Sashe 28
Tmw Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Su Surayya kuwa sai bayan Tafiyar baki suka samu labarin abunda ya faru a falon Innani.
Sajida ta yi karaf tace"Haba mama Umma ai gwara da Innani ta hana. Tsakani Allah ba na son ganin kananan yara da kishiya duk sai kiga abun ba tsari aciki."
Daman Umma ke shaida musu yadda abun ya wakana a shashen Mama.
Kowa dai sai tofa na shi ya ke Allah yasa Sultana na shashen Innani abunta in abun Innani kuma na kusa ta kwashe yadda akayi ta fad'a mata shi yafi komai ma sauki.
Surayya ta kada kai kafin tace"Sadiq bai da Tsarin auran mace fiye da d'aya."
Sa'ima tace"Ba shi da hayaniyar da zai iya ma wannan gaskiya wannan karon ina bayan Innani."
Mama ta yi dariya kafin tace"Kai Innani akwai karfin hali wai har ta na cewa gajerar yarsa."
Gabadaya suka saka Dariya Salima na gefen Umma tace"Ba karya ta fad'a ba yarinya is too short ta yi ma Bro gajarta da yawa yadda ya ke gint d'inan"
Umma tace"kun dai yi son kai kamar yadda Innani ta yi kun so Sulsatana kun ki Zahra'u."
Sa'ima tace"Umma daman ai so so ne ammh son kai yafi ko Surry?
Surayya tace"To daman mu ai Sultana ce tamu yadda bazamu so a yi mana abokam zama ba sai dai in kaddara haka itama mu ke mata wannan Fatan"
Umma tace"Ai shikenan mgana ta kare. Ammh fa Innani tace in ya na so a had'a zumuncin ne ga Siyama ga Salima wanman saurayin babban yaron nasa ya zo ya zaba acikin su."
Mama ta kada baki tace"Sai dai Salima domin siyama ta yi masa kankanta."
Salima na jin haka tace"Mama wata Salimar?
Umma tace"Salima Sulaimam Shinkafi.".
Salima ta mike ta na Tura baki Lokaci daya ta na fad'in"Tab ni fa ba yanzu zan yi aure ba karatu zan yi.".
Tafad'a ta na tura baki kafin ta bar Falon.
Sa'ima ta bita da fad'in"Ki yi fatan Innani tace a'a in kuma tace Eh! sorry ki yarinya."
Gabadaya suka kwashe mata da Dariya sanin Halinta da Ra'ayinta na sai ta zama ma'aikaciyar gwammati ko za ta yi aure.
🌿 Ina manyan mata masu MATSALOLIN rashin Ni'ima Ina sabbabin aure Wanda basu juku yanda Mai gida zai sume ba😂Ina wayanda zasuyi sabbin aure
Nazo muku da magani SAHIHI ingantaccen TSIMIN TABAJE🤌🏽🥰😍 hmm uwar gida, amarya, tsoffin aure kuna Ina ko kuntsaya tsilla tsilla tohm maza kuzo nazo kusiya TSIMIN TABAJE 💃💃😂hajiya ta tunda kukaji na yaba wannan magani toh tabbas yakai inda yakai yanada matukar kyau, Yana saurin saukar da niima baya illa domin andafashine da saiwoyin da kuka San suna maganin dakyau... Hajiya ta 🙈wlh Mai gida zaiyi Santi zakiji dadi Kuma zakuzo ku godemun domin yanasa Gurin yayi dumi ya Kuma ciko miki da gaba Gurin Kuma zaiyi dadi zoyzoyy😂🙈💃Kuma duk afarashi kalilan akwai gorina 1k akwai galan, akwai jarka ga duk meso, hmmm duk Wanda yasha Sai ya Gode mun domin nice na baku tabbaci 💃😂kunsan banida burin daya wuce Inga anasaka Mai gida farinciki 💃😂🥰Toh kuzo kusiya zakuji dadi insha Allah Kuma Sai kun dawo.... muka hada miki maganin TSIMIN TABAJE sha'awa zaki koma kamar marka..game bukatar TSIMIN TABAJE ya kiramu tawa innan numbobin kamar haka
*Location* *Zaria and kaduna* *but nation wide delivery* *for more details 07062349732 or 08143450259* 💃💃💃
*Janafty*
*TMWB2K009*
*TMW is a paid Novel, Pay 500 for regular or VIP N1K, Via 0552179550 Jamila Umar Gt bank, 09069067488*
*BOJUWA HERBAL'S BY SURAYYA DEE*!
*Akwai kaya masu kyau a cikin farashi mai sauki*
*Saiwowin maganin sanyi*
*Saiwowin Tsumi*
*Saiwowin dahuwar kaza*
*Saiwowin dahuwar tattabaru*
*Gumba*
*Tsumin kwakwa*
*Y'aya'n gadali*
*Hadadden daka*.
*Tsugunno mai sa a matse*
*Goran tula*
*Goran tula syrup*
*Garin goran tula*.
*Maganin gyaran nono*.
*Zuma ta mussaman*.
*Tsumi*.
*Gaban ayu*.
*Hakkin daka gangariya*.
*Da sauran kayayyaki na mussaman da basu da illah*.
*Domin kuwa asalin Saiwowin ne da ake kawo su daga Chad*.
*Abu mai kyau shi ke siyar da kansa ku tuntube ni dan samun naku kayan cikin sauki da mututantawa. Ina aikawa ko ina a fad'in tarairaiyar Nijeriya*
*08032773332*
*Ana dafa GIMBIYAR KAZA da tattabarun garari*.
Kaduna.
Da daddare.
Hajiya Murjanatu tunda suka isa gida lafiya ta ke kokarin su kad'aice da Baban Batul domin su yi mgana ammh yaki bata wannan damar.
Suna dawowa ya shige dakinsa ya kuma ce kada kowa ya zo ya damesa ya na bukatar Hutawa ne.
Ko Tea dinsa na dare zahra'u ta kai masa, sai dare bayan ta sallami yaran ta isa dakin nasa tunda har Fathihatu a nan zata kwana sai gobe mijinta zai zo ya dauketa.
Abun na cin ranta ta kasa fad'a musu Mubrak ne kad'ai ya sani shi kuma ba shi da tacewa kan abunda Baban na su ya riga ya aikata. abunda bata sani ba ne shi bai ga illar hakan ba sai ma ya ke ganin shi kila a gaba maganar Baban nasu zai iya zame masa alheri watarana.
Ta isa dakin nasa da shirin barcinta ammh ta dora zani da karamin Hijabi saman kayan barcin jikinta.
Ko da ta shiga ta iske shima ya sauya kayan jikinsa zuwa jallabiya mai saukin kauri ya na zaune gefen gado ya dora kafafunsa saman gado.
Sai kurb'an tea dinsa ya ke yi hankalinsa kwance.
Ta na shigowa ta cire zanin da Hijabin sannan ta haura saman gadon ta zauna kusa da shi Lokaci d'aya ta na fad'in"Baban batul Me yasa ka ke kauce ma mgana da ni ne ?
Ko saboda kasan baka kyauta ma yarmu ba ne?
Kai tsaye ya kalleta cikin kaushinsa yace"Dama na yi mata wani abu ne da ban kyauta ba Murjanatu?
Ta gyara zama kafin tace"Haba baban batul kai ma kasan abunda ka aikata bai kamata ba taya ya mu ke da y'a mace kuma sai ace mu ne zamu je neman aure da kanmu a hanamu sannan daga karshe a bimu da cin zarafi akan yarmu gaskiya Abunda ka yi bai dace ba"
Ta fad'a ranta bace cikin d'an mirmishi ya kalleta kamar bazai yi mgana sai kuma yace"ke kike ganin abunda na yi a zuwan bai dace ba.
Ni kuma ina ganin abunda na aikata a matakin wani babban nasaran da na ke fata nan gaba ne kad'an.".
Cikin mamaki ta kallesa kafin tace"Bangane ba?
Cikin mirmishi yace"Zaki gane ammh ba yanzu ba."
Hajiya Murjanatu ta kura masa ido daman tasan halinsa kuma sai da ta zargi haka tasan baya kwansa sai da zakara.
Cikin kufuluwa tace"Ni dai kada garin son abun duniyar ka ya kara saka ka ka yi tallar ya'ya na, ba rasa masoya suka yi ba ballatana a ci zarafin su.".
Kamar abun arziki yace mata"To."
Ita kuma jin haka sai ta cigaba da Fadin"In da ka nemi shawarata wlh bazama ta kaimu ga haka ba baban batul. Kowa ya tsaya iya matsayinsa ya tsaya iya abokin Huldar ka ta kasuwanci ammh ban yi sha'awar had'a zuru'a da su ba gaskiya."
Kai Tsaye yace"kina da Hujja ne kan haka?.
Rausayar da kai ta yi kafin tace"Ba matakin Rayuwarmu d'aya ba. Gwara kowa ya zauna a muhallin da Ubangiji ya so ya ganshi in za'a yi zumunci to a yi saboda lillahi shikenan Fakat."
Kai ya kad'a kafin yace"Naji Salamatu uwata.'"
Ya fad'a Hankalinsa kwance kamar ba mgana ya daba mata ba.
Jin haka yasa sai bakinta ya mutu ta kasa motsi ballatana mgana.
Shi kuma sai ya sauko daga kan gadon ya na fad'in"Ki ma shirya domin nan da Lokaci kad'an alaqarku zata fi karfin zumuncin da ki ke fad'a."
Ya na gama fad'in haka ya wuce tiolet ya na mirmishin nasara.
Ba zahra'u kad'ai ya Haifa ba ya na da wasu ya'yan in ita bazata iya kaisa ga Nasara ba ya tabbata Mubarak zai kaisa ga nasara watarana.
Tsohuwar nan ta gama Haska masa komai sai yanzu ma ya ke Tunanin Mubarak din nw daidai da Tsarinsa.
Baki sake Hajiya Murnajatu ta bisa da kallo har ya shige cikin makewayin.
Tasan Halin shi wajen son abun duniya da biyan bukatansa ba shi da karaya ko Sarewa.
Ta kuma san duk Saboda kudin da Alhaji Sulaiman ke da shi ne, ta na Tunanin akwai abunda Baban Batul ya ke hari.
Hannayenta ta d'aga sama ta na fad'in"Allah ga ya'yana ka karemin su daga tozarcin duniya da mutanen cikinta."
Ta na shafa addu'ar ya fito daga Tiolet din ya na mirmishi kamar yaji abunda tace ammh kuma ko a Fuska ko fatar bakinsa bai nuna mata yajin ba.
Ranar haka suka kwanta kanzil ba wanda ya kara cema D'anuwansa ita ta na ta Tunanin wannan karon kuma me Baban batul ya ke shirin kara aikatawa?
Shi kuma ya na ta tunanin mafitar da Hanyar da zata bulle da shi in har abunda ya ke Hasaahe ya tabbata.
Daga ganin yadda fuskarsa ta cika da Annuri ta cikin Duhun dakin zakusan ya gama hango nasara mai tarin yawa a nan gaba kad'an.
*******
*ZARIYA*.
Sajida ta yi karaf tace"Haba mama Umma ai gwara da Innani ta hana. Tsakani Allah ba na son ganin kananan yara da kishiya duk sai kiga abun ba tsari aciki."
Daman Umma ke shaida musu yadda abun ya wakana a shashen Mama.
Kowa dai sai tofa na shi ya ke Allah yasa Sultana na shashen Innani abunta in abun Innani kuma na kusa ta kwashe yadda akayi ta fad'a mata shi yafi komai ma sauki.
Surayya ta kada kai kafin tace"Sadiq bai da Tsarin auran mace fiye da d'aya."
Sa'ima tace"Ba shi da hayaniyar da zai iya ma wannan gaskiya wannan karon ina bayan Innani."
Mama ta yi dariya kafin tace"Kai Innani akwai karfin hali wai har ta na cewa gajerar yarsa."
Gabadaya suka saka Dariya Salima na gefen Umma tace"Ba karya ta fad'a ba yarinya is too short ta yi ma Bro gajarta da yawa yadda ya ke gint d'inan"
Umma tace"kun dai yi son kai kamar yadda Innani ta yi kun so Sulsatana kun ki Zahra'u."
Sa'ima tace"Umma daman ai so so ne ammh son kai yafi ko Surry?
Surayya tace"To daman mu ai Sultana ce tamu yadda bazamu so a yi mana abokam zama ba sai dai in kaddara haka itama mu ke mata wannan Fatan"
Umma tace"Ai shikenan mgana ta kare. Ammh fa Innani tace in ya na so a had'a zumuncin ne ga Siyama ga Salima wanman saurayin babban yaron nasa ya zo ya zaba acikin su."
Mama ta kada baki tace"Sai dai Salima domin siyama ta yi masa kankanta."
Salima na jin haka tace"Mama wata Salimar?
Umma tace"Salima Sulaimam Shinkafi.".
Salima ta mike ta na Tura baki Lokaci daya ta na fad'in"Tab ni fa ba yanzu zan yi aure ba karatu zan yi.".
Tafad'a ta na tura baki kafin ta bar Falon.
Sa'ima ta bita da fad'in"Ki yi fatan Innani tace a'a in kuma tace Eh! sorry ki yarinya."
Gabadaya suka kwashe mata da Dariya sanin Halinta da Ra'ayinta na sai ta zama ma'aikaciyar gwammati ko za ta yi aure.
🌿 Ina manyan mata masu MATSALOLIN rashin Ni'ima Ina sabbabin aure Wanda basu juku yanda Mai gida zai sume ba😂Ina wayanda zasuyi sabbin aure
Nazo muku da magani SAHIHI ingantaccen TSIMIN TABAJE🤌🏽🥰😍 hmm uwar gida, amarya, tsoffin aure kuna Ina ko kuntsaya tsilla tsilla tohm maza kuzo nazo kusiya TSIMIN TABAJE 💃💃😂hajiya ta tunda kukaji na yaba wannan magani toh tabbas yakai inda yakai yanada matukar kyau, Yana saurin saukar da niima baya illa domin andafashine da saiwoyin da kuka San suna maganin dakyau... Hajiya ta 🙈wlh Mai gida zaiyi Santi zakiji dadi Kuma zakuzo ku godemun domin yanasa Gurin yayi dumi ya Kuma ciko miki da gaba Gurin Kuma zaiyi dadi zoyzoyy😂🙈💃Kuma duk afarashi kalilan akwai gorina 1k akwai galan, akwai jarka ga duk meso, hmmm duk Wanda yasha Sai ya Gode mun domin nice na baku tabbaci 💃😂kunsan banida burin daya wuce Inga anasaka Mai gida farinciki 💃😂🥰Toh kuzo kusiya zakuji dadi insha Allah Kuma Sai kun dawo.... muka hada miki maganin TSIMIN TABAJE sha'awa zaki koma kamar marka..game bukatar TSIMIN TABAJE ya kiramu tawa innan numbobin kamar haka
*Location* *Zaria and kaduna* *but nation wide delivery* *for more details 07062349732 or 08143450259* 💃💃💃
*Janafty*
*TMWB2K009*
*TMW is a paid Novel, Pay 500 for regular or VIP N1K, Via 0552179550 Jamila Umar Gt bank, 09069067488*
*BOJUWA HERBAL'S BY SURAYYA DEE*!
*Akwai kaya masu kyau a cikin farashi mai sauki*
*Saiwowin maganin sanyi*
*Saiwowin Tsumi*
*Saiwowin dahuwar kaza*
*Saiwowin dahuwar tattabaru*
*Gumba*
*Tsumin kwakwa*
*Y'aya'n gadali*
*Hadadden daka*.
*Tsugunno mai sa a matse*
*Goran tula*
*Goran tula syrup*
*Garin goran tula*.
*Maganin gyaran nono*.
*Zuma ta mussaman*.
*Tsumi*.
*Gaban ayu*.
*Hakkin daka gangariya*.
*Da sauran kayayyaki na mussaman da basu da illah*.
*Domin kuwa asalin Saiwowin ne da ake kawo su daga Chad*.
*Abu mai kyau shi ke siyar da kansa ku tuntube ni dan samun naku kayan cikin sauki da mututantawa. Ina aikawa ko ina a fad'in tarairaiyar Nijeriya*
*08032773332*
*Ana dafa GIMBIYAR KAZA da tattabarun garari*.
Kaduna.
Da daddare.
Hajiya Murjanatu tunda suka isa gida lafiya ta ke kokarin su kad'aice da Baban Batul domin su yi mgana ammh yaki bata wannan damar.
Suna dawowa ya shige dakinsa ya kuma ce kada kowa ya zo ya damesa ya na bukatar Hutawa ne.
Ko Tea dinsa na dare zahra'u ta kai masa, sai dare bayan ta sallami yaran ta isa dakin nasa tunda har Fathihatu a nan zata kwana sai gobe mijinta zai zo ya dauketa.
Abun na cin ranta ta kasa fad'a musu Mubrak ne kad'ai ya sani shi kuma ba shi da tacewa kan abunda Baban na su ya riga ya aikata. abunda bata sani ba ne shi bai ga illar hakan ba sai ma ya ke ganin shi kila a gaba maganar Baban nasu zai iya zame masa alheri watarana.
Ta isa dakin nasa da shirin barcinta ammh ta dora zani da karamin Hijabi saman kayan barcin jikinta.
Ko da ta shiga ta iske shima ya sauya kayan jikinsa zuwa jallabiya mai saukin kauri ya na zaune gefen gado ya dora kafafunsa saman gado.
Sai kurb'an tea dinsa ya ke yi hankalinsa kwance.
Ta na shigowa ta cire zanin da Hijabin sannan ta haura saman gadon ta zauna kusa da shi Lokaci d'aya ta na fad'in"Baban batul Me yasa ka ke kauce ma mgana da ni ne ?
Ko saboda kasan baka kyauta ma yarmu ba ne?
Kai tsaye ya kalleta cikin kaushinsa yace"Dama na yi mata wani abu ne da ban kyauta ba Murjanatu?
Ta gyara zama kafin tace"Haba baban batul kai ma kasan abunda ka aikata bai kamata ba taya ya mu ke da y'a mace kuma sai ace mu ne zamu je neman aure da kanmu a hanamu sannan daga karshe a bimu da cin zarafi akan yarmu gaskiya Abunda ka yi bai dace ba"
Ta fad'a ranta bace cikin d'an mirmishi ya kalleta kamar bazai yi mgana sai kuma yace"ke kike ganin abunda na yi a zuwan bai dace ba.
Ni kuma ina ganin abunda na aikata a matakin wani babban nasaran da na ke fata nan gaba ne kad'an.".
Cikin mamaki ta kallesa kafin tace"Bangane ba?
Cikin mirmishi yace"Zaki gane ammh ba yanzu ba."
Hajiya Murjanatu ta kura masa ido daman tasan halinsa kuma sai da ta zargi haka tasan baya kwansa sai da zakara.
Cikin kufuluwa tace"Ni dai kada garin son abun duniyar ka ya kara saka ka ka yi tallar ya'ya na, ba rasa masoya suka yi ba ballatana a ci zarafin su.".
Kamar abun arziki yace mata"To."
Ita kuma jin haka sai ta cigaba da Fadin"In da ka nemi shawarata wlh bazama ta kaimu ga haka ba baban batul. Kowa ya tsaya iya matsayinsa ya tsaya iya abokin Huldar ka ta kasuwanci ammh ban yi sha'awar had'a zuru'a da su ba gaskiya."
Kai Tsaye yace"kina da Hujja ne kan haka?.
Rausayar da kai ta yi kafin tace"Ba matakin Rayuwarmu d'aya ba. Gwara kowa ya zauna a muhallin da Ubangiji ya so ya ganshi in za'a yi zumunci to a yi saboda lillahi shikenan Fakat."
Kai ya kad'a kafin yace"Naji Salamatu uwata.'"
Ya fad'a Hankalinsa kwance kamar ba mgana ya daba mata ba.
Jin haka yasa sai bakinta ya mutu ta kasa motsi ballatana mgana.
Shi kuma sai ya sauko daga kan gadon ya na fad'in"Ki ma shirya domin nan da Lokaci kad'an alaqarku zata fi karfin zumuncin da ki ke fad'a."
Ya na gama fad'in haka ya wuce tiolet ya na mirmishin nasara.
Ba zahra'u kad'ai ya Haifa ba ya na da wasu ya'yan in ita bazata iya kaisa ga Nasara ba ya tabbata Mubarak zai kaisa ga nasara watarana.
Tsohuwar nan ta gama Haska masa komai sai yanzu ma ya ke Tunanin Mubarak din nw daidai da Tsarinsa.
Baki sake Hajiya Murnajatu ta bisa da kallo har ya shige cikin makewayin.
Tasan Halin shi wajen son abun duniya da biyan bukatansa ba shi da karaya ko Sarewa.
Ta kuma san duk Saboda kudin da Alhaji Sulaiman ke da shi ne, ta na Tunanin akwai abunda Baban Batul ya ke hari.
Hannayenta ta d'aga sama ta na fad'in"Allah ga ya'yana ka karemin su daga tozarcin duniya da mutanen cikinta."
Ta na shafa addu'ar ya fito daga Tiolet din ya na mirmishi kamar yaji abunda tace ammh kuma ko a Fuska ko fatar bakinsa bai nuna mata yajin ba.
Ranar haka suka kwanta kanzil ba wanda ya kara cema D'anuwansa ita ta na ta Tunanin wannan karon kuma me Baban batul ya ke shirin kara aikatawa?
Shi kuma ya na ta tunanin mafitar da Hanyar da zata bulle da shi in har abunda ya ke Hasaahe ya tabbata.
Daga ganin yadda fuskarsa ta cika da Annuri ta cikin Duhun dakin zakusan ya gama hango nasara mai tarin yawa a nan gaba kad'an.
*******
*ZARIYA*.