Sashe 36
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Naila suna komawa gida tace ya kamata Muje wajen Mummy har yanzu baka je ba fa,Spark Yana kwance yace Ina sane da ita bana so naje na ganta cikin damuwa ko naje na ganta a wani hali zan iya kuka,dariya Naila tayi tace Kai kuka baya Maka wahala a yanda Maza suke da karfin zuciya,kin taba ganin kuka na in banda akan Mummy? to yanzu a kaina baza kayi kuka ba kenan sai iya Mummy? Kishi kike da uwata dama ko,a'a ni na isa na hada kaina da ita ni a wa dorin dofino kunu bayan ludayi,rufa min asiri na mutu dakin uwata, akan me zan hada kaina da Iyayenka ai ko da Yan uwanka bazan hada kaina ba,ni da nake macen aure ko yaushe za a iya sakina,su kuwa fa Yan uwanka ne har abada Kuna tare,ni kuwa a gobe kace na tafi gidan ubana ya zama dole na tafi, ni dama bance na kaita ba,mu da aka auro mu a sama,ana ganin kamar taimaka mana aka yi mu gamu talakawa kullum kallon mu akeyi a taimaka mana aka yi ai,iyayen mu basu da shi,Spark tsayawa yayi Yana kallon Naila da mamaki,dakatarta yayi yace wait wait...yanzu Nan har kinyi fushi wai? daga Yar magana shike nan kin Fadi tafi Hamsim,komawa tayi jikin mudubi ta haye kan Inda ake jera kayan kwalliya tasan ba a zama a kan irinsa ba Dan kamar glass yake ai kuwa nan take ya fashe rukukus,ta tashi hankalinta sai neman masifa take, kayan ne babu Quality,ance za a min kayan daki akace ai an zuba komai gashi yanzu ko Shekara banyi ba sun fara fashewa,Spark ya kalleta kawai yace Allah ya shiryeki,tana jin haushi kamar an mata wani Abu,ficewa tayi taje kitchen ta dauki tire ta shirya abubuwan ci ta zauna a Palo tana ci,Spark ne ya ya fito ya Kalli tire din duk tarkace ne a ciki rakwacam,Bread take ci da kifi,ga Kuma Ayaba guda uku,lemon bawo Daya,ga ruwa ga lemo Mineral roba har biyu,ga Madara peak ta ruwa.
Dariya ta bashi ya Kalli tire din yace wannan duk ke kadai zaki cinye? ya dauki kifin yana cewa duk yaushe kike soya kifin Nan ne baya karewa,Dan Allah ki rage ai sai cikinki ya lalace ya dauke madarar da lemo Mineral,kuka Naila ta fara,Dana Yana so yaci Kuma baza a bashi ba,Spark yayi dariya Don Naila yanzu ta haukace sai anyi hakuri da ita,yace cikin nan fa ciwon hauka ya sa miki Naila,Ina zaki Kai wannan tarkacen kin kula shi tayi tace Ina zaka je? fita zanyi yanzu zan dawo,ba Inda zaka je ka zauna tausa zaka min waye yace kayi min cikin wato Kai kullum sai dai kayi wanka ka fita fes ni ka barni a gida da katon ciki Kai ka gama aikinka shike nan,bazai yuwu ba ayi min ciki a dinga wulakantani an gama Dani an lalatani,Spark Yana kallonta yace ai na daina fada Dake ni tunda kika cijeni rannan,idonki ya rufe kika manta nine kika cijeni sai da kika fasa min fata a ranar na tabbatar wannan yaron na cikinki ya haukata ki,ni wannan yaron ban San irinsa ba,Almajiranta zan kaishi can,Kin fasa min mudubi Baki bani hakuri ba,tsokanarta yayi,hakurin me zan baka kana da kudi ka siyo wani mana ai dama kace zaka canja furniture,ni din nace zan canja furniture? yaushe? ni nace to,ai ka canja min kafin na haihu,zo ka zauna a nan na jingina,Spark idan baiyi ba dama yasan ba son sex take ba yanzu ya shiga uku baza ta yarda ba"
Bata Jin Tausayinsa yanzu,bayanta ya Koma ya zauna tana tsakanin cinyoyinsa ta Dora bayanta a kirjinsa ta mimmike kafa a Saman kujera,tire din Yana Saman cinyarta,tace yawwa ko kaifa amma kawai sai dai ka fita,da ka fita mana na Gani,yace ni na Isa Yana dariya, ai ni gaba ta kaini Baby ki dinga sani Ina miki haka kullum,rigarta ya dage ya shigar da hannunsa ya shafa Dan cikin kamar ta fara ajiye tumbi haka yake,yace bari na fara branch a wajen Baby, sai yayi sama da hannayensa ya koma kirjinta,Naila tace ai dama baka kaunar Dan nan ba ta tashi kake ba,Spark yace Nima ba kauna ta yake ba,tunda aka same shi yake takura min tun Ina sonsa har na gaji,dariya tayi yace yanzu yau da na biye Miki da yanzu munyi fada yafi sau goma a gidan nan,na fasa mudubi kayi hakuri ai akwai kudi ka siyo wani,yace ai kayanki ne Dan mutum ya fasa abinsa ai ba damuwa,yanzu tunanin da nake ko zan samu irinsu a canja mudubin, Naila tace to ka bincika dai barna dai danka ne yayi ba ni ba,da Yana ciki yaushe ya fito yayi barna.
Suna hira Yana Murza Naila a nutse,tun bata so bata ji sosai har ta fara shiga Mood,hannayenta ta goge da tissue tace bari na wanke hannuna,tunda yaji haka yasan yayi nasara.
Hannayenta ta wanke da bakinta ta dawo ta furta Allah yasa bana karnin kifi,yace ai kece da ba ruwanki da kifi amma yanzu kullum ne sai kinci abinki,tace to ya zanyi Ina so.....bakinta ya rufe mata da nasa ya shiga tsotsa sai kace mayu duk kayan jikinsa sun tashi daga aiki sunyi mutsu mutsu,sun Dade suna Abu daya kafin ya samu shiga hanyarsa ya dinga kwasar gara a Palo, samu nutsuwa hirarsu suka dora cike da nishadi.
Mero bayan tayi Sallar Isha a zaune a Saman bed, kwanciya tayi Haneef Ya sa ta a gaba Yana danna wayarsa sai da ya gaji tace baza ka kwanta ba? Kinga gado ne? ba gado,Mero tace oh gashi mu ba arna ba bare na matsa Maka ya kenan,dariya yayi ba tare da ya kalleta ba, har bacci ya kwashe ta Yana zaune,gajiya yayi da zama kafafunsa sunyi tsami,gashi bazai iya kwanciya a kasa ba shi,ta juya baya ya matsar da ita gefe can karshe ga gado Dan karami,Mero farkawa tayi kadan tace tace wash ciwona....sorry ya furta ya tsaya Yana kallonta,sai da ta koma bacci sannan ya kwanta a haka a bed din kowannensu kamar zai fado kasa.
Juyowa Mero tayi da kyar taji ko Ina ba waje da kyar ma ta juya a Jikin mutum,idonta ta bude a hankali ta ganshi suna facing juna,murmushi tayi ta zubawa kyakyawar fuskarsa Idanuwa tana kallonsa sai da ta kalle shi son ranta tace yau Ina morewa,Dan ubanki Ihsan dawo ki sake fasa min Kasusuwa na,yatsa ta saka ta taba hancinsa ta cire hannunta da sauri,duk abinda take ba bacci yake ba Yana jinta,Mero tace fuskar gata da Dan fadinta ya kaga an Mari Haneef, marin ta gwada kamar zata sharara Masa Mari ta fasa,tace bari Muji gashin da Laushi ko karza ne ta shafa tare da lumshe Ido tace ba banza ba Yan mata suke kwarewa,idonsa ya bude da sauri Mero ta rufe nata tayi baccin karya.
Yana sani yanda zata ji yace yawwa tayi bacci,Mero da sauri ta dunkule waje daya tare da boye kirjinta wuyanta ya taba ba shiri ta bude idonta,murmushi suka sakarwa juna a haka suna kallon juna ta juya Masa baya tare da furta sai da safe,yace good night.
Washe gari Kwanan Mero daya a asibiti kawai sai ga Ihsan ta zo asibitin da kanta ganin Haneef bai kwana a gida ba,sanda ta zo ya fita siyo magani tana zuwa ta Kalli Mero a kwance Saman bed,Mero Ido ta bude yaga Ihsan ranta a hade,Ihsan tace Shegiya tsinanniya wato a Nan ya tare ya kwana a wajenki shine me jinyarki to bari na Kara rugurguza ki sai ya zauna jinyar da hujja tazo ta kama wajen da aka gyarawa Mero ta murde da hannu,Ihu Mero ta dinga tsalawa a asibiti,Ihsan ta kama Daya kafar ma ta dinga wujijjigata kamar zata cirewa Khadija kafar,Allah sarki Khadija kamar zata suma" da gudu ma'aikatan suka shugo suna rike Ihsan tare da kokarin banbare kafar Khadija a hannun Ihsan,Haneef ya dawo yaga abinda ke faruwa,Yana zuwa ya dinga zubawa Ihsan Mari har bai San iyakar su ba,amma Ihsan tace wlh ba Inda zani sai naga bayanta,Ma'aikatan ya sallama ya damki wuyan Ihsan ta fara kakari idonta ya firfito,Khadija tana kuka ta sheke da dariya me sauti taci gaba da kukanta ta sake fashewa da dariya taga ana Chaskara Ihsan,ya hadata da bango,tana Nishi tana furta a taimako,a....a...Taimaka min...Khadija Taga wani Likita ya shugo dan lukuti tace koma idan maganine na sha ciki kamar an Kifa kwarya,Likita ya rike Haneef dake faman caskara Ihsan yace mace ce fa ka shaketa tana kakari haba Sir, ya nuna Khadija yace wlh ba haka ake kishi ba,kina kallo abokiyar zamanki zai mata illa amma kiyi kuka kiyi dariya abinda kike kenan wato murna kike? Khadija tace ae murna nake ni kasan me tayi min,miji take aure shi nake aure matsayinmu Daya.
Ihsan tana hakki taci wahala fuskarta duk ta Sha Mari ta tasa tace wlh sai ka sake ni Allah ya kiyaye nayi kishi da wannan kazamar,nafi karfin zama da ita ni dama nayi saurayina ka sake ni kawai,Haneef tsaki ya ja yace ke ai mahaukaciya ce baki San me kike ba me za ayi da mace me halinki,Ihsan tace ba Inda zanje sai ka sake ni wlh ta zaro wayarta ta kira Hajji da Maman Haneef tana kuka ta fada musu ku sa danku ya sake ni na gaji da fasikancin da yake da zinace zinace,Karuwa har gida bazan iya ba,Hankalin Mama ya tashi ta zaci da gaske ne tace kiyi hakuri Ihsan gobe zanzo Inshaallah,ni ba ruwana kawai ya sake ni ya auri wacce yake so ni dama na samu wani,Mama tace a'a ban gane kin samu wani ba,da aurenki yaushe kika samu wani? Nidai a fada Masa ya sake ni auren zumunci ne ban yi na fasa kowa ya zauna da Wanda yake so tana fadar haka ta kashe wayarta.
Dariya ta bashi ya Kalli tire din yace wannan duk ke kadai zaki cinye? ya dauki kifin yana cewa duk yaushe kike soya kifin Nan ne baya karewa,Dan Allah ki rage ai sai cikinki ya lalace ya dauke madarar da lemo Mineral,kuka Naila ta fara,Dana Yana so yaci Kuma baza a bashi ba,Spark yayi dariya Don Naila yanzu ta haukace sai anyi hakuri da ita,yace cikin nan fa ciwon hauka ya sa miki Naila,Ina zaki Kai wannan tarkacen kin kula shi tayi tace Ina zaka je? fita zanyi yanzu zan dawo,ba Inda zaka je ka zauna tausa zaka min waye yace kayi min cikin wato Kai kullum sai dai kayi wanka ka fita fes ni ka barni a gida da katon ciki Kai ka gama aikinka shike nan,bazai yuwu ba ayi min ciki a dinga wulakantani an gama Dani an lalatani,Spark Yana kallonta yace ai na daina fada Dake ni tunda kika cijeni rannan,idonki ya rufe kika manta nine kika cijeni sai da kika fasa min fata a ranar na tabbatar wannan yaron na cikinki ya haukata ki,ni wannan yaron ban San irinsa ba,Almajiranta zan kaishi can,Kin fasa min mudubi Baki bani hakuri ba,tsokanarta yayi,hakurin me zan baka kana da kudi ka siyo wani mana ai dama kace zaka canja furniture,ni din nace zan canja furniture? yaushe? ni nace to,ai ka canja min kafin na haihu,zo ka zauna a nan na jingina,Spark idan baiyi ba dama yasan ba son sex take ba yanzu ya shiga uku baza ta yarda ba"
Bata Jin Tausayinsa yanzu,bayanta ya Koma ya zauna tana tsakanin cinyoyinsa ta Dora bayanta a kirjinsa ta mimmike kafa a Saman kujera,tire din Yana Saman cinyarta,tace yawwa ko kaifa amma kawai sai dai ka fita,da ka fita mana na Gani,yace ni na Isa Yana dariya, ai ni gaba ta kaini Baby ki dinga sani Ina miki haka kullum,rigarta ya dage ya shigar da hannunsa ya shafa Dan cikin kamar ta fara ajiye tumbi haka yake,yace bari na fara branch a wajen Baby, sai yayi sama da hannayensa ya koma kirjinta,Naila tace ai dama baka kaunar Dan nan ba ta tashi kake ba,Spark yace Nima ba kauna ta yake ba,tunda aka same shi yake takura min tun Ina sonsa har na gaji,dariya tayi yace yanzu yau da na biye Miki da yanzu munyi fada yafi sau goma a gidan nan,na fasa mudubi kayi hakuri ai akwai kudi ka siyo wani,yace ai kayanki ne Dan mutum ya fasa abinsa ai ba damuwa,yanzu tunanin da nake ko zan samu irinsu a canja mudubin, Naila tace to ka bincika dai barna dai danka ne yayi ba ni ba,da Yana ciki yaushe ya fito yayi barna.
Suna hira Yana Murza Naila a nutse,tun bata so bata ji sosai har ta fara shiga Mood,hannayenta ta goge da tissue tace bari na wanke hannuna,tunda yaji haka yasan yayi nasara.
Hannayenta ta wanke da bakinta ta dawo ta furta Allah yasa bana karnin kifi,yace ai kece da ba ruwanki da kifi amma yanzu kullum ne sai kinci abinki,tace to ya zanyi Ina so.....bakinta ya rufe mata da nasa ya shiga tsotsa sai kace mayu duk kayan jikinsa sun tashi daga aiki sunyi mutsu mutsu,sun Dade suna Abu daya kafin ya samu shiga hanyarsa ya dinga kwasar gara a Palo, samu nutsuwa hirarsu suka dora cike da nishadi.
Mero bayan tayi Sallar Isha a zaune a Saman bed, kwanciya tayi Haneef Ya sa ta a gaba Yana danna wayarsa sai da ya gaji tace baza ka kwanta ba? Kinga gado ne? ba gado,Mero tace oh gashi mu ba arna ba bare na matsa Maka ya kenan,dariya yayi ba tare da ya kalleta ba, har bacci ya kwashe ta Yana zaune,gajiya yayi da zama kafafunsa sunyi tsami,gashi bazai iya kwanciya a kasa ba shi,ta juya baya ya matsar da ita gefe can karshe ga gado Dan karami,Mero farkawa tayi kadan tace tace wash ciwona....sorry ya furta ya tsaya Yana kallonta,sai da ta koma bacci sannan ya kwanta a haka a bed din kowannensu kamar zai fado kasa.
Juyowa Mero tayi da kyar taji ko Ina ba waje da kyar ma ta juya a Jikin mutum,idonta ta bude a hankali ta ganshi suna facing juna,murmushi tayi ta zubawa kyakyawar fuskarsa Idanuwa tana kallonsa sai da ta kalle shi son ranta tace yau Ina morewa,Dan ubanki Ihsan dawo ki sake fasa min Kasusuwa na,yatsa ta saka ta taba hancinsa ta cire hannunta da sauri,duk abinda take ba bacci yake ba Yana jinta,Mero tace fuskar gata da Dan fadinta ya kaga an Mari Haneef, marin ta gwada kamar zata sharara Masa Mari ta fasa,tace bari Muji gashin da Laushi ko karza ne ta shafa tare da lumshe Ido tace ba banza ba Yan mata suke kwarewa,idonsa ya bude da sauri Mero ta rufe nata tayi baccin karya.
Yana sani yanda zata ji yace yawwa tayi bacci,Mero da sauri ta dunkule waje daya tare da boye kirjinta wuyanta ya taba ba shiri ta bude idonta,murmushi suka sakarwa juna a haka suna kallon juna ta juya Masa baya tare da furta sai da safe,yace good night.
Washe gari Kwanan Mero daya a asibiti kawai sai ga Ihsan ta zo asibitin da kanta ganin Haneef bai kwana a gida ba,sanda ta zo ya fita siyo magani tana zuwa ta Kalli Mero a kwance Saman bed,Mero Ido ta bude yaga Ihsan ranta a hade,Ihsan tace Shegiya tsinanniya wato a Nan ya tare ya kwana a wajenki shine me jinyarki to bari na Kara rugurguza ki sai ya zauna jinyar da hujja tazo ta kama wajen da aka gyarawa Mero ta murde da hannu,Ihu Mero ta dinga tsalawa a asibiti,Ihsan ta kama Daya kafar ma ta dinga wujijjigata kamar zata cirewa Khadija kafar,Allah sarki Khadija kamar zata suma" da gudu ma'aikatan suka shugo suna rike Ihsan tare da kokarin banbare kafar Khadija a hannun Ihsan,Haneef ya dawo yaga abinda ke faruwa,Yana zuwa ya dinga zubawa Ihsan Mari har bai San iyakar su ba,amma Ihsan tace wlh ba Inda zani sai naga bayanta,Ma'aikatan ya sallama ya damki wuyan Ihsan ta fara kakari idonta ya firfito,Khadija tana kuka ta sheke da dariya me sauti taci gaba da kukanta ta sake fashewa da dariya taga ana Chaskara Ihsan,ya hadata da bango,tana Nishi tana furta a taimako,a....a...Taimaka min...Khadija Taga wani Likita ya shugo dan lukuti tace koma idan maganine na sha ciki kamar an Kifa kwarya,Likita ya rike Haneef dake faman caskara Ihsan yace mace ce fa ka shaketa tana kakari haba Sir, ya nuna Khadija yace wlh ba haka ake kishi ba,kina kallo abokiyar zamanki zai mata illa amma kiyi kuka kiyi dariya abinda kike kenan wato murna kike? Khadija tace ae murna nake ni kasan me tayi min,miji take aure shi nake aure matsayinmu Daya.
Ihsan tana hakki taci wahala fuskarta duk ta Sha Mari ta tasa tace wlh sai ka sake ni Allah ya kiyaye nayi kishi da wannan kazamar,nafi karfin zama da ita ni dama nayi saurayina ka sake ni kawai,Haneef tsaki ya ja yace ke ai mahaukaciya ce baki San me kike ba me za ayi da mace me halinki,Ihsan tace ba Inda zanje sai ka sake ni wlh ta zaro wayarta ta kira Hajji da Maman Haneef tana kuka ta fada musu ku sa danku ya sake ni na gaji da fasikancin da yake da zinace zinace,Karuwa har gida bazan iya ba,Hankalin Mama ya tashi ta zaci da gaske ne tace kiyi hakuri Ihsan gobe zanzo Inshaallah,ni ba ruwana kawai ya sake ni ya auri wacce yake so ni dama na samu wani,Mama tace a'a ban gane kin samu wani ba,da aurenki yaushe kika samu wani? Nidai a fada Masa ya sake ni auren zumunci ne ban yi na fasa kowa ya zauna da Wanda yake so tana fadar haka ta kashe wayarta.