,shine yanzu na kawo" tayi maganar tana turo baki,
d'an Murmushin mamaki yayi yana jinjina kai"Open it let me see what's inside",
hannu tasa ta bud'e ledan ta d'an turata gabanshi,bin fruit din yayi da kallo,tunani ya shiga yi cikin ransa yana fad'in wani irin yarinya ne wannan,d'agowa yayi ya kalleta"baki san wasa bane,ni wasa nayi maki ai ba ina nufin ki kawo man wani abu ba...."katseshi tayi"ai yakamata dae in kawo d'in tunda dama saboda ni kaji ciwon ko"dan ta6e baki ya yi kawae,in ya biye mata haka zasu yi ta jan maganan"a ina kika samu kudi haka?"ya tambaya yana ci gaba da kallonta,
d'an langa6ar da kai tayi tace"Kud'in adashe ne da muke yi nida kawayena yan makarantar bokonmu,to ni ce ke yin tari don ban yarda ba in ba wata kudina ta cinye",
"amman ai ke gashinan sun yi trusting dinki sun baki kuma kin kashe masu,
"ai zan biyasu dama d'ari biyar ce kawae ta adashen naira d'arin tawa ce hajiyanka ta bani,itama d'ari biyar d'in dama nida wata za'a ba kwasa yanzu,to rabi nawa ne rabin ne nata"
"Yanzu ina zaki samu rabin ki biyata da kika kashe mata?" yar dariya tayi"zan samu mana ai gwaggo na bani kudin break kuma sai nayi kalaci nike tafiya makarantar kaga sai in tara kudin,kuma hajiyanka ma na bani,ga kawu Amadu ma in nace ya ban wani abu zai ban duk sai in had'a in bata"shiru Haisam yayi yanata kallonta,
"ko bazaka sha bane"ta tambaya jikinta a d'an sanyaye,girgiza mata kai yayi"zan sha,amman karki k'ara yin haka,ni wasa nike maki" dan ta6e baki tayi"kenan ni baka son in baka abu?"
"Ina so,amman ba wanda zaki ta6a ma mutane kudi ba,understand?"jinjina mashi kae tayi tace"to ban k'arawa Yaya handsome,da ai abinci ma zan kawo maka kace bazaka ci ba,shiyasa ma na siyo wannan din",
"Na koshi ne,da zan ci ai" ya fad'a da d'an murmushi,itama Murmushin take tana kallonshi,
k'okarin mik'ewa ya fara yi"nafa yi wankan" fatuu ta fad'a,
d'aga mata kai yayi yana kallonta daga tsaye,ta ci gaba"wllh nayi,ina komawa gida kafin na tafi islamiyyar nayi kawae ban shafa turare bane shiyasa baka ji kamshi ba"ta k'arasa tana d'an sunsuna hijab dinta "miyasa baki sa turaren ba"haisam ya tambaya,
"ai bandashi yanzu,dama gwaggo ke siyo man a wurin abokiyar aikinsu irin wanda ake sawa a yar kwalbar nan irin ta fiya fiya,ka santa?" kai ya daga mata alamar eh,taci gaba"to irinshi,wanda garan rannan ina cikin shafawa ya fad'i ya fashe,amman tace zata siyo man wani"jinjina kae yayi alamar toh,cikin cool voice d'insa yace"yanzu zanje masallaci time yayi" da sauri fatuu tace"to su kankanar fa bazaka sha ba?",
"Zan sha mana,amman yanzu kinga sallah zanje,abunda za'ai ki tafi man dasu part d'in hajiya in nagama zanzo sai in sha,kema sai kiyi sallan ko" kai ta d'aga alamar toh ta mik'e bayan ta d'auki ledan,harta nufi kofa ya tsaidata"Zarah"juyowa tayi ta kalleshi,"wait,am coming"d'aga haka ya juya ya nufi bedroom d'insa,bai jima ba ya dawo,mik'a mata wani had'add'an kwalin turare yayi yace"kiyi amfani da wannan baida karfi sosae,za'a samo maki wasu" zaro idanu waje tayi ganin tana niyyar yin magana ya rigata da fad'in"ba rokona ki kai ba" dariya ta saki tace"ya akai kasan abunda zance Yaya handsome"shima yar dariya yayi"amsa kisa a bag d'inki" kar6a tayi tace"thank you Yaya Handsome" kai ya d'aga kawae daga haka suka nufi hanyar fita tana gaba yana bayanta.
Suna zuwa daidai fence door d'in fita daga part d'in nasa ta juyo da sauri da yake shi a hankali yake tafiyan saboda kafansa mai ciwo,ad'an rude tace"akwae matsala Yaya handsome,in na kae maka wannan fruit d'in part d'in hajiya kuma ta gane abunda ya faru fa ko ka gaya mata ne??"ta kai maganar tana ta zare ido,d'an lumshe ido yayi ya girgiza mata kai alamar a'a kafin Calmly yace"don't worry ur self bazata gane ba"jinjina kai tayi harta juya sai kuma ta sake juyowa "Yaya handsome ko ka dafa kaina mutafi naga dakyar kake tafiyan"da'n bude idanu yayi da murmushin da iyakarsa saman lips d'insa yace"sai dae in rankwashi kan" dariya ta kyalkyace da ita ta juya,
A harabar gidan ta tsaya tana yima dawisu wasa can ta d'aga kai ta kalli haisam da ya kusa isa kopan shiga masallaci ta kware murya tace"Yaya Handsome,don Allah kai man Addu'a Allah yasa in zama likita" hannu ya d'ago mata ba tare da ya juyo ba daga haka ya shige cikin masallacin lokacin ana cikin tada ik'ama,saida ta gama shiriritarta a harabar gidan kafin ta nufi part din Hajiya.
*💖A SANADIN MAKWABTAKA💖*
_*(Love and Destiny)*_
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D2Y0l2ZoRx8FLdjdi2Te0F
_*BY ZAINAB LALUH📲*_
*DA SUNAN ALLAH MAI RAHAMA MAI JIN KAI*
*3️⃣6️⃣*
Lokacin da fatuu ta shiga parlon ba kowa,deep freezer dake a Dining area ta nufa ta bud'e ta saka ledan fruit d'in kafin ta nufi corridor d'in d'akunansu,bedroom d'in hajiya ta fara zuwa ta isketa tana yin salla hakan yasa ta fito ta nufi d'akin Saude itama sallan ta taras da ita tana yi, shiga ciki tayi ta aje jakarta a gefen k'atuwar katifar sauden ta nufi toilet ta d'auro alwala itama tazo ta kabbara sallan,
Juyowa fatuu tayi ta kalli Saude dake zaune tana yin lazimi bayan ta gama sallan tace"ina yini Aunty Saude "fuskarta da fara'a ta amsa" lafiya lou fatima yar gidan hajiya,ya makaranta? "Lafiya lou" ta bata amsa,daga haka ta mike ta fita,bata jima ba ta dawo har lokacin sauden na a zaune,kallonta fatuu tayi bayan ta zauna"Aunty Saude kin daina koya man abincin yan gayu",
Yar dariya tayi"ai ba lokaci ne fateema kinga kullum kina zuwa makaranta ga kuma islamiyya ki bari in aka sake yin hutu sai in ci gaba da koya makin ko kuma tunda Azumi ya kusa ma kinga sai mu yi a lokacin don an fi yin abubuwa da yawa"jinjina kai fatuu tayi, Saude ta ci gaba"wai ina kawar nan taki ne kun rabu da zuwa tare",
"wai Haulat,tana nan,sai azumi yazo za ki ganta tana lalla6owa shan A.c"dariya saude tayi, fatun ta sake mik'ewa ta fita bata jima ba ta sake dawowa,ganin tana ta zarya yasa Saude fad'in"Hajiya kike jira ne,kinsan in tayi magriba sai ta yi isha'e take fitowa... "Fatuu ta katseta"a'a ba ita nike jira ba,Yaya hansome ne yace in jira shi anan" ba tare da saude taji sunan da ta kira shi da shi ba tace"ai kuwa shima wani lokacin sai anyi isha'in yake shigowa" d'aga kai fatuu tayi"to bari inje in gaisa da mutumina Aku kafin ya shigo"ba tare da ta jira abunda sauden zata fad'i ba ta juya ta fice,
Hajiya ce ta shigo cikin parlon bayan angama sallan isha,zama tayi akan kujera 2 seater ta d'au remote tana kokarin canja channel Haisam ya shigo da sallama 3 seater ya nufa ya zauna,hajiya ta juyo tana kallonshi da d'an murmushi, shima murmushin ya mayar mata"hope u'r ok sweethrt", "lafiya kalau nike" hajiyar ta bashi amsa tana shirin k'ara yin magana fatuu ta shigo cikin falon da gudu ta kofar baya,juyawa hajiya tayi tana kallonta har ta k'araso ciki a gefen hajiyar ta zauna tana ta dariya"ke kuma yaushe kika shigo?" hajiya ta tamabaya, maimakon ta bata amsa sai cewa tayi"wllh hajiya wancan Akun ya raina ni na kusa in mashi jan bugu"ta k'arasa tana nuna yadda zata buge shin da hannu,
hajiya tace"toh,yau kuma miya hada ki da mutumin naki ne?"
"wai daga nace Aku mai fitsari a tsaye shine yace man fatuu mai kashin kwance" hajiya tace"ah laifinki ne don mi zaki ce masa mai fitsarin tsaye a ina kika ga yana fitsari a tsaye"turo baki tayi"to ai ni wasa nike masa ko" hajiya tace"ai shima wasan yake maki nasan,ina Dije ko tana wurin aikin?",
"Eh tana can tana faman share-share da goge goge" hannu hajiya tasa ta d'an bugi kafad'arta"ja'ira aikin nata kike ma tsiya,ai da share sharen take biya maku buk'atunku ko,ita dije yanzu ai saidae ma tasa ayi don babba ce ita,ta jima tana aikin gashi har ta iya allura ciwo ma in bai tsanani ba tana fad'in maganin da za'a ba mutum.... " fatuu ta katseta"har k'arin ruwa ma tana sa ma mutane"hajiya ta jinjina kai"to kin gani,ai dije akwae kwazo",