Sashe 65
Tmw Part 2 Complete Hausa Novel · about 6 min read
A gidana Adda Fati ta Kira Adda Rukayya ta fad'amata itama bata wani Damu ba tace zata ma Baban Amna mgana in ya amince shikenan
Ita Adda Fati nufinta sai ta tasamu mun tafi tare har ta na cewa Amma tace in muna da kudi mu Had'a wani abun mu je da shi.
Cikin bacin rai nace"Nan fa d'aya ga zuwa ga na biki? Mu uwar me Baba Jibril d'in ya taba yi mana?
Adda Fati da taga bazan gane ba sai ta Kira Amma ta fad'a mata ta kuma ce a bani waya ta dinga yi min nasiha da Fad'an cewa bamu isa mu sauya ma Tuwo suna ba.
Dangin mu ne, ba mu da kamar su saboda haka mu shirya mu tafi a yi sha'anin damu kuma mu had'a wani abun mu kai mu dai mun sauke namu Hakkin da ke kan mu.
Gum na yi ma Amma da taji hakane tace"Kin ji ko Hasiya?
Bani da mafita illah na amsa ma Amma ammh har acikin raina ban yi ra'ayin zuwa ba.
Shiyasa ko a waya ban fara gayama Assadiq ba mantawa ma nayi da zencen kwata kwata.
Sai cikin karshen Satin Assadiq ya zo Tun Ranar jumma'a ni fa in ya na gari mantawa na ke da kaina ma ba wani ba.
Sai ga Adda Fati ta kirani ta kara Tunanin Bikin wannan Satin ne dalilin da yasa kenan na gayamasaa.
Shuru ya yi kafin ya kalleni ya na Fadin"Dama kuna da yan'uwa a garin kaduna ne?
Sai naji kunya da Sauri nace"Eh mana Shi ke bin Babanmu da ya ke ma'aikacin gwammati ne chan ya ke zaune da iyalansa."
Bai damu ba yace"Yaushe zaki tafi? Kuma ke da waye zaku tafin?
Kai Tsaye nace"ni da su Adda Amma tace mu tafi, Adda Fati tace mu tafi Ranar jumma'a sai mu dawo Lahadi da Safe."
Jinjina kai ya yi ya na Tunanin abun ya yi daidai kenan da bikin Salima.
Daman yazo wannan satin ne sati na sama zai ce aiki ya yi masa yawa ba zai Samu zuwa ba.
Saboda Gusau zai yi wannan Weekend din, sai kuma ga wannan mganar tawa sai kawai yaga komai yazo masa da sauki.
Daman nasan bazai hanani ba Duk da shine karon farko da na yi tafiya Tun bayan auran mu bayan wajen Amma da naje sai wannan karon.
Shi dai kawai yace na kula da kaina ne sannan yace wannan Satin mai shiga Daman bazai samu dawowa ba shikenan a raina nace ta kwana Gidan Sauki.
Ranar Lahadi da rana ya tafi, muka rabu kamar kada mu rabu bayan ya bani kudi a Hannuna, na mota da na Zirga zirga sannan ya cika alkwari ya bani kudin dinki da na mayafin
Wajen maman Suhailat na siya takalmi da mayafin a raina nace kayan da Assadiq ya siyamin da su zan yi amfani a sha'anin kaduna.
Adda Rukayya ta kawo Dubu Biyar nima na ba da Biyar Adda Fati ta saka Biyar sha biyar kenan tace mun je zata bama mai bikin.
Ni na Dauka mu kad'ai zamu tafi ashe Adda ta kira gidan Baba Sammani da Baba Tanko wai in zasu wuce mu tafi tare aiko suna ji dani aciki duk suka zame a cewarsu wlh bazasu hau Mota daya dani ba mota ta kife da su duk su mutu ba.
Ni bansan ma sun yi haka ba sai Ranar jumma'an da na zo gidan Adda tare da kaya zamu tafi Adda Rukayya ke fad'amin dariya kawai na yi kafin nace"Ashe ba su yarda da Allah ba karyan Musulunci ma suke yi ashe."
Kamar zan ce ma Adda Fati ta daina kokarin chusa kanta a cikin Dangin nan da basa son mu saboda bakin Fentina sai kuma kawai na kyaleta Tunda Assadiq ya koyamin takawa da yakana.
Mu uku kad'ai muka tafi Adda Fati daga ita sai Hanif hakama Adda Rukayya sai Goyonta Yara an bar ma Habiba su ni kuma dagani sai jakata akwati daman a ta Adda Rukayya muka saka kayammu waje daya.
Material din na saka sai na yi amfani da mayafi coffe mai kyau da shi.
Sai na zama kamar wata Baturiya ballatana da na kara fari da kyau.
Na saka d'an kunnayena na da siya wajen Yayar kawata Safiya Ahmad da ya ke ta na harkan Saide saide itama ta Online.
Su kansu yan'uwana sun kalleni sun kara kallona har sun gaji sun Furtamin na yi kyau mirmishi kawai na yi a raina ina kara godema Allah sannan ina kara godema Assadiq domin a sanadinsa na zama Mutum kamar kowa.
Tun muna gidan Adda Assadiq ke kirana yaji ko mun tafi nace masa bamu tafi ba sai ya fara min fad'a da cewa kada mu yi dare a hanya.
Ni kuma sai nace masa ai yanzu Hanyar kaduna Lafiya lau an gama gyara ba wani cikowa ko wani matsala.
Hankalinsa bai kwanta ba sai da ya Kirani nace gamu a tasha har mun shiga Mota zamu tafi, sannan hankalinsa ya kwanta ya yi mana Fatan sauka lafiya.
Shi ko a daidai Lokacin da ya ke kirana saukansa a Gusai kenan ba jimawa Daga Abuja.
Gida ya cika da mutane bakin Shinkafi kwansu da kwarkwata sai Bakin Gammi Ahalin Umma ga Bakin cikin garin Gusai Ahalin Mama.
Ga Ya'yan cikin gida yan nesa da na su ya'yan irin su Yaya subai'atu da su Shahida, Wasu har da guzarin kawayen su da Dangin mazajensu da abokan arzuka.
Kowani Shashi ya cika da Mutane Tunda Ranar suke taron Biki gobe asabar ana Daura aure za'a tafi da Amarya.
Shashensa ma an sauki Mutane sai kawai ya tafi bangaran Abba ya fi Sarari bayan ya yi wanka ne ya Kira Sultana yace mata ya Dawo ta kawo masa abinci.
Shine kafin tahowarta ya samu ya Kira Siya tunda ta na makale a ransa baya so su yi tafiyar Dare gwara su isa cikin Lokaci.
Sun yi sallama kenan ya na zaune falon Abba gajiya duk ta kamasa har yanzu DogomnTuki bai gama zama ajikinsa ba.
Dogon wando ne a jikinsa sai karamar Riga mai gajeren Hannu.
Sanda Sultana ta yi sallama ta shigo bai yi niyar Dagowa ba sai dai kamshin da yaji ya shiga Hancinsa ne yasa ya Bude ido da Sauri ya na Bin inda kamshi ya fito da kallo.
Sultance a tsaye a gabansa ta ci gayu Cikin Materila din yinin Biki hannayenta sun sha jajayen kunshi Ta kashe dauri ga shi an yi mata makeup wanda ya yi mata kyau sosai.
Mayafinta itama Coffea ne ammh kuma karami ne.
Hannayenta Dauke da Farantin abincin nasa da ruwa da lemu.
Har ga Allah bai san ya shagala da kallon Sultana ba sai da yaji ta na masa Sannu da zuwa.
Sannan ya farga da Sauri ya basar ya na gyara zamansa.
Cikin shakewar murya ya amsa mata ya na satan kallonta kasa kasa ta na Duke tana zuba masa abinci.
Sai da ta gama sannan taja Center table din dake falon ta Dora masa komai sai kuma ta kallesa cikin mirmishi kafin tace"Bismillah."
Ita Adda Fati nufinta sai ta tasamu mun tafi tare har ta na cewa Amma tace in muna da kudi mu Had'a wani abun mu je da shi.
Cikin bacin rai nace"Nan fa d'aya ga zuwa ga na biki? Mu uwar me Baba Jibril d'in ya taba yi mana?
Adda Fati da taga bazan gane ba sai ta Kira Amma ta fad'a mata ta kuma ce a bani waya ta dinga yi min nasiha da Fad'an cewa bamu isa mu sauya ma Tuwo suna ba.
Dangin mu ne, ba mu da kamar su saboda haka mu shirya mu tafi a yi sha'anin damu kuma mu had'a wani abun mu kai mu dai mun sauke namu Hakkin da ke kan mu.
Gum na yi ma Amma da taji hakane tace"Kin ji ko Hasiya?
Bani da mafita illah na amsa ma Amma ammh har acikin raina ban yi ra'ayin zuwa ba.
Shiyasa ko a waya ban fara gayama Assadiq ba mantawa ma nayi da zencen kwata kwata.
Sai cikin karshen Satin Assadiq ya zo Tun Ranar jumma'a ni fa in ya na gari mantawa na ke da kaina ma ba wani ba.
Sai ga Adda Fati ta kirani ta kara Tunanin Bikin wannan Satin ne dalilin da yasa kenan na gayamasaa.
Shuru ya yi kafin ya kalleni ya na Fadin"Dama kuna da yan'uwa a garin kaduna ne?
Sai naji kunya da Sauri nace"Eh mana Shi ke bin Babanmu da ya ke ma'aikacin gwammati ne chan ya ke zaune da iyalansa."
Bai damu ba yace"Yaushe zaki tafi? Kuma ke da waye zaku tafin?
Kai Tsaye nace"ni da su Adda Amma tace mu tafi, Adda Fati tace mu tafi Ranar jumma'a sai mu dawo Lahadi da Safe."
Jinjina kai ya yi ya na Tunanin abun ya yi daidai kenan da bikin Salima.
Daman yazo wannan satin ne sati na sama zai ce aiki ya yi masa yawa ba zai Samu zuwa ba.
Saboda Gusau zai yi wannan Weekend din, sai kuma ga wannan mganar tawa sai kawai yaga komai yazo masa da sauki.
Daman nasan bazai hanani ba Duk da shine karon farko da na yi tafiya Tun bayan auran mu bayan wajen Amma da naje sai wannan karon.
Shi dai kawai yace na kula da kaina ne sannan yace wannan Satin mai shiga Daman bazai samu dawowa ba shikenan a raina nace ta kwana Gidan Sauki.
Ranar Lahadi da rana ya tafi, muka rabu kamar kada mu rabu bayan ya bani kudi a Hannuna, na mota da na Zirga zirga sannan ya cika alkwari ya bani kudin dinki da na mayafin
Wajen maman Suhailat na siya takalmi da mayafin a raina nace kayan da Assadiq ya siyamin da su zan yi amfani a sha'anin kaduna.
Adda Rukayya ta kawo Dubu Biyar nima na ba da Biyar Adda Fati ta saka Biyar sha biyar kenan tace mun je zata bama mai bikin.
Ni na Dauka mu kad'ai zamu tafi ashe Adda ta kira gidan Baba Sammani da Baba Tanko wai in zasu wuce mu tafi tare aiko suna ji dani aciki duk suka zame a cewarsu wlh bazasu hau Mota daya dani ba mota ta kife da su duk su mutu ba.
Ni bansan ma sun yi haka ba sai Ranar jumma'an da na zo gidan Adda tare da kaya zamu tafi Adda Rukayya ke fad'amin dariya kawai na yi kafin nace"Ashe ba su yarda da Allah ba karyan Musulunci ma suke yi ashe."
Kamar zan ce ma Adda Fati ta daina kokarin chusa kanta a cikin Dangin nan da basa son mu saboda bakin Fentina sai kuma kawai na kyaleta Tunda Assadiq ya koyamin takawa da yakana.
Mu uku kad'ai muka tafi Adda Fati daga ita sai Hanif hakama Adda Rukayya sai Goyonta Yara an bar ma Habiba su ni kuma dagani sai jakata akwati daman a ta Adda Rukayya muka saka kayammu waje daya.
Material din na saka sai na yi amfani da mayafi coffe mai kyau da shi.
Sai na zama kamar wata Baturiya ballatana da na kara fari da kyau.
Na saka d'an kunnayena na da siya wajen Yayar kawata Safiya Ahmad da ya ke ta na harkan Saide saide itama ta Online.
Su kansu yan'uwana sun kalleni sun kara kallona har sun gaji sun Furtamin na yi kyau mirmishi kawai na yi a raina ina kara godema Allah sannan ina kara godema Assadiq domin a sanadinsa na zama Mutum kamar kowa.
Tun muna gidan Adda Assadiq ke kirana yaji ko mun tafi nace masa bamu tafi ba sai ya fara min fad'a da cewa kada mu yi dare a hanya.
Ni kuma sai nace masa ai yanzu Hanyar kaduna Lafiya lau an gama gyara ba wani cikowa ko wani matsala.
Hankalinsa bai kwanta ba sai da ya Kirani nace gamu a tasha har mun shiga Mota zamu tafi, sannan hankalinsa ya kwanta ya yi mana Fatan sauka lafiya.
Shi ko a daidai Lokacin da ya ke kirana saukansa a Gusai kenan ba jimawa Daga Abuja.
Gida ya cika da mutane bakin Shinkafi kwansu da kwarkwata sai Bakin Gammi Ahalin Umma ga Bakin cikin garin Gusai Ahalin Mama.
Ga Ya'yan cikin gida yan nesa da na su ya'yan irin su Yaya subai'atu da su Shahida, Wasu har da guzarin kawayen su da Dangin mazajensu da abokan arzuka.
Kowani Shashi ya cika da Mutane Tunda Ranar suke taron Biki gobe asabar ana Daura aure za'a tafi da Amarya.
Shashensa ma an sauki Mutane sai kawai ya tafi bangaran Abba ya fi Sarari bayan ya yi wanka ne ya Kira Sultana yace mata ya Dawo ta kawo masa abinci.
Shine kafin tahowarta ya samu ya Kira Siya tunda ta na makale a ransa baya so su yi tafiyar Dare gwara su isa cikin Lokaci.
Sun yi sallama kenan ya na zaune falon Abba gajiya duk ta kamasa har yanzu DogomnTuki bai gama zama ajikinsa ba.
Dogon wando ne a jikinsa sai karamar Riga mai gajeren Hannu.
Sanda Sultana ta yi sallama ta shigo bai yi niyar Dagowa ba sai dai kamshin da yaji ya shiga Hancinsa ne yasa ya Bude ido da Sauri ya na Bin inda kamshi ya fito da kallo.
Sultance a tsaye a gabansa ta ci gayu Cikin Materila din yinin Biki hannayenta sun sha jajayen kunshi Ta kashe dauri ga shi an yi mata makeup wanda ya yi mata kyau sosai.
Mayafinta itama Coffea ne ammh kuma karami ne.
Hannayenta Dauke da Farantin abincin nasa da ruwa da lemu.
Har ga Allah bai san ya shagala da kallon Sultana ba sai da yaji ta na masa Sannu da zuwa.
Sannan ya farga da Sauri ya basar ya na gyara zamansa.
Cikin shakewar murya ya amsa mata ya na satan kallonta kasa kasa ta na Duke tana zuba masa abinci.
Sai da ta gama sannan taja Center table din dake falon ta Dora masa komai sai kuma ta kallesa cikin mirmishi kafin tace"Bismillah."