Sashe 9
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Spark gajiya yayi yace wai Baby har yanzu Jinin Bai dauke bane wannan bari ko masifa,haba sabo da Allah sati biyu ai nayi tawakali,murmushi Naila tayi ya Dade da daukewa tace bai dauke ba tana ta faman gyara kanta,sai da taga ya damu ta tsokane shi tace bai dauke ba,Spark yace ya Ilahi in ba Dan iska kike so na zama ba ya dauke haka mana,ni ba a halicceni nayi hakuri da Bado ba,ba hakurinsa nazo duniya ba wlh in zai dauke ya dauke kawai,Dan Allah ni a bani haka,Naila Ido ta zaro, yace wlh na gaji ni na gaji,Naila tayi dariya tace ya dauke fa yau,dama dazu nake cewa zan fada Maka,Spark yace da Ina da hanci da nayi guda,Allah ya miki Albarka a bani kar ya dawo ko labewa yayi ban sani ba gwara nayi abina.
Kaya ya shiga cirewa Naila yace a gidan ma sai an toshe ko Ina,Ina ta so nayi sabon ciki ba hali,sai kace yau aka kawo Masa Naila gidansa yanda ya wani susuce ya zauce.
Naila tace ka nutsu please,Ina zan nutsu yanzu ni bani da nutsuwa,Naila tace haka kake baka da nutsuwa yace ae Ina naga wata nutsuwa ni dama ba nutsatse bane,ai idona idon Boobs ko bado to sunana mahaukaci lokacin,Naila tace amma iya nawa ko? Spark ya tsokaneta yace harda uhmm ..uhmm..harda...uhmm...Naila tace bana mood,dariya yayi yace ai kin sani kema ko munyi fada ba abinda zan canja,ki kalleni so na ya miki yawa,Naila tace Allah ya kiyaye,yace handsome Irina,komai haduwa,ga kyau ta ko Ina Hallaren ma me kyau ga iya Uhum,ga sarrafa uhumhum,ga umm...uhmm,dariya suka yi sosai,Naila tace shi yasa nake sonka wlh Dan Allah karka min kishiya Dan girman Allah Ina rokonka Dan Spark dina,Dan nishadin Nan bazan iya gani an raba shi ba.
Arham ne ya shugo da mota Yana parking ya shiga ciki Yana fushi Mima ya samu da Papa a Palo suna hira ya shiga ciki yayi Sallama zai wuce,Papa yace zo nan,wajen Papa ya nufa yace me aka yi Maka ne? Yace kawai a waje ne,wai Papa wata kwaila ce daga ganina ta zageni,Papa ya zaro ido yace Kwaila? Arham yace to dai ta fara kudi kadan,kudi sun Dan fito mata,kawai ta zageni bafa cewa nayi Ina sonta ba ko kulata ma banyi ba wlh wai dalla Dan iska,Kuma tazo ta bangaje ni.
Mima tayi dariya tace to ba sai ka rama ba,na Isa na rama kasa ramawa nayi ta min kwarjini Yar mitsil da ita Kuma Baku Gani ba wlh Kuma taci banza ko gobe na ganta bakina kanin kafata,Papa yayi dariya yace to ko da ita za ayi ne? Allah ya kiyaye wannan banda kunya me zata yi,Au baka son kunya kunya ai ado ce,a'a ni bana son me kunya nafi son tsagera,Papa yace Allah ya shiryeka Arham yace Ameen ni Papa in kaga tsagerar ma ka samo min,Papa yace ka bani zabi? Arham ya zaci wasa yake yace ae,shi kuwa Papa dadi yaji an bashi zabi yace karka damu sai ka yaba yace to ko wace zan so ta,kayi alkawari? Arham yace Inshaallah Yana dariya,Papa yace an gama jeka ya wuce.
Masu sharhi Ina godiya
AsmaBaffa
[2/15, 9:48 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
11-15
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKU NE
~htanimusa'idu
Hanifadliman
Washe gari Spark makara yayi yau jam'i ma ba a samu ba sabo da Kwalbewa ta kai,Naila tana ta baccinta hankali kwance,yunwa ce ta tashe shi ya bude idonsa Naila ta Dora kanta a nasa tana ta bacci" ya ture ta Yana murmushi yace Ashe cikin bacci Ina ta cin wahala Ina nishi kin danne min Kai,har yanzu mutum bai iya kwanciya ba sai yaushe zai iya,Ina Jin jiki billahillazi kullum daga na farka naga kafa a kaina sai ciki a kaina, maganganun sa ne ya farkar da Naila ta bude idonta a hankali" baya ta juya Masa ta sake Jan bargo, yace a'a ai gwara ki juyo na Kalli muninki sosai,dariya tayi ba shiri tace Allah ya kiyaye,burinka dama sabo da sa Ido ka dinga tashi da wuri kana karewa mutane kallo,dole Kai sai kaga kuskure salon ka Kara aure wlh bazan yarda da wannan ba,tashi yayi yace yunwa nake ji ki tashi bacci ya kare, mun makara kusan karfe tara fa,wayarsa ya jawo ya latso number Rafeeq.
Rafeeq Yana gani Yana daga kwance yace na shiga uku Kuma ya daga,ka shirya ka tafi meeting bari na tura ma address yau bazan je ba bana Jin dadi,Rafeeq yace to yanzu a duniya dama wa yake Jin dadi nima ba dadin nake ji ba,Spark yace ba irin wannan ba Mura nake yi,Rafeeq yace to ai zanje ba sai ka likawa kanka cuta ba,duk da hakan dai ba a fimu komai ba kullum manne da mata an kasa komai mu da ake takurawa gashi muna ta samun Karuwa,Dariya Spark yayi yace wato idan Allah bai baka Abu ba tun daga gida,danginka, naka na jikinka shi zai fara Maka gori ya ci Maka mutunci,dariya Rafeeq yayi yace Kai ka jiyo dai bari na kira yaron nan korarren Soja ya kaini,Arham wai ya gudu Shima? Da kansu sojoji suka Kore shi,karya yake ba guduwa yayi ba,ai sai da Papa ya Maida shi sannan suka fada Masa.
Aiki aka kaisu gidan Oga zasu yi gadi ya samu 'Yar Ogan tazo wucewa wai tayi shigar banza yaje ya rungumeta ya taba mata nono,Shine ta fara masifa ya zaneta ya mata dukan tsiya,tun kafin a Kore shi ya gudo gida ba Wanda ya sani ya canja school ma salin alin,shine suka Kore shi sabo da Papa wlh suka kyale shi haka, da yaci ubansa wajen sojoji Dan kawai Yana da kafa ne suka kyale shi,sai da Papa yace sai ya koma aikin sojan shine da yaje suka fada Masa abinda yayi suka ce ko ya dawo bazan su karbe shi ba.
Spark yayi dariya kamar ba gobe yace Allah ya kyauta wannan yaro Anya Mima ta kwalbe dai dai kuwa Yanda Al'ummar Annabi suke Kwalbewa anya kuwa sanda aka samu cikinsa Ina Jin sai da suka yi fada da Papa mala'iku suka mata tofi bana kwarai ba,Dariya suka sake yi Rafeeq yace ai Arham shi Nono bai Masa kwarjini ba abinda ya Sha kansa wannan abubuwa basa Masa kwarjini,rannan ya koma na Mima yake nema,Spark yace Kai wannan yaro kwai Dan iska Ina saura a nan Papa ya gama da shi,Khalil,Ni kaina,Misam,Anam,Badia sauran duk gasu nan,Rafeeq yace saka da ni I swear ko Papa yanzu bazai kalle su ba to me zai ci da su,Spark yace ba ruwana bazan yi gulmar iyayena ba na kasa Jin kamshin Aljanna,Naila ta kare mata nine zan daga ta shige Aljanna Kuma tuni na daga mata ni Kuma su Mima ne,Naila ita ta haye wlh so nake mu hadu a Aljanna muci gaba da Kwalbewa,shugabar Hurul ayni kenan,ba wata sai Naila ko a lahira da ana zabi zance Naila Only to tunda ba zabi dama itace Shugaba ince tayi ta mulki ba mutuwa shike nan Kai nifa ko a can bazan yi adalci ba,Rafeeq yace wlh da sake akwai dalilin wannan kalaman naka Naila an mata tsumi na musamman daga kauye kace zan kawo Ikhram,kasan kuwa ka zauce Spark da safen nan ka tashi kana wannan darsa kalamai ai da dalili,Naila tuni tana wanka bata san me suke yi ba.
Spark yace mota zan siya mata yau ba sai gobe ba,Rafeeq yace nifa kasan dangin Miji ne wlh zan fito da halina na bakin cikin dangin Miji ni me yasa baza ka canja min ba sai ita,ta shiga uku da sharrin dangin Miji kuwa za taga tuggu,Kai komai matarka baza mu yarda ba,daga tashi da safe,Spark yayi dariya yace ashe baki ciki zai kashe ka,Ina laifi ma da nake baka huge amount of money as your salary,idan Misam ne wlh bazai biyaka haka ba uban me kake yi a Office din,sai yanzu ma da nace Uban me kake yi na tuna wani Dan Indo a prison ya zageni,wlh sai na sa an Saba Masa kamanni wai Uban waye yace naje na auri Naila,bai sanni bane,Rafeeq yace to tunda Yana prison ka rabu da shi mana ya karata da hukuncinsa,Spark yace wlh bazan yarda ba sai an Kara Masa akan na baya,sai yasan ya zageni,ni da matata in banda karfin hali yace uban waye sabo da yana gadara shi Hire killer ne,kwanana bai kare ba ya isa ya kashe ni.
Dan Allah ka rabu da shi kar muzo muna zaune lafiya ka jawo mana irinsu wlh basu da Imani sai su turo har gida a kashe mutum,Spark ya furta bafaa zan hakura ba,Rafeeq yace ai shike nan Mima tace tana nemanka kaje,ae yau zanje dama,Naila ce ta fito a wanka ta canja riga da sauri ta tada Sallah,wayar ya kashe ya shiga wanka Shima,kafin ya fito ta shirya cikin wata Yar guntuwar gown iya gwiwa sama ta tsuke kasa ta bude me gajeren hannu,pink me adon flowers red tayi kyau.
Yana fitowa shima Sallah yayi da addua sannan ya shirya cikin wani yard me kyau fari tas ba karamin kyau yayi ba yana kamshi ya fito kitchen ya sameta,ruwa ta zuba me dan dumi ta zuba Masa Zuma me kyau ta mika Masa ya shanye sabo da Karin lafiya kafin yaci komai,a kitchen ya zauna suna Hira tana soya dankali ya hada tea dinsa itama ya hada mata, a haka a kitchen din suka karya,yace shirya ki rakani gida,tace to ta wuce sama,yace karki Dade please,sai da ta wanke toilet ta gyara bedroom iya Inda itace take gyarawa sannan ta hau shiri" Abaya ta saka Arsh me tsada ta dakko jaka da takalminta,Me aiki ta gama gyara Inda ya dace ta fito tace Uwale ki min wanke wanke ki gyara kitchen please,tace to keys din bedroom dinsu ta zuba a jaka Wanda ta kulle ko Ina sannan suka fita,yace duk da haka kin Dade me kika yi? Sai da na gyara bedroom da toilet ya zan fita gidana da kazanta.
Kaya ya shiga cirewa Naila yace a gidan ma sai an toshe ko Ina,Ina ta so nayi sabon ciki ba hali,sai kace yau aka kawo Masa Naila gidansa yanda ya wani susuce ya zauce.
Naila tace ka nutsu please,Ina zan nutsu yanzu ni bani da nutsuwa,Naila tace haka kake baka da nutsuwa yace ae Ina naga wata nutsuwa ni dama ba nutsatse bane,ai idona idon Boobs ko bado to sunana mahaukaci lokacin,Naila tace amma iya nawa ko? Spark ya tsokaneta yace harda uhmm ..uhmm..harda...uhmm...Naila tace bana mood,dariya yayi yace ai kin sani kema ko munyi fada ba abinda zan canja,ki kalleni so na ya miki yawa,Naila tace Allah ya kiyaye,yace handsome Irina,komai haduwa,ga kyau ta ko Ina Hallaren ma me kyau ga iya Uhum,ga sarrafa uhumhum,ga umm...uhmm,dariya suka yi sosai,Naila tace shi yasa nake sonka wlh Dan Allah karka min kishiya Dan girman Allah Ina rokonka Dan Spark dina,Dan nishadin Nan bazan iya gani an raba shi ba.
Arham ne ya shugo da mota Yana parking ya shiga ciki Yana fushi Mima ya samu da Papa a Palo suna hira ya shiga ciki yayi Sallama zai wuce,Papa yace zo nan,wajen Papa ya nufa yace me aka yi Maka ne? Yace kawai a waje ne,wai Papa wata kwaila ce daga ganina ta zageni,Papa ya zaro ido yace Kwaila? Arham yace to dai ta fara kudi kadan,kudi sun Dan fito mata,kawai ta zageni bafa cewa nayi Ina sonta ba ko kulata ma banyi ba wlh wai dalla Dan iska,Kuma tazo ta bangaje ni.
Mima tayi dariya tace to ba sai ka rama ba,na Isa na rama kasa ramawa nayi ta min kwarjini Yar mitsil da ita Kuma Baku Gani ba wlh Kuma taci banza ko gobe na ganta bakina kanin kafata,Papa yayi dariya yace to ko da ita za ayi ne? Allah ya kiyaye wannan banda kunya me zata yi,Au baka son kunya kunya ai ado ce,a'a ni bana son me kunya nafi son tsagera,Papa yace Allah ya shiryeka Arham yace Ameen ni Papa in kaga tsagerar ma ka samo min,Papa yace ka bani zabi? Arham ya zaci wasa yake yace ae,shi kuwa Papa dadi yaji an bashi zabi yace karka damu sai ka yaba yace to ko wace zan so ta,kayi alkawari? Arham yace Inshaallah Yana dariya,Papa yace an gama jeka ya wuce.
Masu sharhi Ina godiya
AsmaBaffa
[2/15, 9:48 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
11-15
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKU NE
~htanimusa'idu
Hanifadliman
Washe gari Spark makara yayi yau jam'i ma ba a samu ba sabo da Kwalbewa ta kai,Naila tana ta baccinta hankali kwance,yunwa ce ta tashe shi ya bude idonsa Naila ta Dora kanta a nasa tana ta bacci" ya ture ta Yana murmushi yace Ashe cikin bacci Ina ta cin wahala Ina nishi kin danne min Kai,har yanzu mutum bai iya kwanciya ba sai yaushe zai iya,Ina Jin jiki billahillazi kullum daga na farka naga kafa a kaina sai ciki a kaina, maganganun sa ne ya farkar da Naila ta bude idonta a hankali" baya ta juya Masa ta sake Jan bargo, yace a'a ai gwara ki juyo na Kalli muninki sosai,dariya tayi ba shiri tace Allah ya kiyaye,burinka dama sabo da sa Ido ka dinga tashi da wuri kana karewa mutane kallo,dole Kai sai kaga kuskure salon ka Kara aure wlh bazan yarda da wannan ba,tashi yayi yace yunwa nake ji ki tashi bacci ya kare, mun makara kusan karfe tara fa,wayarsa ya jawo ya latso number Rafeeq.
Rafeeq Yana gani Yana daga kwance yace na shiga uku Kuma ya daga,ka shirya ka tafi meeting bari na tura ma address yau bazan je ba bana Jin dadi,Rafeeq yace to yanzu a duniya dama wa yake Jin dadi nima ba dadin nake ji ba,Spark yace ba irin wannan ba Mura nake yi,Rafeeq yace to ai zanje ba sai ka likawa kanka cuta ba,duk da hakan dai ba a fimu komai ba kullum manne da mata an kasa komai mu da ake takurawa gashi muna ta samun Karuwa,Dariya Spark yayi yace wato idan Allah bai baka Abu ba tun daga gida,danginka, naka na jikinka shi zai fara Maka gori ya ci Maka mutunci,dariya Rafeeq yayi yace Kai ka jiyo dai bari na kira yaron nan korarren Soja ya kaini,Arham wai ya gudu Shima? Da kansu sojoji suka Kore shi,karya yake ba guduwa yayi ba,ai sai da Papa ya Maida shi sannan suka fada Masa.
Aiki aka kaisu gidan Oga zasu yi gadi ya samu 'Yar Ogan tazo wucewa wai tayi shigar banza yaje ya rungumeta ya taba mata nono,Shine ta fara masifa ya zaneta ya mata dukan tsiya,tun kafin a Kore shi ya gudo gida ba Wanda ya sani ya canja school ma salin alin,shine suka Kore shi sabo da Papa wlh suka kyale shi haka, da yaci ubansa wajen sojoji Dan kawai Yana da kafa ne suka kyale shi,sai da Papa yace sai ya koma aikin sojan shine da yaje suka fada Masa abinda yayi suka ce ko ya dawo bazan su karbe shi ba.
Spark yayi dariya kamar ba gobe yace Allah ya kyauta wannan yaro Anya Mima ta kwalbe dai dai kuwa Yanda Al'ummar Annabi suke Kwalbewa anya kuwa sanda aka samu cikinsa Ina Jin sai da suka yi fada da Papa mala'iku suka mata tofi bana kwarai ba,Dariya suka sake yi Rafeeq yace ai Arham shi Nono bai Masa kwarjini ba abinda ya Sha kansa wannan abubuwa basa Masa kwarjini,rannan ya koma na Mima yake nema,Spark yace Kai wannan yaro kwai Dan iska Ina saura a nan Papa ya gama da shi,Khalil,Ni kaina,Misam,Anam,Badia sauran duk gasu nan,Rafeeq yace saka da ni I swear ko Papa yanzu bazai kalle su ba to me zai ci da su,Spark yace ba ruwana bazan yi gulmar iyayena ba na kasa Jin kamshin Aljanna,Naila ta kare mata nine zan daga ta shige Aljanna Kuma tuni na daga mata ni Kuma su Mima ne,Naila ita ta haye wlh so nake mu hadu a Aljanna muci gaba da Kwalbewa,shugabar Hurul ayni kenan,ba wata sai Naila ko a lahira da ana zabi zance Naila Only to tunda ba zabi dama itace Shugaba ince tayi ta mulki ba mutuwa shike nan Kai nifa ko a can bazan yi adalci ba,Rafeeq yace wlh da sake akwai dalilin wannan kalaman naka Naila an mata tsumi na musamman daga kauye kace zan kawo Ikhram,kasan kuwa ka zauce Spark da safen nan ka tashi kana wannan darsa kalamai ai da dalili,Naila tuni tana wanka bata san me suke yi ba.
Spark yace mota zan siya mata yau ba sai gobe ba,Rafeeq yace nifa kasan dangin Miji ne wlh zan fito da halina na bakin cikin dangin Miji ni me yasa baza ka canja min ba sai ita,ta shiga uku da sharrin dangin Miji kuwa za taga tuggu,Kai komai matarka baza mu yarda ba,daga tashi da safe,Spark yayi dariya yace ashe baki ciki zai kashe ka,Ina laifi ma da nake baka huge amount of money as your salary,idan Misam ne wlh bazai biyaka haka ba uban me kake yi a Office din,sai yanzu ma da nace Uban me kake yi na tuna wani Dan Indo a prison ya zageni,wlh sai na sa an Saba Masa kamanni wai Uban waye yace naje na auri Naila,bai sanni bane,Rafeeq yace to tunda Yana prison ka rabu da shi mana ya karata da hukuncinsa,Spark yace wlh bazan yarda ba sai an Kara Masa akan na baya,sai yasan ya zageni,ni da matata in banda karfin hali yace uban waye sabo da yana gadara shi Hire killer ne,kwanana bai kare ba ya isa ya kashe ni.
Dan Allah ka rabu da shi kar muzo muna zaune lafiya ka jawo mana irinsu wlh basu da Imani sai su turo har gida a kashe mutum,Spark ya furta bafaa zan hakura ba,Rafeeq yace ai shike nan Mima tace tana nemanka kaje,ae yau zanje dama,Naila ce ta fito a wanka ta canja riga da sauri ta tada Sallah,wayar ya kashe ya shiga wanka Shima,kafin ya fito ta shirya cikin wata Yar guntuwar gown iya gwiwa sama ta tsuke kasa ta bude me gajeren hannu,pink me adon flowers red tayi kyau.
Yana fitowa shima Sallah yayi da addua sannan ya shirya cikin wani yard me kyau fari tas ba karamin kyau yayi ba yana kamshi ya fito kitchen ya sameta,ruwa ta zuba me dan dumi ta zuba Masa Zuma me kyau ta mika Masa ya shanye sabo da Karin lafiya kafin yaci komai,a kitchen ya zauna suna Hira tana soya dankali ya hada tea dinsa itama ya hada mata, a haka a kitchen din suka karya,yace shirya ki rakani gida,tace to ta wuce sama,yace karki Dade please,sai da ta wanke toilet ta gyara bedroom iya Inda itace take gyarawa sannan ta hau shiri" Abaya ta saka Arsh me tsada ta dakko jaka da takalminta,Me aiki ta gama gyara Inda ya dace ta fito tace Uwale ki min wanke wanke ki gyara kitchen please,tace to keys din bedroom dinsu ta zuba a jaka Wanda ta kulle ko Ina sannan suka fita,yace duk da haka kin Dade me kika yi? Sai da na gyara bedroom da toilet ya zan fita gidana da kazanta.