Sashe 24
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Haidar kuwa Abuja ya shirya yaje katsam gidan Mima ya wuce wai yazo gaisar da matar babansa ya bata hakuri ta koma gidan mijinta,a zahiri Kuma wajen Mufeeda yazo,yaci sa'a tana nan kuwa a gida yazo har Palo aka sauke shi,Haidar ya nutsu bayan duk sunzo an gaisa,ya Kalli Maman Rafeeq yace dama hakuri nazo baki Dan Allah kiyi hakuri da abinda Baba yayi miki,ki koma gidansa,Maman Rafeeq tace na gode wlh ka nuna min kauna ka nuna cewa Kai me Ilimi ne,Haidar a ransa yace karya nake ba wajen ki nazo ba, amma badan da dalili ba me zai kawo ni wani ki koma hannun Baba Ina ruwana da zaman ku,kin dade baki koma ba,a fili Kuma yace ayi hakuri Mama a karasa haka,tace wlh bazan iya ba ka daina bani hakuri ma,bai ga Mufeeda ba ya zauna Yana ta jayayya da Maman Rafeeq har Mufeeda ta shugo ta dawo daga biki,tayi mamakin ganinsa sosai,kallon juna suka tsaya yi,Maman Rafeeq tana cewa bazan koma ba gaskiya ka fada masa,Haidar tuni ya samu abinda ya kawo shi ya ma manta da zancen.
Mero tana zaune tana kallo ta gama girkinta ta shiryawa Haneef a dining sai lokacin me gadi da Salamatu suka ci abinci,tayi wanka ta canja jemammun kayanta ta zauna a Palo tana kallon ci gaban film din jiya,sai da aka gama film din ya dawo gidan,tace sannu da zuwa bayan ta amsa Sallamarsa,yace tashi kije Jikin mota zaki ga driver kice ya baki kayan Nan,Mero taje ta karbo kaya Niki Niki a Ledoji,ta kawo Masa,tana shugowa yace naki ne,tace na gode na gode Allah ya Kara arziki,ta shige part dinsu da kayan tana murna,tana zuwa ta duba readymade ne dogayen riguna na material iri iri,sai Abaya gasu nan kala hudu,sai undies,da flat takalma kala uku masu kyau da mayafai,Harda kayan kwalliya,mayukan shafawa da sauran kayan bukata,Nan take Mero ta saka rigar material wata white and green tayi mugun kyau kuwa kamar Yar birni,mayafi ta yafa fari a kanta ta gyara sauran kayan sannan ta fito,tana fitowa Haneef ya bita da kallo,ta Sha kyau matuka fuskewa yayi Yana cin abincinsa,Ihsan ce ta shugo tsoro ya kamata ganin Khadija Cikin wannan tsaleliyar shiga tayi kyau sai a zaci matar gidan ce,Mero tace kayi wanka kuwa ka zauna cin abinci? Yace yunwa nake ji bazan iya ba sai na fara cin abinci,Ihsan ce ta fisgo Khadija ta juyo da ita,ta kalleta kawai ta kwasheta da Mari,a gidana zaki dinga yin shiga haka dan kija hankalin mijina,dan uwarki muje,uban waye ya siya miki kayan ta nufi dakin Mero taga kayan a take away Leda tasan Haneef ne ya siyo,fitowa tayi da su tayi waje compound ta zazzage su a kasa gaba daya ta dakko ashana,Haneef ne ya fito yace wlh indai kika kona kayan nan a bakin aurenki,Ashanar ta jefar ta ja tsaki tace dama karya kake Karuwarka ce anzo a cuce ni a matsayin Yar aiki,Mero tace in kinyi zuciya kije ki bashi hakkinsa,in Kuna bakya so mu zamu bashi,Ihsan tace Karuwa Allah ya tsine miki ta wuce dakinta.
Tunani Ihsan ta fara tace idan banyi da gaske ba yarinyar naga Bata da hankali da gaske take lamarin nan,wata zuciyar tace amma Kya zubar da ajinki kije wajensa ai sai dai yazo ya rokeni sannan na je tsaki ta ja tare da kwanciya a Saman bed.
AsmaBaffa
[2/21, 8:05 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
31-35
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
Page naki ne
Oum Aariz
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx
Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata
To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more
Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki
Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku
Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu
Zaku iya tuntubarta ta wannan number
07034559202
Ihsan tana zaune tana sake sake,Haneef ya gama cin abinci kenan zai haura sama yaji Muryar Mamansa,Juyowa yayi yace Mamana ashe kina hanya,Hafsatu tace ae dama cewa nayi in nazo ka ganni,Ina sa ranar zuwa na kasa,Akwatin kayanta ya karba yace sannu da zuwa muje" ta bishi sama,daki ma yace Mama wanne kike so ko na bar miki nawa na canja wani,tana dingisa kafa sabo da tana dauke da ciwon kafa tace baka da dama Haneef Allah dai ya Maka Albarka,yace Ameen Mamana,Ina matar taka ne? tana daki bacci take maybe,tace to mashaallah suka shiga bedroom ya ajiye mata akwatinta,ya durkusa tare da gaida ta tana zaune gefen gado,yace wanka zaki fara yi mamana? a jirgi na taho yanzu nayi wanka bazan sake yi ba,yace to abinci fa? tace uhm ai ku girkinku na turawa ne ni nafi son na gargajiya da zan samu tuwon shinkafa miyar gyada taji Alayyahu da yakuwa ai da nayi farin ciki,yace sai ayi miki yanzu dama na kawo sabuwar me aiki,baki ganta ba Mama nutsatsiya,Mama tace dama a kasar nan yanzu akwai nutsatse? Jinake tsadar rayuwa tasa kowa nutsuwarsa ta gudu,babu sauran nutsatse a kasar Nan,Haneef Kai dai indai mutum a kasar nan yake kawai ayi sha'ani a rurruma a zauna da hakuri amma batun nutsatsu yanzu babu kowa a fusace yake rashin mutunci yake tatawa.
Dariya Haneef yayi,tace ya matar taka ta gyara halin kuwa? Yanda kika sani ba abinda ya canja amma kisa Ido zaki gani da idonki,Mama tace Allah ya shirye ta,Haneef yace an bani shawara ma na Kara aure kawai,Mama tace bazan hanaka ba Allah dai ya tabbatar da Alkhairi amma ni bana son aure auren nan,yace Ameen,tashi mu koma Palon kasa ta mike tana cewa wayyo Allah kafar Nan dai har yanzu ana ta magani kamar ba ayi ko ya nayi tafiya sai na gaji,an hanaki cin Jan nama sai kifi sai kaza,wlh watarana Karya doka nake,kasa ta sakko suka zauna,Salamatu ta fito ta gaisheta ta koma kiran Khadija,a daki ta samu Khadija tana gyara kaya tace ki fito babar Oga tazo ku gaisa,Mero tace to jeki zanzo,tana tafiya Mero ta dakko zanin kodaddiyar tamfarta ta daura tare da canja riga t-shirt ta fito a Yar aikinta sak ta fito.
Tunanin Haneef kar Mamansa ta ga Khadija da shiga me kyau idan Ihsan tayi korafi ko me tace yarda zata yi,farin ciki yayi ganin Khadija a shigarta ta Yan aiki,yace a ransa wannan tasan me take,Mero ta karaso ta durkusa da uban ladabi ya gaisar da Mama,ta amsa tace ke Kuma ya sunanki? Khadija Mero ta furta tana murmushi,daga wanne gari? Khadija ta Bada amsa tace mashaallah gaki kuwa da nutsuwa,Mero ta sake yin kasa da Kai,Sai ta birge Mama,tace na yaba da hankalinki gaskiya a kula da aiki sosai,Khadija tace to Inshaallah,yawwa tuwon shinkafa zaki mata miyar gyada da yakuwa cewar Haneef,tace ai ba yakuwa yanzu gashi dare yayi bare a siyo,to shike nan ki mata miyar gyadar da ganye kawai tace akwai Ugu sai ayi mata miyar gyadar,Mama ta furta a sa kifi banda Jan nama,to ba damuwa Mero ta mike ta nufi Kitchen,Ihsan ce ta fito Taga Mama,murmushi ta saki ta karaso tace sannu da zuwa Mama,Har gabanta tazo ta durkusa har kasa ta gaishe ta.
Mama tace Kuna lafiya ko? Ihsan tace lafiya muke Mama,Haneef ya kalleta kawai suka hada Ido,Baki ya tabe ya dauke Kai,me zaki ci Mama na dafa miki? mama tace an sa Yar aiki ma,Ihsan tace haba Mama aikin me nake yi ni ban fiye son Yan aiki su min girki ba a gidan nan,Haneef mamakin karyar Ihsan ya kamashi,Mama a ranta tace wato Haneef karya yake min dan kawai basa shiri ne shine yace bata kula da shi ai gashi na Gani da idona.
Mero tana kitchen tana girkinta,Haneef ya shugo kitchen din kamshinsa ta ji a bayanta ta kafadarta ya miko kansa tare da yi mata rada a kunne kina da hankali Khadija,kin gane Mama zata iya fahimtar wani abin idan Ihsan ta fada mata ko me zata yarda amma a haka Kinga shike nan.
Juyowa Mero tayi tana murmushi gwiwoyin hannayenta Yana Sama kusa da gas da wuka a hannunta,Ido ya zuba mata sosai yana karewa surarta kallo,Mero ma shi take kallo,me kike yi? Ya tambaya,tace girkin Mama,uhmmm ko zaki koya min? me zai hana kawai ka kalla yanda ake yi,yace Alright tare da harde hannayensa a kirji Yana kallon Mero tana girki.
Mero tana zaune tana kallo ta gama girkinta ta shiryawa Haneef a dining sai lokacin me gadi da Salamatu suka ci abinci,tayi wanka ta canja jemammun kayanta ta zauna a Palo tana kallon ci gaban film din jiya,sai da aka gama film din ya dawo gidan,tace sannu da zuwa bayan ta amsa Sallamarsa,yace tashi kije Jikin mota zaki ga driver kice ya baki kayan Nan,Mero taje ta karbo kaya Niki Niki a Ledoji,ta kawo Masa,tana shugowa yace naki ne,tace na gode na gode Allah ya Kara arziki,ta shige part dinsu da kayan tana murna,tana zuwa ta duba readymade ne dogayen riguna na material iri iri,sai Abaya gasu nan kala hudu,sai undies,da flat takalma kala uku masu kyau da mayafai,Harda kayan kwalliya,mayukan shafawa da sauran kayan bukata,Nan take Mero ta saka rigar material wata white and green tayi mugun kyau kuwa kamar Yar birni,mayafi ta yafa fari a kanta ta gyara sauran kayan sannan ta fito,tana fitowa Haneef ya bita da kallo,ta Sha kyau matuka fuskewa yayi Yana cin abincinsa,Ihsan ce ta shugo tsoro ya kamata ganin Khadija Cikin wannan tsaleliyar shiga tayi kyau sai a zaci matar gidan ce,Mero tace kayi wanka kuwa ka zauna cin abinci? Yace yunwa nake ji bazan iya ba sai na fara cin abinci,Ihsan ce ta fisgo Khadija ta juyo da ita,ta kalleta kawai ta kwasheta da Mari,a gidana zaki dinga yin shiga haka dan kija hankalin mijina,dan uwarki muje,uban waye ya siya miki kayan ta nufi dakin Mero taga kayan a take away Leda tasan Haneef ne ya siyo,fitowa tayi da su tayi waje compound ta zazzage su a kasa gaba daya ta dakko ashana,Haneef ne ya fito yace wlh indai kika kona kayan nan a bakin aurenki,Ashanar ta jefar ta ja tsaki tace dama karya kake Karuwarka ce anzo a cuce ni a matsayin Yar aiki,Mero tace in kinyi zuciya kije ki bashi hakkinsa,in Kuna bakya so mu zamu bashi,Ihsan tace Karuwa Allah ya tsine miki ta wuce dakinta.
Tunani Ihsan ta fara tace idan banyi da gaske ba yarinyar naga Bata da hankali da gaske take lamarin nan,wata zuciyar tace amma Kya zubar da ajinki kije wajensa ai sai dai yazo ya rokeni sannan na je tsaki ta ja tare da kwanciya a Saman bed.
AsmaBaffa
[2/21, 8:05 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
31-35
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
Page naki ne
Oum Aariz
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/LAizQA6PofSLoFhQ7XeaQx
Ina kuke masu burin suga sun kawata gadajensu da hadaddun bedsheets? Ko Kuma blankets kike nema? Masu aurar da yara ko kannai da ke kanki uwargida indai kitchen utensils kike bukata
To kukanki yazo karshe.kuyi joining group din R&U exclusive kitchen and more
Ku more wa idanun ku da kayan kitchen Yan yayi na gayu da zannuwan gado na kowanne kasa Zaki samu acikin farashi Mai sauki
Kuma Maza Bata barku abaya ba idan Kuna bukatar a hada muku lefe nagani na fada na amarya Kona uwargida wato na fadar kishiya duk Zata hadamuku acikin kwanciyar hankali.idan ma akwatunan kawai kuke bukata duk inkuka tuntubi Rumaisa zaku ganewa idanuwanku
Tana Kano state Kuma Tana tura Kaya kowanne state afadin nageria harma da kasashen da muke makwagtaka dasu
Zaku iya tuntubarta ta wannan number
07034559202
Ihsan tana zaune tana sake sake,Haneef ya gama cin abinci kenan zai haura sama yaji Muryar Mamansa,Juyowa yayi yace Mamana ashe kina hanya,Hafsatu tace ae dama cewa nayi in nazo ka ganni,Ina sa ranar zuwa na kasa,Akwatin kayanta ya karba yace sannu da zuwa muje" ta bishi sama,daki ma yace Mama wanne kike so ko na bar miki nawa na canja wani,tana dingisa kafa sabo da tana dauke da ciwon kafa tace baka da dama Haneef Allah dai ya Maka Albarka,yace Ameen Mamana,Ina matar taka ne? tana daki bacci take maybe,tace to mashaallah suka shiga bedroom ya ajiye mata akwatinta,ya durkusa tare da gaida ta tana zaune gefen gado,yace wanka zaki fara yi mamana? a jirgi na taho yanzu nayi wanka bazan sake yi ba,yace to abinci fa? tace uhm ai ku girkinku na turawa ne ni nafi son na gargajiya da zan samu tuwon shinkafa miyar gyada taji Alayyahu da yakuwa ai da nayi farin ciki,yace sai ayi miki yanzu dama na kawo sabuwar me aiki,baki ganta ba Mama nutsatsiya,Mama tace dama a kasar nan yanzu akwai nutsatse? Jinake tsadar rayuwa tasa kowa nutsuwarsa ta gudu,babu sauran nutsatse a kasar Nan,Haneef Kai dai indai mutum a kasar nan yake kawai ayi sha'ani a rurruma a zauna da hakuri amma batun nutsatsu yanzu babu kowa a fusace yake rashin mutunci yake tatawa.
Dariya Haneef yayi,tace ya matar taka ta gyara halin kuwa? Yanda kika sani ba abinda ya canja amma kisa Ido zaki gani da idonki,Mama tace Allah ya shirye ta,Haneef yace an bani shawara ma na Kara aure kawai,Mama tace bazan hanaka ba Allah dai ya tabbatar da Alkhairi amma ni bana son aure auren nan,yace Ameen,tashi mu koma Palon kasa ta mike tana cewa wayyo Allah kafar Nan dai har yanzu ana ta magani kamar ba ayi ko ya nayi tafiya sai na gaji,an hanaki cin Jan nama sai kifi sai kaza,wlh watarana Karya doka nake,kasa ta sakko suka zauna,Salamatu ta fito ta gaisheta ta koma kiran Khadija,a daki ta samu Khadija tana gyara kaya tace ki fito babar Oga tazo ku gaisa,Mero tace to jeki zanzo,tana tafiya Mero ta dakko zanin kodaddiyar tamfarta ta daura tare da canja riga t-shirt ta fito a Yar aikinta sak ta fito.
Tunanin Haneef kar Mamansa ta ga Khadija da shiga me kyau idan Ihsan tayi korafi ko me tace yarda zata yi,farin ciki yayi ganin Khadija a shigarta ta Yan aiki,yace a ransa wannan tasan me take,Mero ta karaso ta durkusa da uban ladabi ya gaisar da Mama,ta amsa tace ke Kuma ya sunanki? Khadija Mero ta furta tana murmushi,daga wanne gari? Khadija ta Bada amsa tace mashaallah gaki kuwa da nutsuwa,Mero ta sake yin kasa da Kai,Sai ta birge Mama,tace na yaba da hankalinki gaskiya a kula da aiki sosai,Khadija tace to Inshaallah,yawwa tuwon shinkafa zaki mata miyar gyada da yakuwa cewar Haneef,tace ai ba yakuwa yanzu gashi dare yayi bare a siyo,to shike nan ki mata miyar gyadar da ganye kawai tace akwai Ugu sai ayi mata miyar gyadar,Mama ta furta a sa kifi banda Jan nama,to ba damuwa Mero ta mike ta nufi Kitchen,Ihsan ce ta fito Taga Mama,murmushi ta saki ta karaso tace sannu da zuwa Mama,Har gabanta tazo ta durkusa har kasa ta gaishe ta.
Mama tace Kuna lafiya ko? Ihsan tace lafiya muke Mama,Haneef ya kalleta kawai suka hada Ido,Baki ya tabe ya dauke Kai,me zaki ci Mama na dafa miki? mama tace an sa Yar aiki ma,Ihsan tace haba Mama aikin me nake yi ni ban fiye son Yan aiki su min girki ba a gidan nan,Haneef mamakin karyar Ihsan ya kamashi,Mama a ranta tace wato Haneef karya yake min dan kawai basa shiri ne shine yace bata kula da shi ai gashi na Gani da idona.
Mero tana kitchen tana girkinta,Haneef ya shugo kitchen din kamshinsa ta ji a bayanta ta kafadarta ya miko kansa tare da yi mata rada a kunne kina da hankali Khadija,kin gane Mama zata iya fahimtar wani abin idan Ihsan ta fada mata ko me zata yarda amma a haka Kinga shike nan.
Juyowa Mero tayi tana murmushi gwiwoyin hannayenta Yana Sama kusa da gas da wuka a hannunta,Ido ya zuba mata sosai yana karewa surarta kallo,Mero ma shi take kallo,me kike yi? Ya tambaya,tace girkin Mama,uhmmm ko zaki koya min? me zai hana kawai ka kalla yanda ake yi,yace Alright tare da harde hannayensa a kirji Yana kallon Mero tana girki.