Sashe 71
Tmw Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
Kamar an nuno min ranar sai na fara ganin sanda mukaje asibiti da Assadiq da duka abubuwan da suka faru da Farkawan da na yi na samu kaina a irin yanayin da na samu a yau.
Kwakwata ta fara had'amin abubuwa a cikin kaina sanda na fara a wanchan ranar naga hannuna da Bandage ce min aka yi wai na fadi na cake da allura yau kuma ana gayamin a wajen na saka abun Tsarin iyali.?
To waye ya sakamin?
Wata zuciyar tace"ASSADIQ mana.."
Sunansa kawai da na Tuna sai da naji jikina ya fara rawa. tabbas Biri ya yi kama da Mutun na Tuna duk abunda suka Tattauna da likita a ranar ba'a gabana ba ne.
Ce min kawai ya yi za'a Dibi jinina kuma da hayyacina aka Dibi jinina in lissafina ya yi daidai tabbas lokacin da Nures din tamin allura ta barci ce kuma a lokacin da na samu barcin ne da Umarnin Assadiq a sakamin abun Tsarin iyali a jikina batare da na sani ba.
Tabbas haka ne abun ya faru wannan shine hakikanin gaskiyan mgana.
Kaina na Dafe kafin na saki salati a fili cikin fitan hayyaci nace"Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un.
Adda Fati ta tabe baki kafin tace"Ke kika sani Hasiya ammh wannan abunda kika aikata abun kunya ne na gode ma Allah da mijin ki bai sani ba da bansan da wani ido zaki kallesa ba"
Ramatu ta karbe da fadin"To mene ma dalilinta na rashin son Haihuwa tunda ita ba haihuwar ta taba yi ba?
Kamar Ramatu ni ta ke tambaya acikin zuciyata nace"Saboda Assadiq baya sona. Sannan baya son ya had'a Zuru'a da ni."
Sai na fara Tunanin abubuwa da Dama, na game da Assadiq rashin wayarsa a gaba na, da sauran alamomin rashin gaskiyarsa in na auna da Hoton da na gani sai na samu wata gaskiya
Assadiq baya sona ya aure ni ne saboda Biyan Bukatarsa, kuma karya ya ke yi ya na da Ahali kilama har da iyaye.
In hasaahena ya tabbata ba bu wani ta bangaran Ahalin Assadiq da yasan dani a matsayin matarsa.
Rayuwarsa guda Biyu ce ta boyayyiya da ta Zahiri.
Ta Boyen itace tawaa, Ta zahiri kuma itace na hoton da na gani.
Sai kuma na Tuna Saliha ta gayamin kaninsu zai aure yi mai suna Sadiq.
Wani Sadiq din ta ke nufi? Assadiq ko kuma wani Dabam?
Bani da mafita illah na dora zargin komai a kaina.
Saboda kada su Adda su fahimci Rayuwata ta kara gangara cikin Tsaka mai wuya.
Sai kawai na fashe da kuka ina fadin"Ku yi hakuri, ni tsoro na daman kada na zo na Haihu ya'ya na su Fuskanci Rayuwar Tozarci da wukakanci da ni na Fuskata wlh shi na ke tsoro."
Sai kuma kalamaina ya saka jikinsu ya yi sanyi barin ma yarda na ke kuka. Sai suka sauko da ga jin Haushina suka zauna suna ta bani baki da nasiha har na yi shuru na nuna musu komai ya wuce.
Sai yammah suka tafi bayan Ramatu tamin girki daman na kosa su tafi, Suna tafiya na tashi naje na Dauko Computer na kara Bude wannan Hoton ina Kallo.
Ban yi wata wata ba na Dauki wayata na Kira lambar Saliha sai a lokacin na fahimci dalilin da yasa Allah ya had'amu saboda nasan gaskiyan da ya kamata na sani kan Assadiq.
Bayan ta dauka mun gaisa na ke tambayanta ta koma Ibadan?
Sai tace ta koma jiya, kai Tsaye nace sai biki kenan? Tace sai bikin in sha Allahu.
Ina daidaita yanayina nace"Ya sunan Angon ma?
Cikin Fara'a tace"Abubukar muna kiransa Sadiq ko magajin gida."
Sai na jinjina kai kafin nace"Kila na zo bikin in sha Allahu in dai kika gayyaceni."
Cikin murna tace"Me zai hana? In sha Allahi zan sanar da ke in Lokaci ya yi, Gusai ba nisa daga zariya."
Sai na yi mata yake kafin nace"In sha Allahu."
Daga haka muka yi sallama ina Dauke hawayen idanuwana.
Na tuna da kayan da na gani tare da su irin kayana ne kuma Assadiq ne yazo min da shi ammh sai yace a Abuja ya siya.
In na kara hasaso wani tabbacin Kanwar Assadiq ce ta auri Mubarak yaron Baba Jibril kuma matan da na gani a kaduna tabbas na had'u da Ahalin Asssadiq ban sani ba.
Kuma wannan Tsohuwar itace kakarsa wacce ya yi min karya da sunanta.
In ko hakane ya yi kuskuren yi min karya, tabbas zan gano sauran gaskiyan abunda ya Boyemim
Wannan alkawarina ne.
*Janafty*
*TMWBK2020*
*TMW is a paid Novel, Pay 500 for regular or VIP N1K, Via 0552179550 Jamila Umar Gt bank, 09069067488*
https://chat.whatsapp.com/BARBh2begGc0KdlLEZDzhk
Ku zo ku yi sayayya tare da Yar Gidan Imam cikin aminci da kwanciyar hankali komai akwai harda kayan gyaran jiki hamshakan mata na supliments kala kala wanda ba su da illa, akwai kuma gagarumin haɗin mu na Arabian sabaya powder wanda babu kamarsa wannan ba irin sabayar da ki ka saba gani bace, kayan kicin dogayen riguna kuwa ba'a magana ke dai ki yi sauri ki shigo domin kwasar roman wadannan kayan.
Nayi kokarin yaki da abunda ke cikin zucuyata game da Assadiq, saboda ba na so ya fahimci na fara sanin wani abu game dashi wanda ya boyemin bai so na sani ba.
Ya yi ta kirana a waya ban dauka ba adaran sai da safe na dauka muka yi mgana, ko a muryanta bai Fahimci wani abu ba, ballatana a saman Fuskata duk da baya ganina.
Kafin ma ya yi korafin rashin Samu naa a waya na yi masa karyan da cewa wayar ce ban ganta ba tun shekaranjiya ashe ta fad'a kasan gado sai da Habiba ta zo ta kama min muka Daga katifan sannan muka gani.
Sai ya sauke ajiyar zuciya na samun salama Tunda ya tabbatar ina lafiya kuma wani abu mara dadi bai sameni ba.
Tunda lokacin muka cigaba da wayarmu lafiya lau ni da shi kamar baya, bai dawo a satin ba sai na sama ya dawo min Weekend, na yi kokarin kada ko a saman Fuskata ya Fahimci na san ya sakamin Inplant duk hanyar da zai gane wani abu ban bari ya gane din ba.
So na ke na ba shi mamaki kwatakwacin irin mamakin da shima ya bani, Ban damu saboda bai Fad'ama Ahalinsa game dani ba, ammh ni meyasa ya yi min karya ni da Yan'uwana game da shi?
Kuma meyasa ya ke zaune dani Domin Biyan bukatunsa na Rayuwa ba domin ya na sona ba.
In na tuna haka sai naji na Raunana har na fara kuka ban sani ba, ina Tunanin Rayuwata ta fita cikin Tsaka mai wuya ashe ashe bansani ba Zata kara shiga cikin wani Tsaka mai wuyar ne wanda ban taba shiga irinsa a baya ba.
Duk abunda na saba na tarbarsa sai da na yi masa, kitso ne ban yi ba sai dai na gyara kaina na yi kunshi, a makotan mu akwai mai kunshi Shiyasa bani da matsala, sannan na yi masa girken girken tarba kuma naci kwalliyata kamar yadda na saba.
Kwakwata ta fara had'amin abubuwa a cikin kaina sanda na fara a wanchan ranar naga hannuna da Bandage ce min aka yi wai na fadi na cake da allura yau kuma ana gayamin a wajen na saka abun Tsarin iyali.?
To waye ya sakamin?
Wata zuciyar tace"ASSADIQ mana.."
Sunansa kawai da na Tuna sai da naji jikina ya fara rawa. tabbas Biri ya yi kama da Mutun na Tuna duk abunda suka Tattauna da likita a ranar ba'a gabana ba ne.
Ce min kawai ya yi za'a Dibi jinina kuma da hayyacina aka Dibi jinina in lissafina ya yi daidai tabbas lokacin da Nures din tamin allura ta barci ce kuma a lokacin da na samu barcin ne da Umarnin Assadiq a sakamin abun Tsarin iyali a jikina batare da na sani ba.
Tabbas haka ne abun ya faru wannan shine hakikanin gaskiyan mgana.
Kaina na Dafe kafin na saki salati a fili cikin fitan hayyaci nace"Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un.
Adda Fati ta tabe baki kafin tace"Ke kika sani Hasiya ammh wannan abunda kika aikata abun kunya ne na gode ma Allah da mijin ki bai sani ba da bansan da wani ido zaki kallesa ba"
Ramatu ta karbe da fadin"To mene ma dalilinta na rashin son Haihuwa tunda ita ba haihuwar ta taba yi ba?
Kamar Ramatu ni ta ke tambaya acikin zuciyata nace"Saboda Assadiq baya sona. Sannan baya son ya had'a Zuru'a da ni."
Sai na fara Tunanin abubuwa da Dama, na game da Assadiq rashin wayarsa a gaba na, da sauran alamomin rashin gaskiyarsa in na auna da Hoton da na gani sai na samu wata gaskiya
Assadiq baya sona ya aure ni ne saboda Biyan Bukatarsa, kuma karya ya ke yi ya na da Ahali kilama har da iyaye.
In hasaahena ya tabbata ba bu wani ta bangaran Ahalin Assadiq da yasan dani a matsayin matarsa.
Rayuwarsa guda Biyu ce ta boyayyiya da ta Zahiri.
Ta Boyen itace tawaa, Ta zahiri kuma itace na hoton da na gani.
Sai kuma na Tuna Saliha ta gayamin kaninsu zai aure yi mai suna Sadiq.
Wani Sadiq din ta ke nufi? Assadiq ko kuma wani Dabam?
Bani da mafita illah na dora zargin komai a kaina.
Saboda kada su Adda su fahimci Rayuwata ta kara gangara cikin Tsaka mai wuya.
Sai kawai na fashe da kuka ina fadin"Ku yi hakuri, ni tsoro na daman kada na zo na Haihu ya'ya na su Fuskanci Rayuwar Tozarci da wukakanci da ni na Fuskata wlh shi na ke tsoro."
Sai kuma kalamaina ya saka jikinsu ya yi sanyi barin ma yarda na ke kuka. Sai suka sauko da ga jin Haushina suka zauna suna ta bani baki da nasiha har na yi shuru na nuna musu komai ya wuce.
Sai yammah suka tafi bayan Ramatu tamin girki daman na kosa su tafi, Suna tafiya na tashi naje na Dauko Computer na kara Bude wannan Hoton ina Kallo.
Ban yi wata wata ba na Dauki wayata na Kira lambar Saliha sai a lokacin na fahimci dalilin da yasa Allah ya had'amu saboda nasan gaskiyan da ya kamata na sani kan Assadiq.
Bayan ta dauka mun gaisa na ke tambayanta ta koma Ibadan?
Sai tace ta koma jiya, kai Tsaye nace sai biki kenan? Tace sai bikin in sha Allahu.
Ina daidaita yanayina nace"Ya sunan Angon ma?
Cikin Fara'a tace"Abubukar muna kiransa Sadiq ko magajin gida."
Sai na jinjina kai kafin nace"Kila na zo bikin in sha Allahu in dai kika gayyaceni."
Cikin murna tace"Me zai hana? In sha Allahi zan sanar da ke in Lokaci ya yi, Gusai ba nisa daga zariya."
Sai na yi mata yake kafin nace"In sha Allahu."
Daga haka muka yi sallama ina Dauke hawayen idanuwana.
Na tuna da kayan da na gani tare da su irin kayana ne kuma Assadiq ne yazo min da shi ammh sai yace a Abuja ya siya.
In na kara hasaso wani tabbacin Kanwar Assadiq ce ta auri Mubarak yaron Baba Jibril kuma matan da na gani a kaduna tabbas na had'u da Ahalin Asssadiq ban sani ba.
Kuma wannan Tsohuwar itace kakarsa wacce ya yi min karya da sunanta.
In ko hakane ya yi kuskuren yi min karya, tabbas zan gano sauran gaskiyan abunda ya Boyemim
Wannan alkawarina ne.
*Janafty*
*TMWBK2020*
*TMW is a paid Novel, Pay 500 for regular or VIP N1K, Via 0552179550 Jamila Umar Gt bank, 09069067488*
https://chat.whatsapp.com/BARBh2begGc0KdlLEZDzhk
Ku zo ku yi sayayya tare da Yar Gidan Imam cikin aminci da kwanciyar hankali komai akwai harda kayan gyaran jiki hamshakan mata na supliments kala kala wanda ba su da illa, akwai kuma gagarumin haɗin mu na Arabian sabaya powder wanda babu kamarsa wannan ba irin sabayar da ki ka saba gani bace, kayan kicin dogayen riguna kuwa ba'a magana ke dai ki yi sauri ki shigo domin kwasar roman wadannan kayan.
Nayi kokarin yaki da abunda ke cikin zucuyata game da Assadiq, saboda ba na so ya fahimci na fara sanin wani abu game dashi wanda ya boyemin bai so na sani ba.
Ya yi ta kirana a waya ban dauka ba adaran sai da safe na dauka muka yi mgana, ko a muryanta bai Fahimci wani abu ba, ballatana a saman Fuskata duk da baya ganina.
Kafin ma ya yi korafin rashin Samu naa a waya na yi masa karyan da cewa wayar ce ban ganta ba tun shekaranjiya ashe ta fad'a kasan gado sai da Habiba ta zo ta kama min muka Daga katifan sannan muka gani.
Sai ya sauke ajiyar zuciya na samun salama Tunda ya tabbatar ina lafiya kuma wani abu mara dadi bai sameni ba.
Tunda lokacin muka cigaba da wayarmu lafiya lau ni da shi kamar baya, bai dawo a satin ba sai na sama ya dawo min Weekend, na yi kokarin kada ko a saman Fuskata ya Fahimci na san ya sakamin Inplant duk hanyar da zai gane wani abu ban bari ya gane din ba.
So na ke na ba shi mamaki kwatakwacin irin mamakin da shima ya bani, Ban damu saboda bai Fad'ama Ahalinsa game dani ba, ammh ni meyasa ya yi min karya ni da Yan'uwana game da shi?
Kuma meyasa ya ke zaune dani Domin Biyan bukatunsa na Rayuwa ba domin ya na sona ba.
In na tuna haka sai naji na Raunana har na fara kuka ban sani ba, ina Tunanin Rayuwata ta fita cikin Tsaka mai wuya ashe ashe bansani ba Zata kara shiga cikin wani Tsaka mai wuyar ne wanda ban taba shiga irinsa a baya ba.
Duk abunda na saba na tarbarsa sai da na yi masa, kitso ne ban yi ba sai dai na gyara kaina na yi kunshi, a makotan mu akwai mai kunshi Shiyasa bani da matsala, sannan na yi masa girken girken tarba kuma naci kwalliyata kamar yadda na saba.