Sashe 64
Tmw Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tun ranar asabar na yi ta saka idon ganin Assadiq ban gansa ba tunda shi ya fad'amin ya na tafe wannan Weekend din.
Ranar jumma'a naje anguwan su Ramatu ta yi kitso da kunshi ammh har Ranar asabar ta kare bai zo ba da na kirasa zan fara masa kukan shagwaba sai yace ya na wani abu zai kara kirana.
Bai kirani ba sai da Daddare ni kuma Lokacin na yi barci sai da Safe nagani.
Daman ina jin haushinsa yasa ban bi bayan kiran ba.
Komawata na yi na yi kwanciyata ina ta Tura baki, gabadaya ba na jin dadin zama ni kad'ai jikina da Zuciyata ya saba da Assadiq sabon da yanzu ya ke Cutar da ni.
Chan cikin Barci naji ana ta kiran wayata na tashi da Sauri na d'auki wayar, Sai naga Assadiq ne da kamar bazan dauka ba sai kuma na Daga ina cin mgani.
Cikin Tattausan Lafazinsa yace"Ina kofar dakin ki Madam"
Zaro ido na yi kafin yace"Gaske ko wasa?
Ya na yar dariya yace"Ki fito mana ki gani."
Ai da gudu na Diro daga kan gado na watsar da wayar hannuna saman gado.
Dagani sai Rigar barci na fita naje na Bude kofa sai ko na yi farin gani da Assadiq.
Da gudu na tafi na Rumgumesa ina Murnan ganinsa shima rumgumeni ya yi a jikinsa ya na yar dariya yace"To kada ki ka damu mana Siya."
Sai da ya fad'i haka na sake shi bakina har kunne ina yi masa sannu da zuwa.
Jakar kayansa na karb'a sai ledan Hannunsa shi kuma sai yace bari ya shigo da Motarsa ciki.
Daki na koma bayan na ijiye masa kayan acikin daki na sako Hijabi na fito.
Ni na tayasa Bude get ya shigo da Mota na koma na Rufe shi kuma ya gyara parking ya kashe Motar ya fito muna Rike da Hannun juna har tsakiyar Falon mu.
Rumgumeni ya karayi cikin wani irin Jan Numfashi yace"Na yi kewarki Siya."
Nima ina kara nutsewa cikin jikinsa nace"Ni ma na yi kewarka.".
Dagoni ya yi kafin yace"Kamar sau nawa.?
Ina fari da ido nace"Zaka iya kirga nawa ne acikin Buhun gero?
Ido ya zaro ya na dariya nima ina Tayasa nace"To kamar haka na yi kewarka."
Ba tare da Tunanin komai ba kawai ya had'a bakin mu waje daya ni kuma sai na tallafeshi na fara ba shi had'in kai.
Tun muna Tsaye har muka zube saman kujera.
yanayinsa da na gani yasa na san abunda ya ke so.
Cikin shakewar murya na kira sunan Shi"Assadiq..!"
CIkin magagin abun yace"Uhm Uhm!"
Da Sauri nace"ban fa yi wanka ba."
Na fad'a cikin yar shagwaba.
Bai Saurareni ba sai chan da na kara magana yaja Numfashi kafin ya mike Tsaye dani a jikinsa ya na fadin"ya ma fi dad'i Siya."
Bai Direni ko'ina ba sai saman gado nan muka sha Sha'anin mu sai bayan mun natsa ne sannan muka yi wanka mu ka Tsarkake Jikin mu.
Tare da shi muka shiga kitchen na yi mana abun karyawa.
Dankali da kwai na soya sai kuma Tea da muka sha.
Bayan mun gama shi ya tayani muka gyara dakin muka goge, wanke wanke kuma ni na yi ammh shi ya rika Dauremin ya na kai su muhallinsu.
Muna gamawa kuma muka Dawo Falo saman kujera muna manne da juna muna Hiran mu ta ma'aurata.
Tare mu yini muna shan Soyayyarmu, Sai sallar mangariba ne ya fita Sai da aka yi isha'i ya dawo Lokacin naci gayu na, na kuma saka masa Rigiman sai ya zo mun fita mun ci abinci a waje.
Ba shi da yarda zai yi illah shima ya Shirya muka fita mukaje shan Ice cream sannan muka siyo kaza da Madaran Hollandian sai katan din Ruwan gora da na malt da ya siyamin sai da muka dawo ne ya bani Kaya Atamfa da Material yace na Kai Dinki.
Sannan yace daga baya zai Turamin kudin d'inkin ta acct dina tare da kud'in mayafi da Jaka.
15k ya bani dubu biyar yace na Rike Dubu Goma kuma yace na Turama Amma da ya ke ya kaini na Bud'e bankin Gt bank.
Sai gani ina kuka ina masa Godiya jawoni Jikinsa ya yi ya Rungumeni ya na lallashina fadi ya ke" in ban yi miki ba wa kike da shi da zai yi miki?
Kuma gaskiya ya fad'a bayan Allah da su Adda bani da kowa sai Assadiq.
A daran nan mun sha Soyayya kamar za'a rabu da juna har Abada, ban fara siyan maganin Mata ba ammh ina shan Madara da su Fruit.
Washegari da Safe ya wuce da Sassafe, ammh sai da ya shiga cikin makaranta yaga Superversor dinsa sannan ya Dauki Hanyar Abuja.
Kud'in da yace na turama Amma Hamma Isuhu na turamawa nace ya bama Amma sakon Assadiq ne.
Ta kirani a waya ta na ta saka albarka tace shima zata kirasa tunda ta na da Lambarsa ya na kiranta Lokaci bayan Lokaci su gaisa.
Dinkina Telan Ramatu na kaima wa yanzu Tun bayan aurena ita na kaimawa ita kuma tace zata kai masa.
Sai Santin kayan ta ke yi har ta Furtamin tace Assadiq ya iya zab'an kaya masu kyau da yarari.
Da yake akwai kud'i a hannuna da su na yi amfani na Biya kudin Dinki, ina da komai na kayan abinci da abun amfani Assadiq bai taba barina na neni wani abu ba.
Kuma ya na barin min kud'i in zai tafi ban da kitso ko kunshi sai in ina makaranta na Trasport ba na komai da su.
Da yake telan bai da wasa, kwana uku Tsakani ya gama min dinki Ramatu ta kirani tace ya gama nace ta kwatanta masa gidana ya kawomin.
To Ranar da ya kawo min Adda Fati tazo min yini ita da Habiba da yara sai suka ga kayan
Itama ta rika Santi ta na fadin"Kai sun yi kyau Hasiya daga gani suna da Tsada."
Na yi mirmishi ban ce komai ba Habiba ma sai yabawa ta ke yi ta Dauki Material din da aka yi min Doguwar riga mai kyau tace ta na so na Bata Adda Fati ta kwace a Hannunta ta na fadin"Baki da Hankali ne? Mijinta fa ya siya mata kinga ai ya na so ya ganta da shi ne."
Tura baki Habibaa ta yi ni kuma sai nace ta Sha kuruminta zan siya mata in sha Allahu.
Sai da Habiba ta Shiga kitchen ita da Hanif suna min wanke wanke sannan Adda Fati ke gayamin akwai biki a kaduna nan da sati daya da wani abu.
Cikin mamaki yace"Bikin wa kuma?
Kai Tsaye tace"Bikin Babban yaron Baba Jibril na kaduna mana."
Sai da na yi dogon nazari sannan na iya Tuna wai ashe Kanin Babanmu ne Baba Jibril da ni na ma manta da shi kwata kwata a rayuwata.
Cikin Tabe baki nace"Tab daman wai ya na nan? Ni fa inaga tun Rasuwar Baba ban kara ganinsa ba."
Adda Fati tace"Kinsan ai ma'aikaci ne a garin kaduna chan ya ke shi da iyalansa"
Cikin Halin ko in kula nace"to ke waya fad'a miki.?
Adda Fati tace"Amma ta kirani ta fad'amin kuma tace lalle na yi muku mgana mu tafi tare da ku."
Cikin jinjina kai nace"Kaji Amma da wata mgana to ita ina ta sani? Nasan dai ba zumunci suke yi da ita ba."
Adda Fati tace"Tace da ta kira Baaba ta lagos ne ta ke fad'amata ta na nan zuwa bikin kin ji inda taji zencen."
Hasiya ta yi shuru kafin tace"ita yanzu Amma daman dalilin da yasa tace duk ki saka mana lambobin su kenan? To Allah ya kyauta ni kan sai na Tambayi Assadiq in ya barni Shikenan in bar barni ba bazan matsa masa ba."
Adda Fati ta ce"A'a ki dai nuna masa Muhimmancin zuwa kin ji ko?
Gyada kai na yi ammh har a raina ba wai naji ina son zuwan ba ne.
Amma ce ke bani mamaki wanda ya had'a ya raba tunda kuma su ka banzarta damu har da ita ma kanta ammh ta na yin waya duk tace Adda Fati ta saka mata lambobin su.
Da na yi magana nace Allah fa ya Raba wannan zumuncin Tsakaninta da su Baba tanko.
Bud'e bakin Amma sai tace"Allah ya riga ya had'a Hasiya Tunda ya bani ku."
Daganan sai ta kashe bakin kowa ciki har da ni kaina.
Ranar jumma'a naje anguwan su Ramatu ta yi kitso da kunshi ammh har Ranar asabar ta kare bai zo ba da na kirasa zan fara masa kukan shagwaba sai yace ya na wani abu zai kara kirana.
Bai kirani ba sai da Daddare ni kuma Lokacin na yi barci sai da Safe nagani.
Daman ina jin haushinsa yasa ban bi bayan kiran ba.
Komawata na yi na yi kwanciyata ina ta Tura baki, gabadaya ba na jin dadin zama ni kad'ai jikina da Zuciyata ya saba da Assadiq sabon da yanzu ya ke Cutar da ni.
Chan cikin Barci naji ana ta kiran wayata na tashi da Sauri na d'auki wayar, Sai naga Assadiq ne da kamar bazan dauka ba sai kuma na Daga ina cin mgani.
Cikin Tattausan Lafazinsa yace"Ina kofar dakin ki Madam"
Zaro ido na yi kafin yace"Gaske ko wasa?
Ya na yar dariya yace"Ki fito mana ki gani."
Ai da gudu na Diro daga kan gado na watsar da wayar hannuna saman gado.
Dagani sai Rigar barci na fita naje na Bude kofa sai ko na yi farin gani da Assadiq.
Da gudu na tafi na Rumgumesa ina Murnan ganinsa shima rumgumeni ya yi a jikinsa ya na yar dariya yace"To kada ki ka damu mana Siya."
Sai da ya fad'i haka na sake shi bakina har kunne ina yi masa sannu da zuwa.
Jakar kayansa na karb'a sai ledan Hannunsa shi kuma sai yace bari ya shigo da Motarsa ciki.
Daki na koma bayan na ijiye masa kayan acikin daki na sako Hijabi na fito.
Ni na tayasa Bude get ya shigo da Mota na koma na Rufe shi kuma ya gyara parking ya kashe Motar ya fito muna Rike da Hannun juna har tsakiyar Falon mu.
Rumgumeni ya karayi cikin wani irin Jan Numfashi yace"Na yi kewarki Siya."
Nima ina kara nutsewa cikin jikinsa nace"Ni ma na yi kewarka.".
Dagoni ya yi kafin yace"Kamar sau nawa.?
Ina fari da ido nace"Zaka iya kirga nawa ne acikin Buhun gero?
Ido ya zaro ya na dariya nima ina Tayasa nace"To kamar haka na yi kewarka."
Ba tare da Tunanin komai ba kawai ya had'a bakin mu waje daya ni kuma sai na tallafeshi na fara ba shi had'in kai.
Tun muna Tsaye har muka zube saman kujera.
yanayinsa da na gani yasa na san abunda ya ke so.
Cikin shakewar murya na kira sunan Shi"Assadiq..!"
CIkin magagin abun yace"Uhm Uhm!"
Da Sauri nace"ban fa yi wanka ba."
Na fad'a cikin yar shagwaba.
Bai Saurareni ba sai chan da na kara magana yaja Numfashi kafin ya mike Tsaye dani a jikinsa ya na fadin"ya ma fi dad'i Siya."
Bai Direni ko'ina ba sai saman gado nan muka sha Sha'anin mu sai bayan mun natsa ne sannan muka yi wanka mu ka Tsarkake Jikin mu.
Tare da shi muka shiga kitchen na yi mana abun karyawa.
Dankali da kwai na soya sai kuma Tea da muka sha.
Bayan mun gama shi ya tayani muka gyara dakin muka goge, wanke wanke kuma ni na yi ammh shi ya rika Dauremin ya na kai su muhallinsu.
Muna gamawa kuma muka Dawo Falo saman kujera muna manne da juna muna Hiran mu ta ma'aurata.
Tare mu yini muna shan Soyayyarmu, Sai sallar mangariba ne ya fita Sai da aka yi isha'i ya dawo Lokacin naci gayu na, na kuma saka masa Rigiman sai ya zo mun fita mun ci abinci a waje.
Ba shi da yarda zai yi illah shima ya Shirya muka fita mukaje shan Ice cream sannan muka siyo kaza da Madaran Hollandian sai katan din Ruwan gora da na malt da ya siyamin sai da muka dawo ne ya bani Kaya Atamfa da Material yace na Kai Dinki.
Sannan yace daga baya zai Turamin kudin d'inkin ta acct dina tare da kud'in mayafi da Jaka.
15k ya bani dubu biyar yace na Rike Dubu Goma kuma yace na Turama Amma da ya ke ya kaini na Bud'e bankin Gt bank.
Sai gani ina kuka ina masa Godiya jawoni Jikinsa ya yi ya Rungumeni ya na lallashina fadi ya ke" in ban yi miki ba wa kike da shi da zai yi miki?
Kuma gaskiya ya fad'a bayan Allah da su Adda bani da kowa sai Assadiq.
A daran nan mun sha Soyayya kamar za'a rabu da juna har Abada, ban fara siyan maganin Mata ba ammh ina shan Madara da su Fruit.
Washegari da Safe ya wuce da Sassafe, ammh sai da ya shiga cikin makaranta yaga Superversor dinsa sannan ya Dauki Hanyar Abuja.
Kud'in da yace na turama Amma Hamma Isuhu na turamawa nace ya bama Amma sakon Assadiq ne.
Ta kirani a waya ta na ta saka albarka tace shima zata kirasa tunda ta na da Lambarsa ya na kiranta Lokaci bayan Lokaci su gaisa.
Dinkina Telan Ramatu na kaima wa yanzu Tun bayan aurena ita na kaimawa ita kuma tace zata kai masa.
Sai Santin kayan ta ke yi har ta Furtamin tace Assadiq ya iya zab'an kaya masu kyau da yarari.
Da yake akwai kud'i a hannuna da su na yi amfani na Biya kudin Dinki, ina da komai na kayan abinci da abun amfani Assadiq bai taba barina na neni wani abu ba.
Kuma ya na barin min kud'i in zai tafi ban da kitso ko kunshi sai in ina makaranta na Trasport ba na komai da su.
Da yake telan bai da wasa, kwana uku Tsakani ya gama min dinki Ramatu ta kirani tace ya gama nace ta kwatanta masa gidana ya kawomin.
To Ranar da ya kawo min Adda Fati tazo min yini ita da Habiba da yara sai suka ga kayan
Itama ta rika Santi ta na fadin"Kai sun yi kyau Hasiya daga gani suna da Tsada."
Na yi mirmishi ban ce komai ba Habiba ma sai yabawa ta ke yi ta Dauki Material din da aka yi min Doguwar riga mai kyau tace ta na so na Bata Adda Fati ta kwace a Hannunta ta na fadin"Baki da Hankali ne? Mijinta fa ya siya mata kinga ai ya na so ya ganta da shi ne."
Tura baki Habibaa ta yi ni kuma sai nace ta Sha kuruminta zan siya mata in sha Allahu.
Sai da Habiba ta Shiga kitchen ita da Hanif suna min wanke wanke sannan Adda Fati ke gayamin akwai biki a kaduna nan da sati daya da wani abu.
Cikin mamaki yace"Bikin wa kuma?
Kai Tsaye tace"Bikin Babban yaron Baba Jibril na kaduna mana."
Sai da na yi dogon nazari sannan na iya Tuna wai ashe Kanin Babanmu ne Baba Jibril da ni na ma manta da shi kwata kwata a rayuwata.
Cikin Tabe baki nace"Tab daman wai ya na nan? Ni fa inaga tun Rasuwar Baba ban kara ganinsa ba."
Adda Fati tace"Kinsan ai ma'aikaci ne a garin kaduna chan ya ke shi da iyalansa"
Cikin Halin ko in kula nace"to ke waya fad'a miki.?
Adda Fati tace"Amma ta kirani ta fad'amin kuma tace lalle na yi muku mgana mu tafi tare da ku."
Cikin jinjina kai nace"Kaji Amma da wata mgana to ita ina ta sani? Nasan dai ba zumunci suke yi da ita ba."
Adda Fati tace"Tace da ta kira Baaba ta lagos ne ta ke fad'amata ta na nan zuwa bikin kin ji inda taji zencen."
Hasiya ta yi shuru kafin tace"ita yanzu Amma daman dalilin da yasa tace duk ki saka mana lambobin su kenan? To Allah ya kyauta ni kan sai na Tambayi Assadiq in ya barni Shikenan in bar barni ba bazan matsa masa ba."
Adda Fati ta ce"A'a ki dai nuna masa Muhimmancin zuwa kin ji ko?
Gyada kai na yi ammh har a raina ba wai naji ina son zuwan ba ne.
Amma ce ke bani mamaki wanda ya had'a ya raba tunda kuma su ka banzarta damu har da ita ma kanta ammh ta na yin waya duk tace Adda Fati ta saka mata lambobin su.
Da na yi magana nace Allah fa ya Raba wannan zumuncin Tsakaninta da su Baba tanko.
Bud'e bakin Amma sai tace"Allah ya riga ya had'a Hasiya Tunda ya bani ku."
Daganan sai ta kashe bakin kowa ciki har da ni kaina.