Sashe 39
Tmw Part 2 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Tun bayan zuwan Ummi gidan nan da kyakyawan mu'amalata tsakanina da ita bantab'a Tunanin watarana komai zai zama Tarihi ba sai da Fadila ta tare.
Ashe abunda bansani ba Diyar kanwar mahaifin Abubakar kawar Fadila ce itace tazo gidan ta ganni ni kuma bansanta ba,ballatana nasan cewa zata fad'i wani abu a kaina.
Ita ta kwashe komai na Rayuwata na baya ta gayama Fadila, daman kuma Tun farko jininmu ni da ita bai had'u ba da Ummi kadai ta ke huld'ar ni ko haduwa muka yi in na gaisheta sai ta ga dama ta ke amsawa bayan ta gama min kallon wulakanci.
Bansan ta gayama Ummi komai ba harda ma da karin karya sai da naga Ummi taja baya da ni, ta daina shiga Dakina ballatana mgana da ni, in ta dawo makaranta Dakin Fadila ta ke shigewa.
In na yi abinci na kai mata da Safe zan ganshi ta zuba shi a bola.
Sannan in nazo zan shiga Dakinta sai ta yi wuf ta fito ta kare kofa ko tayi min karyan fita zatayi ko tace mijinta ya na gida.
Kwata kwata daai ta sauya ba kamar yadda na santa ba.
Sai abun ya Dameni na kira Ramatu na Fad'a mata sai ta bani shawaran na sameta na yi magana ko wani Laifi na yi mata? Tunda zaman tare daman ya gaji haka.
Shine yau din bayan na gama abinci na zuba mata zan kai mata sai na same su kofar dakin Fadila suna zaune saman Cafet suna hira suna shan lemu gefe ga kololin abinci nan da alamu sun gama ci ne.
Na yi musu sallama ba su amsani ba sai da na kara sannan Ummi ta amsa.
Sannu da gida na yi musu sannan na mikama Ummi abincin.
Kamar bazata amsa ba sai ta karba a gabana ta mike ta isa wajen zuba sharan Fadila a kofar dakinta ta Juye shinkafa da wakenan a bola.
Sai raina ya baci na kalleta cikin mamaki kafin nace"Haba Ummi in bazaki ci ba ba sai ki gayamin ba, ai bai kamata ki zubar da abinci ba."
Kai Tsaye ta kalleni kafin tace"Gwara na zubar saboda kada ma wani yagani yaci ya ci ma kansa bala'i."
Baki sake na ke binta da kallo nan ko naji ta na zayyanamin har da fad'in an gayamata nice sanadiyar Mutuwar Mahaifina da Karayan arzikinsa.
Sannan na yi aure aure mazaje biyu duka sai da na Talauta su d'aya ma zaman garin sai da ya gagaresa.
Dayan kuma gabad'aya rayuwarsa ya kusa rasawa saboda ni.
Dole ne su daina rab'ata kada suma wani abu ya same su.
Maganganu na batanci da cin mutumci Fadila ta kalleni ido cikin ido tace ni Annoba ne kuma sunana Gobara daga kogi mganina sai Allah.
Sannan tace shima wannan auran da nayi ba'asan waye na aura ba shima ana Tunanin wani bala'in ne gagarumi zai samesa.
Ba na ganin gabana sanda na shiga daki sabida tashin Hankali da kuka, ina cikin kukan ne na samu kiran Assadiq.
kamar bazan dauka ba sai naga ya na ta kira na, sai na Dauka ina kokarin boye Halin da na ke ciki.
*BOJUWA HERBAL'S BY SURAYYA DEE*!
*Akwai kaya masu kyau a cikin farashi mai sauki*
*Saiwowin maganin sanyi*
*Saiwowin Tsumi*
*Saiwowin dahuwar kaza*
*Saiwowin dahuwar tattabaru*
*Gumba*
*Tsumin kwakwa*
*Y'aya'n gadali*
*Hadadden daka*.
*Tsugunno mai sa a matse*
*Goran tula*
*Goran tula syrup*
*Garin goran tula*.
*Maganin gyaran nono*.
*Zuma ta mussaman*.
*Tsumi*.
*Gaban ayu*.
*Hakkin daka gangariya*.
*Da sauran kayayyaki na mussaman da basu da illah*.
*Domin kuwa asalin Saiwowin ne da ake kawo su daga Chad*.
*Abu mai kyau shi ke siyar da kansa ku tuntube ni dan samun naku kayan cikin sauki da mututantawa. Ina aikawa ko ina a fad'in tarairaiyar Nijeriya*
*08032773332*
*Ana dafa GIMBIYAR KAZA da tattabarun garari*.
*Janafty*
*TMWBK2012*
https://chat.whatsapp.com/BARBh2begGc0KdlLEZDzhk
Ku zo ku yi sayayya tare da Yar Gidan Imam cikin aminci da kwanciyar hankali komai akwai harda kayan gyaran jiki hamshakan mata na supliments kala kala wanda ba su da illa, akwai kuma gagarumin haɗin mu na Arabian sabaya powder wanda babu kamarsa wannan ba irin sabayar da ki ka saba gani bace, kayan kicin dogayen riguna kuwa ba'a magana ke dai ki yi sauri ki shigo domin kwasar roman wadannan kayan.
Na jin sanda ya ke ta kirana da ta yanke kuma sai wani kiran ya biyo baya.
Gabadaya na rasa tunanin da zan yi kwakwalwata ta tsaya cak a waje daya zuciyata ta cunkushen da na kasa Sarrafa kaina ballatana nayi Tunanin wani abu.
Kuka na ke rerawa wanda ke fitowa daga karkashin zuciyata kuma ya ke amsar duka gangar jikina.
Tabbas na yaudari kaina in ina Tunanin kwanciyar Hankali da na samu a gidan Assadiq mai Dorewa ce, kuma na shagala da yawa matukar nayi tunanin abunda ke shafan Rayuwata zai iya gogewa har Abada.
Nasan duk abunda suka fad'a gaskiya ne ya faru a kaina sai dai abunda har yau bangane ba ne meke faruwa da Rayuwata ne? Anya ni mutum ce ko Aljanna? Amma tace ni ba mayya bace ammh meyasa abubuwa marasa dad'i basa tashi Faruwa sai abunda ya dangance ni ko ya matso kusa dani?
A d'an ilimin da Allah ya bani na dad'e da sanin babu mai yi sai Allah sannan Amma ta fad'amin Allah ne kad'ai ke da ilimin sanin gaibu ba Mutum ba sannan ta sha zaunar da ni ta fad'amin ni ban isa na rike kaddaran wani a hannuna ba duk abunda ya Faru da Abubakar ko da Salisu daga Ubangijin sammai da kassai ne, sai dai ya kasance kowani abu na duniyan nan akwai sanadin to ni ce na ke kasancewa sanadin duka al'amuran su.
Meyasa mutane ba su da Tunani ballatana saurin Fahimta irin ta Amma? Ko da ya ke sai na tuna da yar'uwata Adda Rukayya itama ba ta dad'e da daina kallona a matsayin Annoba ba, Mijinta kuma da Ahalinsa har gobe a bar gudu suke ganinaa.
Cikin satin nan naje gidanta ko awa Biyu ban yi ba na dawo gida Saboda Mijinta ya dawo sun shiga ciki naji ya na gayamata bayason ina zuwa masa gida saboda ya na son rayuwarsa sannan ya na son ya tsira da arzikinsa.
Bata ma san na fito daga gidan ba sai dai fitowa tayi taga na tafi har na kawo gida ina kuka na rasa ina zan Nufa Amma tamin nisa ballatana na samu kafad'anta na kwanta na sha kukana ta lallasheni sai na Dawo gida na kulle kaina acikin daki nayi kuka kamar raina zai fita.
Ban taba tunanin cewa Fadila na da alaaqa da Ahalin mijina na Farko ba. sai yau da ta ke fad'amin wacce ta sanar da ita komai game da ni.
Da dukkan zuciyata na ke kuka kamar raina zai fita a wannan Lokacin nayi Fatan Mutuwa ban san iyaka ba.
Na duba na hango sai naga ai banga amfanin Rayuwata ba in dai zan kasance Annoban da ke illarta da Mutane to rayuwata ba ta da wani amfani Tunda in dai ina Raye sai na zauna da Mutane kuma na zama cutuwa garesu.
Na auna yadda zan kashe kaina ta Sigogi da Dama ammh kuma na kasa aiwatarwa duk wanda ya fad'omin a rai sai naji bai kwantamin arai ba har Tunanin na Rataye kaina nayi sai kuma na fasa ina Tunanin ya Amma zataji in na kashe kaina? Sannan zan mutu kafira ce ranar gobe kiyama Allah ya sanyani acikin Wutan Jahannama.
Tuna haka yasa na watsar da Tunanin kashe kaina na fara tunanin nema ma kaina mafitan da zata sakani nayi nesa da dukkan rayuwar mutane gabadaya.
Tun wajen goma na Safe na ke kuka har aka kira sallar azahar ban daina kuka ba, abunka ga jar Fata gabadaya Fuskata ta kumbura ta yi jajir sannan kuma Idanuwana ma sun shige ciki kaina kuma sai saramin ya ke.
Da na mike zan shiga tiolet na Dauro alwala sai da na Dafe bango saboda jirin da naji ya kwasheni.
Hakanan na Dauro alwala na zo nan falo na shinmfida sallaya na tada sallah ina sallar nan ina kuka hawayena kuwa da an tara dan karamin Botiki tsab zai cika saboda yadda suke zuba ba Control.
Ashe abunda bansani ba Diyar kanwar mahaifin Abubakar kawar Fadila ce itace tazo gidan ta ganni ni kuma bansanta ba,ballatana nasan cewa zata fad'i wani abu a kaina.
Ita ta kwashe komai na Rayuwata na baya ta gayama Fadila, daman kuma Tun farko jininmu ni da ita bai had'u ba da Ummi kadai ta ke huld'ar ni ko haduwa muka yi in na gaisheta sai ta ga dama ta ke amsawa bayan ta gama min kallon wulakanci.
Bansan ta gayama Ummi komai ba harda ma da karin karya sai da naga Ummi taja baya da ni, ta daina shiga Dakina ballatana mgana da ni, in ta dawo makaranta Dakin Fadila ta ke shigewa.
In na yi abinci na kai mata da Safe zan ganshi ta zuba shi a bola.
Sannan in nazo zan shiga Dakinta sai ta yi wuf ta fito ta kare kofa ko tayi min karyan fita zatayi ko tace mijinta ya na gida.
Kwata kwata daai ta sauya ba kamar yadda na santa ba.
Sai abun ya Dameni na kira Ramatu na Fad'a mata sai ta bani shawaran na sameta na yi magana ko wani Laifi na yi mata? Tunda zaman tare daman ya gaji haka.
Shine yau din bayan na gama abinci na zuba mata zan kai mata sai na same su kofar dakin Fadila suna zaune saman Cafet suna hira suna shan lemu gefe ga kololin abinci nan da alamu sun gama ci ne.
Na yi musu sallama ba su amsani ba sai da na kara sannan Ummi ta amsa.
Sannu da gida na yi musu sannan na mikama Ummi abincin.
Kamar bazata amsa ba sai ta karba a gabana ta mike ta isa wajen zuba sharan Fadila a kofar dakinta ta Juye shinkafa da wakenan a bola.
Sai raina ya baci na kalleta cikin mamaki kafin nace"Haba Ummi in bazaki ci ba ba sai ki gayamin ba, ai bai kamata ki zubar da abinci ba."
Kai Tsaye ta kalleni kafin tace"Gwara na zubar saboda kada ma wani yagani yaci ya ci ma kansa bala'i."
Baki sake na ke binta da kallo nan ko naji ta na zayyanamin har da fad'in an gayamata nice sanadiyar Mutuwar Mahaifina da Karayan arzikinsa.
Sannan na yi aure aure mazaje biyu duka sai da na Talauta su d'aya ma zaman garin sai da ya gagaresa.
Dayan kuma gabad'aya rayuwarsa ya kusa rasawa saboda ni.
Dole ne su daina rab'ata kada suma wani abu ya same su.
Maganganu na batanci da cin mutumci Fadila ta kalleni ido cikin ido tace ni Annoba ne kuma sunana Gobara daga kogi mganina sai Allah.
Sannan tace shima wannan auran da nayi ba'asan waye na aura ba shima ana Tunanin wani bala'in ne gagarumi zai samesa.
Ba na ganin gabana sanda na shiga daki sabida tashin Hankali da kuka, ina cikin kukan ne na samu kiran Assadiq.
kamar bazan dauka ba sai naga ya na ta kira na, sai na Dauka ina kokarin boye Halin da na ke ciki.
*BOJUWA HERBAL'S BY SURAYYA DEE*!
*Akwai kaya masu kyau a cikin farashi mai sauki*
*Saiwowin maganin sanyi*
*Saiwowin Tsumi*
*Saiwowin dahuwar kaza*
*Saiwowin dahuwar tattabaru*
*Gumba*
*Tsumin kwakwa*
*Y'aya'n gadali*
*Hadadden daka*.
*Tsugunno mai sa a matse*
*Goran tula*
*Goran tula syrup*
*Garin goran tula*.
*Maganin gyaran nono*.
*Zuma ta mussaman*.
*Tsumi*.
*Gaban ayu*.
*Hakkin daka gangariya*.
*Da sauran kayayyaki na mussaman da basu da illah*.
*Domin kuwa asalin Saiwowin ne da ake kawo su daga Chad*.
*Abu mai kyau shi ke siyar da kansa ku tuntube ni dan samun naku kayan cikin sauki da mututantawa. Ina aikawa ko ina a fad'in tarairaiyar Nijeriya*
*08032773332*
*Ana dafa GIMBIYAR KAZA da tattabarun garari*.
*Janafty*
*TMWBK2012*
https://chat.whatsapp.com/BARBh2begGc0KdlLEZDzhk
Ku zo ku yi sayayya tare da Yar Gidan Imam cikin aminci da kwanciyar hankali komai akwai harda kayan gyaran jiki hamshakan mata na supliments kala kala wanda ba su da illa, akwai kuma gagarumin haɗin mu na Arabian sabaya powder wanda babu kamarsa wannan ba irin sabayar da ki ka saba gani bace, kayan kicin dogayen riguna kuwa ba'a magana ke dai ki yi sauri ki shigo domin kwasar roman wadannan kayan.
Na jin sanda ya ke ta kirana da ta yanke kuma sai wani kiran ya biyo baya.
Gabadaya na rasa tunanin da zan yi kwakwalwata ta tsaya cak a waje daya zuciyata ta cunkushen da na kasa Sarrafa kaina ballatana nayi Tunanin wani abu.
Kuka na ke rerawa wanda ke fitowa daga karkashin zuciyata kuma ya ke amsar duka gangar jikina.
Tabbas na yaudari kaina in ina Tunanin kwanciyar Hankali da na samu a gidan Assadiq mai Dorewa ce, kuma na shagala da yawa matukar nayi tunanin abunda ke shafan Rayuwata zai iya gogewa har Abada.
Nasan duk abunda suka fad'a gaskiya ne ya faru a kaina sai dai abunda har yau bangane ba ne meke faruwa da Rayuwata ne? Anya ni mutum ce ko Aljanna? Amma tace ni ba mayya bace ammh meyasa abubuwa marasa dad'i basa tashi Faruwa sai abunda ya dangance ni ko ya matso kusa dani?
A d'an ilimin da Allah ya bani na dad'e da sanin babu mai yi sai Allah sannan Amma ta fad'amin Allah ne kad'ai ke da ilimin sanin gaibu ba Mutum ba sannan ta sha zaunar da ni ta fad'amin ni ban isa na rike kaddaran wani a hannuna ba duk abunda ya Faru da Abubakar ko da Salisu daga Ubangijin sammai da kassai ne, sai dai ya kasance kowani abu na duniyan nan akwai sanadin to ni ce na ke kasancewa sanadin duka al'amuran su.
Meyasa mutane ba su da Tunani ballatana saurin Fahimta irin ta Amma? Ko da ya ke sai na tuna da yar'uwata Adda Rukayya itama ba ta dad'e da daina kallona a matsayin Annoba ba, Mijinta kuma da Ahalinsa har gobe a bar gudu suke ganinaa.
Cikin satin nan naje gidanta ko awa Biyu ban yi ba na dawo gida Saboda Mijinta ya dawo sun shiga ciki naji ya na gayamata bayason ina zuwa masa gida saboda ya na son rayuwarsa sannan ya na son ya tsira da arzikinsa.
Bata ma san na fito daga gidan ba sai dai fitowa tayi taga na tafi har na kawo gida ina kuka na rasa ina zan Nufa Amma tamin nisa ballatana na samu kafad'anta na kwanta na sha kukana ta lallasheni sai na Dawo gida na kulle kaina acikin daki nayi kuka kamar raina zai fita.
Ban taba tunanin cewa Fadila na da alaaqa da Ahalin mijina na Farko ba. sai yau da ta ke fad'amin wacce ta sanar da ita komai game da ni.
Da dukkan zuciyata na ke kuka kamar raina zai fita a wannan Lokacin nayi Fatan Mutuwa ban san iyaka ba.
Na duba na hango sai naga ai banga amfanin Rayuwata ba in dai zan kasance Annoban da ke illarta da Mutane to rayuwata ba ta da wani amfani Tunda in dai ina Raye sai na zauna da Mutane kuma na zama cutuwa garesu.
Na auna yadda zan kashe kaina ta Sigogi da Dama ammh kuma na kasa aiwatarwa duk wanda ya fad'omin a rai sai naji bai kwantamin arai ba har Tunanin na Rataye kaina nayi sai kuma na fasa ina Tunanin ya Amma zataji in na kashe kaina? Sannan zan mutu kafira ce ranar gobe kiyama Allah ya sanyani acikin Wutan Jahannama.
Tuna haka yasa na watsar da Tunanin kashe kaina na fara tunanin nema ma kaina mafitan da zata sakani nayi nesa da dukkan rayuwar mutane gabadaya.
Tun wajen goma na Safe na ke kuka har aka kira sallar azahar ban daina kuka ba, abunka ga jar Fata gabadaya Fuskata ta kumbura ta yi jajir sannan kuma Idanuwana ma sun shige ciki kaina kuma sai saramin ya ke.
Da na mike zan shiga tiolet na Dauro alwala sai da na Dafe bango saboda jirin da naji ya kwasheni.
Hakanan na Dauro alwala na zo nan falo na shinmfida sallaya na tada sallah ina sallar nan ina kuka hawayena kuwa da an tara dan karamin Botiki tsab zai cika saboda yadda suke zuba ba Control.