← Book details Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 61 OF 68

Sashe 61

Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Haneef ya dakkowa Mero me koya mata karatun Boko tana yi sosai sannan zata zana waec Nan gaba ya sata a makaranta,gashi ya siyawa Jummai gida madaidaici a birni tare da danta Mummir,ya saka Munnir a makaranta sannan ya bude Musu katon shagon cosmetics,Munnir Yana juyawa,Jummai tana siyar da kayan kanti shago guda ya mata a gidan,abinci da komai basu rasa ba,sannan da su za ayi aikin hajji badi harda Mero da shi zasu tafi gaba dayan su.
Mero tace ya kamata naje har gida na gaida Spark da su Mima suga ci gabana,sannan naje prison na nunawa Mummy da tace ban dace da suna Khadija ba sai dai Mero,Ina ji ina Gani ta rada min Mero,sabo da banyi Ilimin Boko ba bamu da kudi mu Yan kauye ne,gashi yau ita ta kare mata ni Kuma Allah ya daga ni,Haneef yace ya kamata kuwa muje gaskiya.
[3/9, 9:38 AM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI

BOOK 3
~TAIMAKO~

81-90

Official

By
AsmaBaffa

SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM

PAGE NAKI NE
Yar Gatan Annabi

Mohsin tun a mota Beauty take Masa korafi yanzu da ba'a gyara gidan ba fa? ai sai ka fada min,ni naga Umma tace Inzo muyi girki ana ta shirya girki na musamman Ina ta mamaki Ashe Kaine zaka dawo,surprise na miki, a'a ni bana so wlh ka daina min haka,sai da ya shiga gidan da motarsa ya rufe gate zata fito yace ki zamanki a mota a ciki zan bare sabuwar Amarya ta,Beauty tace ikon Allah mutum da bedroom da komai sai kace Yan iska,yace ba wani nan na gaji kullum Abu a daki,daga bedroom,Palo,toilet shike nan fa ai a dinga samun canji,yanzu wasu ma'auratan a duniya tunda aka aure su a waje Daya suke Abu daya,wasu basu taba barin bedroom ba,kullum a waje daya ba chanji,ai yanzu ma zamu fara yawace yawacen mu gari gari ko ba kudin fita waje ko su Lagos ai ma dinga zuwa,ga su Kwara state mu kwara kauna a can,Beauty tayi dariya yace ai kune wasu mata bama Kwa so a fita da ku,mijinki Yana da Dan budi ko katsina ai Kwaje kawai aci Aya ayi kauna,Beauty tace ai ni kasan ko nan da inane zanje indai da Kai,suka ajiye Baby a gaban mota suka shige bayan mota kamar Yan iska mota sai Lilo take a compound suna Kwalbewa.

Ranar Sunan Chika Yana zuwa yarta taci Suna Nasreen,an Sha suna anyi shagali.
Naila ana kan gaba har da wani Dj suka kawo sabo da bikin Mufee da Haidar, Iyalan Jauro Maza Abuja suka taho daurin aure,abokan Ango,Mohsin da Abba duk sun zo,Naila tayi tayi su Abba su kwana sun ki,Mohsin ya kawo mata tsaraba sosai,Chika ma an bata da Ikhy Abaya,harda kawowa Spark jallabiya kala biyu masu tsadar gaske fara da coffee color da turare me kyau.
Washe gari aka Kai Amarya Mufee hadadden gidanta kusa da su Iman abinsu sharr, su Iman sune masu tabbar Amarya gaba dayansu yara da su,bayan mutane sun watse Haidar Allah Allah yake ya fada dakin Amaryarsa,ga Mufee Jinin su Zeenatu ba wata kunya ce da ita ba,tayi tunanin wani dadi ne da first night din.
Sai da Haidar yazo suka gabatar da duk wani abubuwa na farkon aure sannan ya goge mata hadda gaba daya,Yar rashin kunyarta data kwaso daga Abuja duk ta Maida abarta cikinta ta hadiye,sai dai bata Sha wahala irin wasu ba,ba yanda ake tsammani ba,washe gari ma da kanta tayi komai tayi girki abinta,Mufee an dage an koyi girki kafin aure,Haidar har wani Santi yake yace daga Jin wannan girkin na tsohon hannu ne tun kina karama kike koyon girki? Mufee ta shararo karya tace ai mu tun muna Yan yara Mima take siyo mana Yan tukwane na yara muna gwada girki,tun muna yin na wasa har muzo ta kaimu kitchen,tana nuna mana zuba Maggi kaza,zuba curry,zuba gishiri kamar haka"a haka har a fara barin mu muna girki da kanmu abinmu.
Haidar Yana Jin dadi Yana washe baki yace ai da gani Kun samu tarbiyya sosai,haka ake son iyaye,Mufee tayi dariya a ranta tace shiryuwa kawai muka yi muka ga rayuwa haka baza ta kaimu ko Ina ba muka canja,a fili Kuma tace gaskiya sai dai mu godewa Iyayenmu,Haidar yace bazan taba godewa nawa ba sai dai Kawu Jauro da Umma Habiba,suyi min laifi na gode musu a wanne dalili,Ina dai ganin girman su Ina mutunta su a matsayinsu na iyaye,Kuma bazan yarda wani ya wulakanta su ba amma na gode musu akan me,me suka yi na bajinta a kaina, Allah ya kyauta dai,Mufee tace Ameen ai ba laifin mama,yace to da sauki dai,dariya tayi suka koma hirarsu ta kauna.

Bayan wasu watanni Naila cikinta ya tsufa sosai bata da karfin masifa yanzu sai kuka da fushi,yau da dare ta kasa kwanciya ta juya gefen dama taji bata Jin dadi,ta tashi zaune ta juya gefen hagu,Spark Yana ta latsa waya abinsa bai San ma tana yi ba Yana kwance a gefenta,Naila tace ayi bawa idan zai juya ma ba dama sai ya mike zaune kafin ma ya juya,da a baya ne sanda nake lafiya birgima nake yi harda kwanciyar banza amma yanzu idan na Isa nayi mana,Spark Yana jinta yayi murmushi bai ce komai ba,juyawa ta sake yi ta Kalli sama tace wayyo zan mutu ta mike ta jingina da Jikin gado sannan taji dadi,ta zauna a haka ta Kalli Spark haushi ya kamata ko sannu duk wahalar da take Sha,tace idan na haihu idan na kyaleka ka aiki yaron nan shegiya nake,wannan wanne irin Abu ne Allah yasa na haihu kazo daukansa bazan bayar ba,Kuma baza ka aike shi ba ko kofar gida,sai mace ta haihu ku damu mutane da Danku Danku akan me,sai an haihu ku zake kufi mata iko da yaran ku sai kace Kun San zafin su,Spark yace sannu yi hakuri,wayarsa ta kwace ta kashe gaba daya ta ajiyeta a gefe,hannun Spark ta jawo ta dora a Saman cikinta, yaji yaro Yana ta motsi a ciki ana ji,dariya yayi yace kin ji shi,Naila tace ae haka kuka iya ai dama,wlh watarana kamar na cinnawa kaina wuta haka nake ji sabo da halinka,na tsani kaina da kaina na gaji da cikin nan wlh ni bana so bazan sake haihuwa,ko na haihu nayi arba'in baza a kwalbe ba,duk dadinsa na hakura ai Kwalbewa ce ta jawo min,na damu kaina ban haihu ba ashe wahala ce bazan sake ba,Spark yayi dariya yace daga farawa ai kuwa na gaba Yan biyu ne zaki haifo Inshaallah,Naila ta fashe da kuka wlh bazan Haifa ba bana so,to kiji da wannan tukun yanzu tun baki samu na Yan biyun ba kike musu kuka? a guda daya ma Ina Jin haka Ina ga Yan biyu,a zaune tayi bacci Naila Allah sarki a jingine ta kwana,sai da Spark ya tausaya mata kamar ya mata kuka,ya dade baiyi bacci ba Yana kallonta tana bacci a haka.

Kullum sai ta Kalli Edd dinta saura kwana nawa ya cika,sabo da halin da take ciki Spark bai fiye fita ba ma kullum suna tare Yana kula da ita,girki ma ba sosai take yi ba me aiki ke yi,yaran su Chika tuni sunyi wayo dagwas da su gwanin sha'awa.
Naila tana fama Hanan itama ta haifi yarta mace Jibson sai murna akeyi shi da uwarsa suna ta Jin dadi.
Basma dai ita shuru bata samu ciki ba suna ta soyewa ta Saba yanzu da harka.

Mima ganin irin wahalar da Naila take Sha tace a dawo da ita gidanta Spark yace shi a'a zai kula da abarsa ta hakura ta bar Masa matarsa kawai.
Naila ranar da Edd ya cika da sassafe ta tashi wai Nakuda take jira,tace Spark ka tsaya a kusa da naji kyas zamu tafi asibiti,basu San nakuda ba yace bari a fadawa Su Mima su zauna cikin shiri,duk ya kira waya ya fadawa har su Chika,Mima ya kira ku zauna cikin shiri Edd ya cika yau muna Nan muna jira tun jiya Sha biyun dare muke idon mu biyu muna jira ta fado,Mima tayi dariya kamar cikinta zai ciwon tace sai kace zuwan Christmas ko new year da ake cewa 12am na yi na dare ta Fado,Allah ya kawo me sauki,Naila tana gefensa tace duk kayan haihuwar na hada su abinda tace a hada duk an hada,Spark yace to kinji komai mun hada.

Naila tana zaune shuru shuru tace bari naje toilet na gani ko irin ruwan Nan na haihuwa ya fara,taje ta duba ba komai ta cire pant dinta ta dawo haka ba pant sai rigarta doguwa me Fadi ta material ta zauna,can anjima tace bari muga wajen ya fara budewa ta bude riga ta leka Bado tace da saura,Spark yace mu gani zan fiki iya ganewa,ya bude ya gani daga leka Kai yaki fitowa,yace mu Kwalbe inyi last please,Naila ana murna yau fa tace ai kuwa a lallaba ayi, kayi a hankali yanda kake min dai na me tsohon ciki,yace ai sai da na Kara koya sosai.

Remote ya danna kawai ya sawa kofar lock ,Yana Murza boobs din Naila yace gaskiya sun tunbatsa Baby kawai suke jira abin su,a nan suka kwalbe abinsu suka yi bacci a Saman carpet an manta da jiran haihuwa sai 2pm suka tashi sannan suka yi wanka tare da gabatar da Sallah,yamma tayi likis ba haihuwa ba alamunta,Naila ta fara zazzagin computer shegiya computer makaryaciya,dama idan aka ce Abu ba fadar Allah da Manzo ba bace to karka yarda zai iya karya.
Da dare shuru suka sake Kwalbewa dai,washe gari shuru har an shole da asuba,duk Spark ne yake yin na bankwana,haka aka yini wani daren yazo ba haihuwa.
Chapter 61 · 0% Book details