Sashe 5
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Misam yace me kuka ce kwana? Muna gari Daya ga baki ga hanci" to ba a nan ba ku koma gidan ubanku, Nan ba waje ko Ina a gidan nan lungu da sako sunna muke yi,munafukai haka kuka ce ba bikina kuke yi ba ku anko ma na Rafeeq kuka yi ku tafi gidan Malama ku kwana,Chika tace haba My Prince,yace ba ruwanki ku tashi ku kama gaban ku bana tsarki ba na hanya,Haly ta mike Mufee ma haka suka fice ,Chika tace me kayi kenan Hakan? Misam yace duk naji maganganunsu sun dawo kunnena ki kyale su kawai ko Mima baza tace komai ba,in sun gyara halinsu sai mu shirya.
Suna fitowa Haly tace ai da kunya mu koma gida muce an Kore mu,Yaya Rafeeq Kuma in kaje ma ya dinga wani cin magani kenan,Mufee tace cikin kwanciyar hankali mu tafi gidan Naila tunda tayi bari muje kawai muce aiki zamu dan dinga tayata,ai kuwa can suka nufa sai kace dole,Suna zuwa suka same su a Palo sun saka kana Nan kaya wasu silk silver iri daya riga da wando,na Naila na mata na Spark na Maza,ba karamin kyau suka yi ba,Naila ya aika yace je ki kawo min wayata,Naila tace na gaji wlh Baby sai juyani kake yi yanda kake so,yace to na taba cin bashin ki ban biya ba? tace a'a,yace na hanaki ci Sha da sutura? tace a'a,yace ya batun Kwalbewa? tace Nan ma zam zam,kin taba cewa na baki abu na hana? tace a'a,yace ki taba bani sisinki kyauta? Naila tace Ina naga kudin baka,yace to ta ya bazan juyaki ba,Dan ma kin rainani ne Ina kyaleki shi yasa kike fadar haka,in wata ce jiki na rawa zata yi kafin nace anyi duk da kema kina kokari,Naila tace karfa ka manta Nima Yar gata ce a wajen Kaka,Inda na girma ban San babu ba duk abinda nake so shi ake min,Kuma Allah ya bamu rufin asiri bare kace kudinka na bi ato kana min zan maka,Kai kasanni wlh ko so kake na dawo Maka Naila ta ne ta farko,dariya yayi yanda take zazzare Masa Ido,yace kwana biyu ai kina Off ban saki a corner ba shi yasa kike haka,Naila tayi fari tace na saka dai a corner badan Ina tausaya Maka ba sai na Maida Kai Baseeru na Kone ma ruwan jikinka,dariya Spark yayi sosai yace Allah ya baki lafiya wlh na daina tausaya miki,Naila da kuri tace ni dama bana so ka dinga daga min kafa, a yini a kwana digir digir zaka gani...su Haly ne suka yi sallama tare da kwankwasa kofa,Naila ta ce Spark tashi ka bude kofar nan murmushi yayi ya jawota ta fado jikinsa"kissing dinta ya shiga yi a lips sannan ya mike ya bude kofar ta tafi dakko Masa wayar.
Haly ne suka suka shugo da fara'a,Spark yace kune ashe,suka ce ae Yaya, Mufee ta mika Masa hannu wai su tafa,ya Kalli hannun yace sa'anki ne ni? tunda muke na taba handshake da ku? Kuna mata au kin manta uwar mu Daya uban mu daya dadina zaki ji Mufee? Baki suka bude da sauri Mufee tace sorry wlh gani nayi muharramina nane Kai,Spark ya kalle ta yace uhmm to ki fito da miji a muku aure sai kuyi ta handshake shine karshen kusanci Bada ni ba wannan iskancin na koma Dan kauye dankwali ya ja zakara matata ta Jani duk wannan iskancin bada ni ba,dariya suka yi Haly tace kawai dai fada kayi Yaya ba wani Dan kauye Itama ai ba Yar kauye ce ba,au na zaci ai zaku ce itama tayi clean yanzu kuci ubanku yanzu,suka ce a'a, Alright ya furta ku zauna.
Naila ce ta fito da dan gudu da wayar tana taka steps tana kawo Masa tana yiwa su Haly barka da zuwa,Da wayar da hannun ya hada ya rike tare da jawo Naila ta zauna a tsakiyar cinyoyinsa,su Haly ya saci kallo yaga sunyi sauri sunyi kasa da Kai,yace dama Mima ta haifi masu kunya? film suka koma kallo ta dole,Naila tace akwai komai fa a kitchen kuje ku zuba kuci abinda kuke so,Mufee tace a kawo mana mudai kar ace munyi shishigi,to baza ta tashi ba sai dai in baza kuci ba ku barshi" ku baki ne ko gidan bakon ku ne,Haly ta mike Mufee ma ta mike suka nufi kitchen,Bayanta ta kwantar a kirjinsa Yana shafa gashinta yana danna waya,Spark yace gobe ranar ziyara ki shirya muje wajen Mero,Naila fuska ta bata Nan take,kishi ya cika mata zuciya,Jin shurun yayi yawa ya leka fuskarta yace Allah ya shiryeki Naila,tace Ameen zanje ai Allah ya kaimu.
Fitowa suka yi da plate da lemuka Naila tace Kun min ta'adi fa amma ai duk daya tunda jininsa ne ku amma plates din bana kowa bane duk kalolin nasa baku ga na musamman bane,Haly tayi murmushi tace to ayi hakuri amma miji ma komai nasa ba a tabawa? Naila tace Kai Baku sani ba? to spoon ma kala kala sunfi kala goma duk irin nasa daban ne wlh Kuma kullum da kalar da za bashi ya ci da shi,plates ma haka nasa irin iri ne Kuma kullum da kalar da za a bashi komai da kuka sani nasa ba a tabawa na daban ne,Kai Sallaya ma sai da izininsa wani zai hau Masa,Haly tace ai Kinga mun karu shi yasa kitchen din kamar ana siyar da kaya,Naila tace ba a wasa,Spark Yana jinsu Yana danna waya har wani dadi yake ji shi Kam ana girmama shi ya Dade Yana mamaki ko cokulansa gasu da yawa iri iri amma baza a bawa wani irin nasa ba,yace bala'i da masifa ya kare akan Wanda baiyi dacen mace ba.
Su Haly a gidan suka kwana abinsu sai abinda suka ga dama suke yi indai baza su taba mata kayan Spark ba to suyi komai ma,sun sake sun samu waje sai suka fasa tafiya suka yi zamansu a gidan, a gidan Naila da Spark suka barsu suka tafi Kano wajen Mero.
Naila burinta taje taga su Goje ko zasu ganeta.
Har da cewa amma zamu fara ganin Maza Wanda muka dan sani a Dan musu alheri ko ka samu Lada kaji please,Spark ya kalleta a jirgi yace kice kawai kina son ganin samarinki,Naila ta wayance tace daga nace kayi sadaka Dan Allah,banza ya mata yace kin ma rainani Ina kallo zan barki ki wani gaisa da kartan banza wlh idan kika kula wani a ciki ranki sai ya baci ya hade rai,Naila tayi shuru Yana ta faman tsaki har suka sauka.
Haidar ne ya samu Jauro a gidan Amaryarsa Jauro Yana Palo Yana hutawa,Haidar ya shiga gidan,bayan sun gaisa ya gaida Maman Annoor ma yace Kawu dama fada Maka zanyi gobe zan koma gidana na zauna a can,Jauro yace aure kayi? Aure Kuma Kawu zanyi baka sani ba,to baza ka koma ba kana gida dadin kaje kana baligi ba kowa Kai kadai a gida ka dinga kawo yaran banza to ban amince,in kana so ka koma ka Nemo matar aure dama ka isheni,dariya Haidar yayi yace Inshaallah zan kawo matar auren Allah kawo ta gari, Jauro yace Ameen ko Kai fa kaima ai ko Dan Hubby ka samu me fada Maka amma kullum Haidar Haidar ba canji ko Hashimu ai an canja Masa suna shi da yake local ma ana fada Masa Abban Mohsin,mu kuwa da ba Da ba jika kamar samari muke ai mu sai Hubby,Honey,Sugar,Haidar ya dinga dariya yace Kawu yanzu in aka kiraka da Hubby sai ka amsa? Kawu ya furta na dade da amsawa ma tuni,yaro sa wasa ana ta ci gaba Banda kai gaka kyakyawa sankacece sai bulayi kake yi a gari,Kunkumar ma taki samuwa,Haidar dai ya Dade Jauro yana ta babatu akan ya samo mata shima,sai da ya gama fadan sannan ya Kalli matarsa Amarya yace a karrama min Dana da kayan motsa baki,dariya suka yi taje ta kawowa Haidar kayan ci da Sha sosai.
Naila kuwa suna zuwa lokacin Maza ne duk,driver da ya kaisu yayi parking suka fito,Spark yace kinji me nace ai karki kula wani ko da wasa muje ya rike hannunta suka shiga,sai kallonsu ake yi kowa ya gane Spark Naila sai kallonta akeyi duk mazan Nan kallon sani suke mata sun rasa Ina suka Santa,Naila kamar tayi kuka tana kallon su Malam Jilani duk gasu Nan anzo musu amma Spark yace in ta sake tayi magana tam,su Goje suna ganin Spark da mace suka tabbatar Jamilu ce ba karya tunda shi ya aureta Kuma gata sun zo tare ma kowa ya kalleta yasan itace sai dai ta Kara kyau,ta Kara haske da kiba ta goge gata Kuma a shigar mata ta alfarma domin shadda ce a jikinta peach color.
Masu Sharhi Ina godiya matuka.
AsmaBaffa
[2/14, 8:52 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
6-10
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKI NE
Mariamsanee50
Suna fitowa Haly tace ai da kunya mu koma gida muce an Kore mu,Yaya Rafeeq Kuma in kaje ma ya dinga wani cin magani kenan,Mufee tace cikin kwanciyar hankali mu tafi gidan Naila tunda tayi bari muje kawai muce aiki zamu dan dinga tayata,ai kuwa can suka nufa sai kace dole,Suna zuwa suka same su a Palo sun saka kana Nan kaya wasu silk silver iri daya riga da wando,na Naila na mata na Spark na Maza,ba karamin kyau suka yi ba,Naila ya aika yace je ki kawo min wayata,Naila tace na gaji wlh Baby sai juyani kake yi yanda kake so,yace to na taba cin bashin ki ban biya ba? tace a'a,yace na hanaki ci Sha da sutura? tace a'a,yace ya batun Kwalbewa? tace Nan ma zam zam,kin taba cewa na baki abu na hana? tace a'a,yace ki taba bani sisinki kyauta? Naila tace Ina naga kudin baka,yace to ta ya bazan juyaki ba,Dan ma kin rainani ne Ina kyaleki shi yasa kike fadar haka,in wata ce jiki na rawa zata yi kafin nace anyi duk da kema kina kokari,Naila tace karfa ka manta Nima Yar gata ce a wajen Kaka,Inda na girma ban San babu ba duk abinda nake so shi ake min,Kuma Allah ya bamu rufin asiri bare kace kudinka na bi ato kana min zan maka,Kai kasanni wlh ko so kake na dawo Maka Naila ta ne ta farko,dariya yayi yanda take zazzare Masa Ido,yace kwana biyu ai kina Off ban saki a corner ba shi yasa kike haka,Naila tayi fari tace na saka dai a corner badan Ina tausaya Maka ba sai na Maida Kai Baseeru na Kone ma ruwan jikinka,dariya Spark yayi sosai yace Allah ya baki lafiya wlh na daina tausaya miki,Naila da kuri tace ni dama bana so ka dinga daga min kafa, a yini a kwana digir digir zaka gani...su Haly ne suka yi sallama tare da kwankwasa kofa,Naila ta ce Spark tashi ka bude kofar nan murmushi yayi ya jawota ta fado jikinsa"kissing dinta ya shiga yi a lips sannan ya mike ya bude kofar ta tafi dakko Masa wayar.
Haly ne suka suka shugo da fara'a,Spark yace kune ashe,suka ce ae Yaya, Mufee ta mika Masa hannu wai su tafa,ya Kalli hannun yace sa'anki ne ni? tunda muke na taba handshake da ku? Kuna mata au kin manta uwar mu Daya uban mu daya dadina zaki ji Mufee? Baki suka bude da sauri Mufee tace sorry wlh gani nayi muharramina nane Kai,Spark ya kalle ta yace uhmm to ki fito da miji a muku aure sai kuyi ta handshake shine karshen kusanci Bada ni ba wannan iskancin na koma Dan kauye dankwali ya ja zakara matata ta Jani duk wannan iskancin bada ni ba,dariya suka yi Haly tace kawai dai fada kayi Yaya ba wani Dan kauye Itama ai ba Yar kauye ce ba,au na zaci ai zaku ce itama tayi clean yanzu kuci ubanku yanzu,suka ce a'a, Alright ya furta ku zauna.
Naila ce ta fito da dan gudu da wayar tana taka steps tana kawo Masa tana yiwa su Haly barka da zuwa,Da wayar da hannun ya hada ya rike tare da jawo Naila ta zauna a tsakiyar cinyoyinsa,su Haly ya saci kallo yaga sunyi sauri sunyi kasa da Kai,yace dama Mima ta haifi masu kunya? film suka koma kallo ta dole,Naila tace akwai komai fa a kitchen kuje ku zuba kuci abinda kuke so,Mufee tace a kawo mana mudai kar ace munyi shishigi,to baza ta tashi ba sai dai in baza kuci ba ku barshi" ku baki ne ko gidan bakon ku ne,Haly ta mike Mufee ma ta mike suka nufi kitchen,Bayanta ta kwantar a kirjinsa Yana shafa gashinta yana danna waya,Spark yace gobe ranar ziyara ki shirya muje wajen Mero,Naila fuska ta bata Nan take,kishi ya cika mata zuciya,Jin shurun yayi yawa ya leka fuskarta yace Allah ya shiryeki Naila,tace Ameen zanje ai Allah ya kaimu.
Fitowa suka yi da plate da lemuka Naila tace Kun min ta'adi fa amma ai duk daya tunda jininsa ne ku amma plates din bana kowa bane duk kalolin nasa baku ga na musamman bane,Haly tayi murmushi tace to ayi hakuri amma miji ma komai nasa ba a tabawa? Naila tace Kai Baku sani ba? to spoon ma kala kala sunfi kala goma duk irin nasa daban ne wlh Kuma kullum da kalar da za bashi ya ci da shi,plates ma haka nasa irin iri ne Kuma kullum da kalar da za a bashi komai da kuka sani nasa ba a tabawa na daban ne,Kai Sallaya ma sai da izininsa wani zai hau Masa,Haly tace ai Kinga mun karu shi yasa kitchen din kamar ana siyar da kaya,Naila tace ba a wasa,Spark Yana jinsu Yana danna waya har wani dadi yake ji shi Kam ana girmama shi ya Dade Yana mamaki ko cokulansa gasu da yawa iri iri amma baza a bawa wani irin nasa ba,yace bala'i da masifa ya kare akan Wanda baiyi dacen mace ba.
Su Haly a gidan suka kwana abinsu sai abinda suka ga dama suke yi indai baza su taba mata kayan Spark ba to suyi komai ma,sun sake sun samu waje sai suka fasa tafiya suka yi zamansu a gidan, a gidan Naila da Spark suka barsu suka tafi Kano wajen Mero.
Naila burinta taje taga su Goje ko zasu ganeta.
Har da cewa amma zamu fara ganin Maza Wanda muka dan sani a Dan musu alheri ko ka samu Lada kaji please,Spark ya kalleta a jirgi yace kice kawai kina son ganin samarinki,Naila ta wayance tace daga nace kayi sadaka Dan Allah,banza ya mata yace kin ma rainani Ina kallo zan barki ki wani gaisa da kartan banza wlh idan kika kula wani a ciki ranki sai ya baci ya hade rai,Naila tayi shuru Yana ta faman tsaki har suka sauka.
Haidar ne ya samu Jauro a gidan Amaryarsa Jauro Yana Palo Yana hutawa,Haidar ya shiga gidan,bayan sun gaisa ya gaida Maman Annoor ma yace Kawu dama fada Maka zanyi gobe zan koma gidana na zauna a can,Jauro yace aure kayi? Aure Kuma Kawu zanyi baka sani ba,to baza ka koma ba kana gida dadin kaje kana baligi ba kowa Kai kadai a gida ka dinga kawo yaran banza to ban amince,in kana so ka koma ka Nemo matar aure dama ka isheni,dariya Haidar yayi yace Inshaallah zan kawo matar auren Allah kawo ta gari, Jauro yace Ameen ko Kai fa kaima ai ko Dan Hubby ka samu me fada Maka amma kullum Haidar Haidar ba canji ko Hashimu ai an canja Masa suna shi da yake local ma ana fada Masa Abban Mohsin,mu kuwa da ba Da ba jika kamar samari muke ai mu sai Hubby,Honey,Sugar,Haidar ya dinga dariya yace Kawu yanzu in aka kiraka da Hubby sai ka amsa? Kawu ya furta na dade da amsawa ma tuni,yaro sa wasa ana ta ci gaba Banda kai gaka kyakyawa sankacece sai bulayi kake yi a gari,Kunkumar ma taki samuwa,Haidar dai ya Dade Jauro yana ta babatu akan ya samo mata shima,sai da ya gama fadan sannan ya Kalli matarsa Amarya yace a karrama min Dana da kayan motsa baki,dariya suka yi taje ta kawowa Haidar kayan ci da Sha sosai.
Naila kuwa suna zuwa lokacin Maza ne duk,driver da ya kaisu yayi parking suka fito,Spark yace kinji me nace ai karki kula wani ko da wasa muje ya rike hannunta suka shiga,sai kallonsu ake yi kowa ya gane Spark Naila sai kallonta akeyi duk mazan Nan kallon sani suke mata sun rasa Ina suka Santa,Naila kamar tayi kuka tana kallon su Malam Jilani duk gasu Nan anzo musu amma Spark yace in ta sake tayi magana tam,su Goje suna ganin Spark da mace suka tabbatar Jamilu ce ba karya tunda shi ya aureta Kuma gata sun zo tare ma kowa ya kalleta yasan itace sai dai ta Kara kyau,ta Kara haske da kiba ta goge gata Kuma a shigar mata ta alfarma domin shadda ce a jikinta peach color.
Masu Sharhi Ina godiya matuka.
AsmaBaffa
[2/14, 8:52 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
6-10
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKI NE
Mariamsanee50