Sashe 6
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Dan Indo Yana zaune wajen abokinsa kasurgumin Dan iska ne ya hango Naila ya saki salati sai da abokin ya Kalli Dan Indo yace lafiya? Dan Indo Naila kawai yake kallo yace wayyo Jamila wannan tafi karfin Jamilu sai dai Jamila, mikewa yayi Yana kallon Naila ya taka suna tafiya ya Sha gabansu,ko Spark bai kula ba yace subhannallahi kayyasa Chau Allah dai ya biya,Innalillahi wa innailayhirrajun,walahaula Wala kuwwata haka kike da kafirin kyau ban sani ba Ina Nan mun zama kartan banza,Naila tayi mukus ita tsoro ma abin ya bata,Spark fuska ya tamke ya Maida Naila bayansa sai ga Goje ta baya yace Dahara....Spark yace wannan wanne shirme ne? are you out of mind? Kun San wace kuwa she is my wife,Dan Indo yace and so? Ina ruwanmu da aurenta mu Jamilu Terror muka sani a bamu abinmu muyi ciki,dama Ina nemanka Dan wulakanci shine kaje ka aure ta uban waye ya saka ka aureta? Spark yace ubanka ne yasa ni stupid,Kai in ba jahili ba matar wani zaka kula,Ya ja tsaki ya fisgi hannun Naila yace muje,Dan Indo ya tare hanya yace wlh ba Inda zaku je sai ka bamu abar mu,Naila tace zanyi magana Dan Allah please hannunta ya matse da karfi ta saki ihu sai da ya ja hankalin Mutane,Scola ne ya tashi Yana taku da sauri Yana karairaya yace wayyo kawata Yar uwata haka madarar Nido ta Maida ke wata fresh and Beauty,gaskiya ne ai kin samu ta me kudi wlh abinki Shar yo Yar Nan kullum kaji da kayan marmari ba dole a fitar da Madara me inganci ba ,Spark yana Jan Naila,laaa Tantiriya ga Tantiriya,Shege Jamilu Terror Kaine haka? washer ya tafi da gudu Yana Jamcy Jamcy kamar zasu cinye Naila haka suke yi,Malam Garzali daga nesa yace Allah ya sanya Alkhairi amma kin dauki hakkin mu,ragowar bujenki suna Nan muna kallo sun zama kayan tarihi,
Spark samawa kansa lafiya yayi ya Maida Naila bakin gate ya sata a mota ya shiga shima ya rufe,yace wannan ai sai su cinye ki duk ga mata nan ke kadai ce mace,Naila tayi shuru yace da ke nake fa,tayi shuru,yace wlh sai na sa an Kai Dan Indo dakin duhu an gana Masa azaba,Yana ta faman masifa Naila tayi shuru yace bana son raini,tace Kai fa kace nayi shuru kar na sake nayi magana sabo da haka nayi shuru.
Dan Indo sai ashar yake durawa a filin ana rirrike shi,Yana cewa Dan wulakanci da cin hanci yarinya Bata gama wa'adinta ba ta gudu Kuma gashi tazo ana kallo ma'aikata suna kallo,Kuna kallo baza ku kamata ku dawo da ita ciki ba,sai na tona asiri yau nine Nan na fitar da ita ni na sa ta gudu,sabo da ta auri me kudi Yana Baku cin hanci shine aka kyaleta,ai nine na gayyato yarana yan Daba suka bude wuta a bakin gate da su Goje ta ciki muka samu bulalai muka Zane kowa,muka hargitsa kowa ta fice a sanadinta mutane da yawa sun gudu yau na fada kowa yaji nine....
Nan take securities suka kama Dan Indo suka ce zaka yi bayani,aka yi ciki da shi,Goje yace tab Dan Indo ya kira ruwa zai ci ubansa a gidan yari sai sun kusa kashe shi,Scola yace Allah na gode maka da ka sa min basira na koma mace.
Spark kuwa Kallon Naila yayi ya ja Kwafa,sai da aka gama da Maza kaf suka koma sannan aka fito da mata,Spark ya kira Mero ta fito sannan suka karasa,Naila fuska a hade tana kishi da kyar tayi kokari ta danne,suka gaisa da Mero,Mero tace Naila Ashe kin San su Azima, Naila tace la na sansu amma a sanadin su Chika, ni Maza na sani a cikinsu na zauna a can muka hadu da my love ta furta,Mero tace kinyi dace Nima nayi dace,Naila tace ban gane ba,Mero tace to Nima Ina da nawa a prison,sai lokacin Naila taji dadi tace Allah yasa da shi za ayi kema in kinyi aure karki sake a Miki kishiya Kinga dai ni kiyi koyi Dani,Spark Yana jinta wai Mero take gayawa irin ta San mijinta ba aure zai Kara ba,duk ya gane hirar ta,a ransa yace Ina ma Ina da ra'ayin aure da na bawa Naila mamaki,Mero tana ji tasan ma da ita Naila take,ta mikawa Spark muficin da take sakawa tace gashi na iya? Spark ya karba yace sunyi kyau mashaallah na gode,tace nice da godiya,naso ace yau Innata zasu zo da ka gansu amma sun fasa wai sai gaba,kaga a ciki Ina zuwa makaranta na iya karatun Hausa yanzu na fara iya na turanci,ga addini,Kai na fara zama Malama yo duk su wankan haila,wankan janaba,wankan juma'a,Idi duk na iya ai inaga Nima watarana sai na bude makarantar koyarwa,Spark yace naga alama kinyi kokari sai ki dage Dan kin kusa fita an kusa fara shariarku,Naila kishi ya hanata sakewa taje ta kawo kayan da suka kawowa Mero harda abinci take away lafiyayye,ta mika mata tace mu tafi Spark na gaji kasan ba wata cikakkiyar lafiya gare ni ba,ta kankame hannun Spark mu tafi Dan Allah,ni mu tafi,muje gida kaina ciwo,tana Jan hannunsa,haka suka yiwa Mero sallama suka tafi ya shiga mota driver ya tuka su zuwa airport.
Yanzu muficin Nan ne ya dameta a ranta da Mero ta bayar" Spark yasan baza ta kyale muficin ba" ya bata a hannunta sabo da ya huta da kishin Naila,suna zuwa gidan ta wuce da muficin bedroom dinta,kasan bed ta wulla su kawai tace shegu baza ayi fifitar ba,muna da Ac,ai tunda hannun wata ne ya saka ba me amfani da Kai har duniya ta nade, muficin ma ko kyau,in banda Maita ma irin ta sarakai mene abin so a nan,naga dai Spark ko me unguwa basu gada ba a danginsu bare ace, tsaki ta ja ta shiga safgarta.
Washe gari Spark yace Ina muficin nan mu gansu na Mero,Naila tace naga dai ko me unguwa baku gado ba wlh ba me amfani da shi a gidan nan,na Kone shi ato kaji ka sani,dariya yayi a ransa yace ki dakko min abina,Naila tace wlh akan muficin Nan in banyi yaji ba Allah ya tsine min,sai nayi yaji na tafi gidan ubana,na gaji da ci min fuska da kake yi Ina Maka Kara da alkunya baka gani,mene bani da shi Wanda Mero ta fini,harda hawaye da kuka,Spark ya bude baki yace wai ke tsakani da Allah kishin Mero kike? Ni wlh ko sunanta ka kira gaba faduwa yake bana son zancenta bana kauna ka daina min ahhhhh....har da kururuwa kamar ta zare,Spark yace,to na daina ke Naila haka kike da kishi,yanzu idan nace aure zanyi fa,baza kayi ba...baza kayi ba Inshaallah daga ni sai Kai mutu ka raba takalmin kaza daga nan har tsufa, dariya ta bawa Spark,tace ba abin dariya bane ba a dariya a sharing din Hallare wannan ba abin dariya bane,ni bana wasa da harkar kishi,ta fututtuke sai kyaleta yayi.
Yana Office Yana so ayi aiki ya tsare Rafeeq ya zauna a Office din ya sashi gaba,Rafeeq yace Abu ba Kara ba mutunci,Spark bai kulashi ba Yana ta danna wayarsa,Ikhram ce take ta faman kira,Rafeeq ya Kai hannu zai dauka Spark ya rigashi yace yi aikinka zan kular ma da ita,ai wlh gwara ka koreni na koma wajen Misam na gaji da wannan takura,ace waya ma bazan yi ba,Spark wayar ya daga yace aiki yake fa madam,Ikhram taji Muryar Spark tace a ranta Allah ya so ni banyi subutar baki ba shi yasa ba a so daga daga waya baza ka tsaya Kaji mutum bane sai ka fara sakin zance.
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Dan Indo Yana zaune wajen abokinsa kasurgumin Dan iska ne ya hango Naila ya saki salati sai da abokin ya Kalli Dan Indo yace lafiya? Dan Indo Naila kawai yake kallo yace wayyo Jamila wannan tafi karfin Jamilu sai dai Jamila, mikewa yayi Yana kallon Naila ya taka suna tafiya ya Sha gabansu,ko Spark bai kula ba yace subhannallahi kayyasa Chau Allah dai ya biya,Innalillahi wa innailayhirrajun,walahaula Wala kuwwata haka kike da kafirin kyau ban sani ba Ina Nan mun zama kartan banza,Naila tayi mukus ita tsoro ma abin ya bata,Spark fuska ya tamke ya Maida Naila bayansa sai ga Goje ta baya yace Dahara....Spark yace wannan wanne shirme ne? are you out of mind? Kun San wace kuwa she is my wife,Dan Indo yace and so? Ina ruwanmu da aurenta mu Jamilu Terror muka sani a bamu abinmu muyi ciki,dama Ina nemanka Dan wulakanci shine kaje ka aure ta uban waye ya saka ka aureta? Spark yace ubanka ne yasa ni stupid,Kai in ba jahili ba matar wani zaka kula,Ya ja tsaki ya fisgi hannun Naila yace muje,Dan Indo ya tare hanya yace wlh ba Inda zaku je sai ka bamu abar mu,Naila tace zanyi magana Dan Allah please hannunta ya matse da karfi ta saki ihu sai da ya ja hankalin Mutane,Scola ne ya tashi Yana taku da sauri Yana karairaya yace wayyo kawata Yar uwata haka madarar Nido ta Maida ke wata fresh and Beauty,gaskiya ne ai kin samu ta me kudi wlh abinki Shar yo Yar Nan kullum kaji da kayan marmari ba dole a fitar da Madara me inganci ba ,Spark yana Jan Naila,laaa Tantiriya ga Tantiriya,Shege Jamilu Terror Kaine haka? washer ya tafi da gudu Yana Jamcy Jamcy kamar zasu cinye Naila haka suke yi,Malam Garzali daga nesa yace Allah ya sanya Alkhairi amma kin dauki hakkin mu,ragowar bujenki suna Nan muna kallo sun zama kayan tarihi,
Spark samawa kansa lafiya yayi ya Maida Naila bakin gate ya sata a mota ya shiga shima ya rufe,yace wannan ai sai su cinye ki duk ga mata nan ke kadai ce mace,Naila tayi shuru yace da ke nake fa,tayi shuru,yace wlh sai na sa an Kai Dan Indo dakin duhu an gana Masa azaba,Yana ta faman masifa Naila tayi shuru yace bana son raini,tace Kai fa kace nayi shuru kar na sake nayi magana sabo da haka nayi shuru.
Dan Indo sai ashar yake durawa a filin ana rirrike shi,Yana cewa Dan wulakanci da cin hanci yarinya Bata gama wa'adinta ba ta gudu Kuma gashi tazo ana kallo ma'aikata suna kallo,Kuna kallo baza ku kamata ku dawo da ita ciki ba,sai na tona asiri yau nine Nan na fitar da ita ni na sa ta gudu,sabo da ta auri me kudi Yana Baku cin hanci shine aka kyaleta,ai nine na gayyato yarana yan Daba suka bude wuta a bakin gate da su Goje ta ciki muka samu bulalai muka Zane kowa,muka hargitsa kowa ta fice a sanadinta mutane da yawa sun gudu yau na fada kowa yaji nine....
Nan take securities suka kama Dan Indo suka ce zaka yi bayani,aka yi ciki da shi,Goje yace tab Dan Indo ya kira ruwa zai ci ubansa a gidan yari sai sun kusa kashe shi,Scola yace Allah na gode maka da ka sa min basira na koma mace.
Spark kuwa Kallon Naila yayi ya ja Kwafa,sai da aka gama da Maza kaf suka koma sannan aka fito da mata,Spark ya kira Mero ta fito sannan suka karasa,Naila fuska a hade tana kishi da kyar tayi kokari ta danne,suka gaisa da Mero,Mero tace Naila Ashe kin San su Azima, Naila tace la na sansu amma a sanadin su Chika, ni Maza na sani a cikinsu na zauna a can muka hadu da my love ta furta,Mero tace kinyi dace Nima nayi dace,Naila tace ban gane ba,Mero tace to Nima Ina da nawa a prison,sai lokacin Naila taji dadi tace Allah yasa da shi za ayi kema in kinyi aure karki sake a Miki kishiya Kinga dai ni kiyi koyi Dani,Spark Yana jinta wai Mero take gayawa irin ta San mijinta ba aure zai Kara ba,duk ya gane hirar ta,a ransa yace Ina ma Ina da ra'ayin aure da na bawa Naila mamaki,Mero tana ji tasan ma da ita Naila take,ta mikawa Spark muficin da take sakawa tace gashi na iya? Spark ya karba yace sunyi kyau mashaallah na gode,tace nice da godiya,naso ace yau Innata zasu zo da ka gansu amma sun fasa wai sai gaba,kaga a ciki Ina zuwa makaranta na iya karatun Hausa yanzu na fara iya na turanci,ga addini,Kai na fara zama Malama yo duk su wankan haila,wankan janaba,wankan juma'a,Idi duk na iya ai inaga Nima watarana sai na bude makarantar koyarwa,Spark yace naga alama kinyi kokari sai ki dage Dan kin kusa fita an kusa fara shariarku,Naila kishi ya hanata sakewa taje ta kawo kayan da suka kawowa Mero harda abinci take away lafiyayye,ta mika mata tace mu tafi Spark na gaji kasan ba wata cikakkiyar lafiya gare ni ba,ta kankame hannun Spark mu tafi Dan Allah,ni mu tafi,muje gida kaina ciwo,tana Jan hannunsa,haka suka yiwa Mero sallama suka tafi ya shiga mota driver ya tuka su zuwa airport.
Yanzu muficin Nan ne ya dameta a ranta da Mero ta bayar" Spark yasan baza ta kyale muficin ba" ya bata a hannunta sabo da ya huta da kishin Naila,suna zuwa gidan ta wuce da muficin bedroom dinta,kasan bed ta wulla su kawai tace shegu baza ayi fifitar ba,muna da Ac,ai tunda hannun wata ne ya saka ba me amfani da Kai har duniya ta nade, muficin ma ko kyau,in banda Maita ma irin ta sarakai mene abin so a nan,naga dai Spark ko me unguwa basu gada ba a danginsu bare ace, tsaki ta ja ta shiga safgarta.
Washe gari Spark yace Ina muficin nan mu gansu na Mero,Naila tace naga dai ko me unguwa baku gado ba wlh ba me amfani da shi a gidan nan,na Kone shi ato kaji ka sani,dariya yayi a ransa yace ki dakko min abina,Naila tace wlh akan muficin Nan in banyi yaji ba Allah ya tsine min,sai nayi yaji na tafi gidan ubana,na gaji da ci min fuska da kake yi Ina Maka Kara da alkunya baka gani,mene bani da shi Wanda Mero ta fini,harda hawaye da kuka,Spark ya bude baki yace wai ke tsakani da Allah kishin Mero kike? Ni wlh ko sunanta ka kira gaba faduwa yake bana son zancenta bana kauna ka daina min ahhhhh....har da kururuwa kamar ta zare,Spark yace,to na daina ke Naila haka kike da kishi,yanzu idan nace aure zanyi fa,baza kayi ba...baza kayi ba Inshaallah daga ni sai Kai mutu ka raba takalmin kaza daga nan har tsufa, dariya ta bawa Spark,tace ba abin dariya bane ba a dariya a sharing din Hallare wannan ba abin dariya bane,ni bana wasa da harkar kishi,ta fututtuke sai kyaleta yayi.
Yana Office Yana so ayi aiki ya tsare Rafeeq ya zauna a Office din ya sashi gaba,Rafeeq yace Abu ba Kara ba mutunci,Spark bai kulashi ba Yana ta danna wayarsa,Ikhram ce take ta faman kira,Rafeeq ya Kai hannu zai dauka Spark ya rigashi yace yi aikinka zan kular ma da ita,ai wlh gwara ka koreni na koma wajen Misam na gaji da wannan takura,ace waya ma bazan yi ba,Spark wayar ya daga yace aiki yake fa madam,Ikhram taji Muryar Spark tace a ranta Allah ya so ni banyi subutar baki ba shi yasa ba a so daga daga waya baza ka tsaya Kaji mutum bane sai ka fara sakin zance.