Sashe 22
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Naila tana komawa gida tayi parking ta fito ta shiga bedroom dinta ta kwanta haka kawai ta fashe da kuka take ta faman kuka a kwance a haka Spark ya dawo ya same ta,mamaki ya kashe Spark,yace Allah ya kaimu gobe mu tafi asibiti Ina zan iya wannan abu haka,Ina ganin wannan abin ai sai na rame ai, tana jinsa tana ta kuka,a haka tayi Sallar Magriba da Isha,girkin ma taki yi sai take away ya musu ya dawo,da ya kawo ma da kyar ya lallashe ta taci,yace tashi mu tafi to mu kwanta,kafada ta makale tace naje ka taba ni bazan je ba,Spark Ido ya zaro ba shiri yace kamar wata Amarya,Au dattijuwa ce ni wato na tsufa kenan,kawai kace na tsufa,yace ba haka nake nufi ba,ni a nan zan kwana,yace to ai da nan da can duk daya,ni dai za a dameni ta furta,Wanka ta shiga ta fito tayi Shirin bacci har da saka wando tight dogo da riga t-shirt da bra da komai kar a taba ta,Spark ma Yana Shirin baccinsa ya kashe light bai kulata ba ya kwanta abinsa gwanin tausayi yau ba Kwalbewa,Ido ta bude tace haka muke bacci Kai baka iya kula da mace ba,Ina Shan wahalar aure nidai,kowacce da Mijinta lafiya ni banda ni,ta Hana Spark bacci sai korafi take Masa baya kula da ita,hakurin da nake a gidan nan shi yasa ake min wani abin,sabo da anga Ina hakuri bana cewa komai,Juyowa yayi yace taho to dan Allah idan baza ki bani komai ba ki rabu dani nayi bacci,Naila tace ai ba abin arziki kake shukawa ba ,shi yasa kasan me kake min duk zaluncin da kake min hmmm ba komai,rungume shi tayi ba riga a jikinsa,ta dinga shafa bayansa tana cewa bayan nan zaiyi dadin cizo,wlh kamar na cije ka,bayan nan naka da cizo ya dace gaba daya,ban taba kula ba sai yau,Spark tun Yana dariya marar sauti har ya saki abarsa,ci gaba tayi tana shafa bayansa tace da gani ma duk Wanda ya cijeka zai ji dadi,hakoranta ta saka na kasa tana Masa susa da su,tace dan dai zaka ji zafi ne da na gwada.
Spark yace bari ki gani dai naga kamar Kinga na kyale ki yau shi yasa,kayan jikinta ya hau cirewa tana hanawa suna kokawa sosai Naila harda kuka da cizon da yakushi baza a taba ta ba,Spark Kuma yace wlh bazan biye Miki ba,da tirje tirje da masifa da kukanta a haka Spark ya kwalbe yau yaci wahala,duk ta yakushe shi,sabo da fada yau Bata gamsu ba shi ya gamsu ta dawo Kuma tace sai anci gaba,yace ba abinda zanyi na gaji duk kin yakushe ni kin ji min rauni,ai Kaine da naci Spark naci ne da Kai baka Jin magana sai da nace bana so,to Kuma yanzu me kike nema? Ai ni ban kawo ba yau sai yanzu nake so,Yace bazan yi ba,Hallare ta gaji baza ta iya komai ba,wlh sai tayi haba haba tace baza tayi ba ai sai a tsine mata tabi duniya,please Baby,to fada min me na miki kike kuka yau kina fada da mutane me aka miki? In kin fada min shike nan,Naila tace domin Jin dadin zuciyata nayi,yace shine kika je gidan Misam kika zazzageni ko? Ka yafe min haushi naji Kuma wlh ban zageka ba nace dai baka min adalci Kuma nima ban San me yasa na fada ba ai kana min kai,Misam shine ya fada Maka sabo da gulma.
Komawa tayi jikinsa tana cewa please,Spark yace duniya sabuwa ni ai yanzu zan kwalbe kwantar da hankalinki ke da harijinki.
Washe gari Spark Yana niyyar Kai Naila Asibiti sai ya ganta ta dawo normal kamar da sai ya share yace ai mood ne dama ana samun haka,sai da yaje Office ya dawo wurin magriba ya dawo ya sameta a turbine Kuma ba mutunci.
Arham ne yayi wanka ya zuba kyau shadda yasa fara,ba karamin kyau yayi ba,ya fito Yana goge takalmi sai kamshi yake,Mima tace Ina zaka je? Yace birthday party,amma kasan abinda Papan ku yace ko baka Jin magana kenan,cewa yayi fa yau kaje kuyi zance ku fahimci juna da Basma Kuma na fada mata ta sani,wanne irin iskanci ne wannan, wani ne yasa kace a zabo Maka kana son aure,sabo da Kun Raina mutane ba a isa a fada muku kuji ba kenan,indai kana son ranka ya baci ka tafi birthday party,Arham yace a gida take fa gobe sai na nemeta,ai ba gobe yace da kai ba,ka sani Kuma,Arham hakura yayi yace shike nan kice mata tazo,'Yarka ce ni da zaka aikeni ta juya ta bar wajen,Arham yace kai sai kace wata yarinyar azo a Gani,su Mima an Mima yabi yace to a Ina zamu yi zancen? gidan ubanka sai na fada Maka,shuru yayi ya kira Mufee a waya yace Ina Basma take? tace gata Haly tana shafa mata powder, kice Ina jiranta a palon baki na sama,Mufee tace uhm Ashe zance za ayi bari muzo muga wankan,yace wlh ba ita nayi wa ba,party zanje Mima Kinga yanda take fada akan yarinyar nan,laifinka ne ai gata nan zuwa yace to ya kashe wayar ya koma palon da yace taje ya zauna Yana danna wayarsa.
Fitowa tayi tana Jin kunya tana bin Jikin bango akan an mata kwalliya yau ta sa sabuwar doguwar riga ta atamfa Mima tayi mata dinkuna kala kala,Haly har dauri tayi mata,shine take Jin kunya bata saba ba.
Bata taba yin zance ba sai yau,yanda kawayenta sukeyi ta tuna,daga ance zata yi zance shine sai kace yaje gidansu tazo tana kasa da Kai ta durkusa a gaban Arham tare da furta Ina yini,Arham yaga ta tsula kyau kamar ba ita ba,a ransa yace ashe fuskar ma abar yabawa ce ba iya gaba da baya ya dace a so ba,muryarta yaji tace Ina yini,Shima ta Yan kauyen yayi mata yace lafiya kalau kalau Alqur'an,tace an yini lafiya? Yace lafiya kalau,ya mutane gidan? Yace gaku an lafiya,tace ya....latseta yayi yace ke kin isheni da gaishe gaishe ban Saba ba,tun Ina biye Miki Ina miki Kara Abu Kuma sai Nisa yake,in kika ce Ina yini ko ka yini lafiya kawai kiyi shuru haka,tace to ai Ummati tace haka ba tarbiyya bane,yace ni a wajena tarbiyyar kenan,tace to bari na kawo Maka ruwa,Arham ya bude baki yace ni da gidanmu,ai wajena kazo,Kuma ance bakinka Annabinka yace to jeki,tashi tayi tana gyara mayafinta ta tafi taje ta dawo dauke da ruwan da lemo a faranti su Mufee suna ta boye dariyar su har leke suke yi.
Tana kawowa ta ajiye Masa ta zuba Masa lemon a cup tace kasha Dan Allah,Arham a ransa yace ubana ya zuba abu a dinga rokona na Sha karfin hali,dauka yayi ya Sha,yace ke baza ki Sha ba? tace a'a an hanamu cin Abu a gaban saurayi ance ba tsari,Arham ya Sosa gashinsa yace na shiga uku zanga rayuwa a gidana.
Yace to zauna,ta nemi kujera daban zata zauna yace a nan zaki zauna ya nuna gefensa,ta ja gefen gyalenta ta sa a baki tana wasa da shi tana Jin kunya tazo ta dan dora duwawun ta kadan a gefensa,ga kujerar 2seater yace zauna sosai,zama ta gyara,Arham a ransa yace to ni me zan ce mata ma ne,tambayar ta yayi tunda yaga ita daga Waka sai shiririta ta iya yace ya Dan maliyo maliyon naki? Murmushi ta saki tace ai acan muke yi da shallu da reriye reriye me gudu ya gudu marar gudu ya tsaya sai a buya,Arham yace hmmm sai me? Sai tirke wasa da marmari fita da hawaye Idan aka Kamaka yaro wlh duka zaka ci sai dai kaji tas tas an hada ma jini da majina,Arham yace nine yaron? da mene to Kai?,ni na taba zaton a duniya zan auri kamarka ma,ana ganinka ai an San saurin girma kayi girman birni ne da nawa zaka girmeni ma,ai tun farko da Papa ya nuna min Kai aka ce Kai zan aura tun daga lokacin gwiwa ta tayi Sanyi,da farko na zaci mijin wannan Naila dinne kaga shi shekarunsa dai dai Dani,amma sai wai aka sake cewa ba Misam bane ba Rafeeq duk sunyi aure nace Papa to suyi ta biyu dani mana,yace a'a ai Kaine tun a lokacin na rike baki nace Kaine aka ce Kaine wlh ba karamin mamaki nayi ba nace zan karba da hakuri,Arham yace 5-0 ,kin min 5-0 yafi karfin 1-0 wannan sai biyar da kan Jaki,nufinki mijin Naila ya fini kyau? Murmushi tayi tace ba kyau nake nufi ba ai kaima kyakyawa ne duk Kuna da kyau wlh Allah shekaru nake nufi,Kuma ma namiji Ina ruwansa da kyau,neman kyau a namiji ai sai dan Daudu tunda dai an min kyautar ka shike nan,Arham yace ke zaki aureni ko ni zan aure ki? Aka dai bani Sadakar ki,Basma tace wlh ba sadaka aka baka ni ba sai ka biya sadaki cab, Arham yace to ke yanzu kina so na? da kika ganni kinji kina so na? Basma tace to ni dai ban San gaskiya ba, bana ganewa Ina so bana so ni ban sani ba kawai nidai rayuwa ta nakeyi ko da Kai ko ba Kai yo zan rayu mana,babu batun in ba Kai sai rijiya wlh ba ruwana ko bakin pampo bazan tsaya ruwa ya Jikani akanka ba balle ta kaini ga fadawa rijiya guda akan ka wallahi Bada ni ba,Arham yace 20-0.
Spark yace bari ki gani dai naga kamar Kinga na kyale ki yau shi yasa,kayan jikinta ya hau cirewa tana hanawa suna kokawa sosai Naila harda kuka da cizon da yakushi baza a taba ta ba,Spark Kuma yace wlh bazan biye Miki ba,da tirje tirje da masifa da kukanta a haka Spark ya kwalbe yau yaci wahala,duk ta yakushe shi,sabo da fada yau Bata gamsu ba shi ya gamsu ta dawo Kuma tace sai anci gaba,yace ba abinda zanyi na gaji duk kin yakushe ni kin ji min rauni,ai Kaine da naci Spark naci ne da Kai baka Jin magana sai da nace bana so,to Kuma yanzu me kike nema? Ai ni ban kawo ba yau sai yanzu nake so,Yace bazan yi ba,Hallare ta gaji baza ta iya komai ba,wlh sai tayi haba haba tace baza tayi ba ai sai a tsine mata tabi duniya,please Baby,to fada min me na miki kike kuka yau kina fada da mutane me aka miki? In kin fada min shike nan,Naila tace domin Jin dadin zuciyata nayi,yace shine kika je gidan Misam kika zazzageni ko? Ka yafe min haushi naji Kuma wlh ban zageka ba nace dai baka min adalci Kuma nima ban San me yasa na fada ba ai kana min kai,Misam shine ya fada Maka sabo da gulma.
Komawa tayi jikinsa tana cewa please,Spark yace duniya sabuwa ni ai yanzu zan kwalbe kwantar da hankalinki ke da harijinki.
Washe gari Spark Yana niyyar Kai Naila Asibiti sai ya ganta ta dawo normal kamar da sai ya share yace ai mood ne dama ana samun haka,sai da yaje Office ya dawo wurin magriba ya dawo ya sameta a turbine Kuma ba mutunci.
Arham ne yayi wanka ya zuba kyau shadda yasa fara,ba karamin kyau yayi ba,ya fito Yana goge takalmi sai kamshi yake,Mima tace Ina zaka je? Yace birthday party,amma kasan abinda Papan ku yace ko baka Jin magana kenan,cewa yayi fa yau kaje kuyi zance ku fahimci juna da Basma Kuma na fada mata ta sani,wanne irin iskanci ne wannan, wani ne yasa kace a zabo Maka kana son aure,sabo da Kun Raina mutane ba a isa a fada muku kuji ba kenan,indai kana son ranka ya baci ka tafi birthday party,Arham yace a gida take fa gobe sai na nemeta,ai ba gobe yace da kai ba,ka sani Kuma,Arham hakura yayi yace shike nan kice mata tazo,'Yarka ce ni da zaka aikeni ta juya ta bar wajen,Arham yace kai sai kace wata yarinyar azo a Gani,su Mima an Mima yabi yace to a Ina zamu yi zancen? gidan ubanka sai na fada Maka,shuru yayi ya kira Mufee a waya yace Ina Basma take? tace gata Haly tana shafa mata powder, kice Ina jiranta a palon baki na sama,Mufee tace uhm Ashe zance za ayi bari muzo muga wankan,yace wlh ba ita nayi wa ba,party zanje Mima Kinga yanda take fada akan yarinyar nan,laifinka ne ai gata nan zuwa yace to ya kashe wayar ya koma palon da yace taje ya zauna Yana danna wayarsa.
Fitowa tayi tana Jin kunya tana bin Jikin bango akan an mata kwalliya yau ta sa sabuwar doguwar riga ta atamfa Mima tayi mata dinkuna kala kala,Haly har dauri tayi mata,shine take Jin kunya bata saba ba.
Bata taba yin zance ba sai yau,yanda kawayenta sukeyi ta tuna,daga ance zata yi zance shine sai kace yaje gidansu tazo tana kasa da Kai ta durkusa a gaban Arham tare da furta Ina yini,Arham yaga ta tsula kyau kamar ba ita ba,a ransa yace ashe fuskar ma abar yabawa ce ba iya gaba da baya ya dace a so ba,muryarta yaji tace Ina yini,Shima ta Yan kauyen yayi mata yace lafiya kalau kalau Alqur'an,tace an yini lafiya? Yace lafiya kalau,ya mutane gidan? Yace gaku an lafiya,tace ya....latseta yayi yace ke kin isheni da gaishe gaishe ban Saba ba,tun Ina biye Miki Ina miki Kara Abu Kuma sai Nisa yake,in kika ce Ina yini ko ka yini lafiya kawai kiyi shuru haka,tace to ai Ummati tace haka ba tarbiyya bane,yace ni a wajena tarbiyyar kenan,tace to bari na kawo Maka ruwa,Arham ya bude baki yace ni da gidanmu,ai wajena kazo,Kuma ance bakinka Annabinka yace to jeki,tashi tayi tana gyara mayafinta ta tafi taje ta dawo dauke da ruwan da lemo a faranti su Mufee suna ta boye dariyar su har leke suke yi.
Tana kawowa ta ajiye Masa ta zuba Masa lemon a cup tace kasha Dan Allah,Arham a ransa yace ubana ya zuba abu a dinga rokona na Sha karfin hali,dauka yayi ya Sha,yace ke baza ki Sha ba? tace a'a an hanamu cin Abu a gaban saurayi ance ba tsari,Arham ya Sosa gashinsa yace na shiga uku zanga rayuwa a gidana.
Yace to zauna,ta nemi kujera daban zata zauna yace a nan zaki zauna ya nuna gefensa,ta ja gefen gyalenta ta sa a baki tana wasa da shi tana Jin kunya tazo ta dan dora duwawun ta kadan a gefensa,ga kujerar 2seater yace zauna sosai,zama ta gyara,Arham a ransa yace to ni me zan ce mata ma ne,tambayar ta yayi tunda yaga ita daga Waka sai shiririta ta iya yace ya Dan maliyo maliyon naki? Murmushi ta saki tace ai acan muke yi da shallu da reriye reriye me gudu ya gudu marar gudu ya tsaya sai a buya,Arham yace hmmm sai me? Sai tirke wasa da marmari fita da hawaye Idan aka Kamaka yaro wlh duka zaka ci sai dai kaji tas tas an hada ma jini da majina,Arham yace nine yaron? da mene to Kai?,ni na taba zaton a duniya zan auri kamarka ma,ana ganinka ai an San saurin girma kayi girman birni ne da nawa zaka girmeni ma,ai tun farko da Papa ya nuna min Kai aka ce Kai zan aura tun daga lokacin gwiwa ta tayi Sanyi,da farko na zaci mijin wannan Naila dinne kaga shi shekarunsa dai dai Dani,amma sai wai aka sake cewa ba Misam bane ba Rafeeq duk sunyi aure nace Papa to suyi ta biyu dani mana,yace a'a ai Kaine tun a lokacin na rike baki nace Kaine aka ce Kaine wlh ba karamin mamaki nayi ba nace zan karba da hakuri,Arham yace 5-0 ,kin min 5-0 yafi karfin 1-0 wannan sai biyar da kan Jaki,nufinki mijin Naila ya fini kyau? Murmushi tayi tace ba kyau nake nufi ba ai kaima kyakyawa ne duk Kuna da kyau wlh Allah shekaru nake nufi,Kuma ma namiji Ina ruwansa da kyau,neman kyau a namiji ai sai dan Daudu tunda dai an min kyautar ka shike nan,Arham yace ke zaki aureni ko ni zan aure ki? Aka dai bani Sadakar ki,Basma tace wlh ba sadaka aka baka ni ba sai ka biya sadaki cab, Arham yace to ke yanzu kina so na? da kika ganni kinji kina so na? Basma tace to ni dai ban San gaskiya ba, bana ganewa Ina so bana so ni ban sani ba kawai nidai rayuwa ta nakeyi ko da Kai ko ba Kai yo zan rayu mana,babu batun in ba Kai sai rijiya wlh ba ruwana ko bakin pampo bazan tsaya ruwa ya Jikani akanka ba balle ta kaini ga fadawa rijiya guda akan ka wallahi Bada ni ba,Arham yace 20-0.