Sashe 14
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Nabeel sai dai a bashi labarin abinda ke tafiya Yana gida abinsa wajen Hidaya Yana jinya,sai da ya daga mata kafa ta warke sannan ya sake nemanta ko hanashi Bata yi ba sai abinda yace da ita sai yanda ya juya ta,in yace kaza shi za ayi,tafi Naila Jarumta sosai bata raki,fitowa tayi daga kitchen da plate tana tafiya a hankali sabo da ta Sha wahala jiya a hannunsa,fitowa tayi tana kiran su Zarah Dan Allah su zo ace duk sun ki zuwa gidanta tunda aka kaita,Nabeel yace da kaina ma zan dakko miki su ai,Dan Allah ka dakko min su yara baza suzo suga Yar uwar su ba ana ta gasa mata Aya a hannu,dariya Nabeel yayi yace wacce Aya na gasa miki a hannu daka jiyar Dake dadi,Wahala dai ka Jiyar dani ta zauna a gefensa tare da Dora kanta a kafadarsa suna Hira.
Beauty ganin ba kowa sai ita a gidan ga gidan part biyu tsoro taji tace karfa ya karo kishiya yaga waje available ba komai a ciki,Chika ta kira a waya tace Chika nifa part din Hanan data bari Yana bani tsoro ya taba yin mata biyu kar yaje yaga fili a banza ya Nemo wata,Chika tace na dade Ina wannan tunanin tun wuri kisa a hade part din nan da naki tunda ba Nisa ki samo me zanen gida ya zana gidan yanda za a hade ya koma part daya kawai sai ki nuna Masa nasan zaiyi,ko baiyi niyya ba da yaga nonuwa ai shike nan,Beauty tace me kika Maida shi shike Nan daga yaga boobs wlh Kun Raina mijina ke da Naila,Na kusa haihuwa Kinga kafin na haihu sai a hade part din,Misam Yana jinsu suka sako labarin motar Naila da aka siya mata,bayan sun gama waya
Misam yace ke da Ikhram naga Kuna son motar Nan ta Naila ba ruwanku ku ko kishin faccalancin ma bakwa yi,ku dinga yi mana Dan Allah mu fara sasanci,ko sai Nan gaba zama yayi zama ne? ance faccalanci yafi kishiya masifa,Chika tace sai kace jahilai kowacce da Mijinta Kuma ko wacce muna da rufin asiri wa zaiyi wani faccalanci,Kun taimaki kanku Dan wannan abin takaici ne faccalanci a dinga kishin ko wacce mijinta daban ai aikin banza ne,kinji abin kunya ya fada gidan su Rafeeq Uwar goyon Rafeeq Kuma itama aurenta Yana ta karkarwa Yana rawa ,Chika tace naji labari Ikhram ta fada min Haidar dinma Dan uwanta ne,Misam yace Allah ya taimake ni na gama karuwanci na lafiya na fita lafiya daga Bariki,Chika tace daina zancen nan please, yace har yanzu in na tuna sai nayi nadama,Chika tace sahihin tuba kenan haka ake so nawan me Hallaren da Madara,murmushi yayi yace kwana Nan zamu dinga shiryawa Naila makircin Dani miji ni da Rafeeq,wannan gatan ya mata yawa ta mallake mana dan Uwa,Chika dariya tayi tace kunyi a banza.
Beauty kuwa me Zane ta samo kwararre yazo yaga gidan ya zana yanda zai koma ta biya kudade masu tsoka ta karbi zanen tace sai na nemoka,yace ba damuwa,sai da Mohsin ya dawo yayi wanka ya shirya yaci abinci suna kallo,hannayensa a cikin rigarta yana sarrafa na shanunta ta jawo zanen ta nuna Masa tace Kalli gidan nan da part dina da waccen part din a hade su kaga Nan wani corridor ne zuwa kofa,Kalli nan Palo,Mohsin yace wow yayi kyau ai yafi kyau ma gidan a haka,Beauty tace so nake kafin na haihu ka gyara min,gyaran ai kadan ne babu yawa ba wani kudi za aci da yawa ba,in da hali Please.
Mohsin bai kawo da manufa take so a canja tsarin ba,yace shike nan amma kin San na kusa tafiya Saudiyya ko,karka damu ai lokacin na haihu,wai ba kudi bane za a samu,ni bazan karbi kudin kowa ba da nawa zanyi amfani,lallai tun yaushe Naila tana ta kawo ajiyar dollars har ta hada kudin wajen 500usd tana Nan a ajiye Kuma zata karo wasu kawai kayi min ginin nan ba wani kudi za aci ba,in Kuma ba damuwa ni Ina da kudi zanyi,yace a'a bana son kwandalar mutum a gidan nan zan miki ai,tace thank you lokacin na haihu an gama,yace yeah za'ayi inshaallah.
Mummy bayan kwana biyu aka fara zaman kotu Spark kin zuwa yayi Sam,su Misam ne suke zuwa,lokacin Alkali rana Daya yake saurarar karar Mero da karar Haneef,kusan tare ake kawo su kotu,gidan yari sosai suka tsayawa Mero,sai da aka dawo kan batun Naila amma sabo da Spark ya gama biyan kudi in akace case din za a dawo da shi sai an kama Naila akan ta gudu daga gidan yari sannan Kuma ta shiga wajen Maza a suffar Maza shi yasa aka kashe case din,Mummy ko sharia bata wahalar ba ta amsa laifinta gaba daya har kashe mijinta da tayi.
Mima sai kuka suke yi sun San itama Mummy sai taje gidan yari,amma Mummy ita ta hakura ma ko kuka bata yi ta saduda tasan ya zama dole ta daure zuciyarta.
Duk da haka Alkali Bai yanke hukunci ba ya dage sauraron Kara sai nan da sati biyu lokacin zai yanke hukunci gaba daya,sannan ya Bada dama ayiwa Mummy gwajin kwakwalwa.
Mummy tace ni kalau nake wanne gwaji za a min Ina sane nayi zuciya ce ta kaini me yayi saura, Alkali ya gama Kuma ya zama dole tunda Mummy har an tsareta itama a layin su Mero.
Mero suna komawa ciki ta wuce makaranta ta dage sosai ba dare ba rana karatu take,Azima ta sameta tace ke Mero wai me ya sameki kamar me aljanun karatu,Mero tace tunda na samu na Sallah da sauransu ai na Kara da Ilimin zaman aure ko,ai Nan tarihin magabata nake bibiya naji Yaya suka yi zaman auren su na samu nayi koyi da su,nidai gaskiya hakurinsu yayi min yawa bazan iya ba uban kishiyata zan ci ba ruwana,Azima tayi dariya tace au nan Haneef din zaki aura? Mero tace Ras ma kuwa ai in kika ga ban shiga ba na kwana da shi a gado daya ba to Allah ne baiyi ba sannan ba Sunan uwata Jummai ba,ai Inshaallah sai naga Ijakala babu wando,Azima tace wayyo Khadija tana dariya tace Ijakala har kin riketa Dattijai ne fa suke fada a gidan Nan,Mero tace tafi min dadi a baki,taci gaba da karatunta na tarihi tace muje yau akwai tarihi,kina gani na kusa barin gidan nan shi yasa nake dagewa na koyi abinda zan koya,yau Malam ya shiga uku da tambaya duk abinda ban sani ba sai na tambaya.
Kwana wurin biyar Mero bata je wajen su Scola ba tana ta karatunta na addini littafan iri iri,da koyon wanka harda kwalliya dauri duk koyo take,indai Mero taga kin iya Abu to sai ta Allah ta dinga naci kenan sai an koya mata.
Su Spark kuwa bikin Kamal suka Sha aka gama lafiya.
Mero yau taje wajen su Scola,tana magana Goje yace I miss you,Mero tace tab zaka cuci kanka wlh dan na kusa barin gidan nan,Ina fita Kuma aure za ayi min ko gidanmu bazan zauna sosai ba zan kama gaba na,Balarabe yace a'a Dan Allah Khadija karki tafi zamu yi rashi,Mero tace kanwa na kawo kuci gaba da dakon soyayyar Naila Tantiriya,Jamilu Terror ko? Goje yace Allah sarki ai ko su Malam Sharu wlh karya suke suna kaunar Jamilu ba wani Imani,suna wani kasa kasa da kai karya suke son Jamilu suke,ana magana suna subhannallah Subhannallah,Scola yace Malam Garzali fa idonsa har ja yake sabo da kallon Naila Ina kallonsa Bai San Ina kallo ba,Goje da tausayi yace yanzu spark nasan ma yayi mata ciki,Balarabe yace ai ni gaskiya fatarta ta me ciki ce,Scola yace wlh tsabar Jin dadi ne sirrin 'ya mace na 'ya mace ne ni na gane kawai hutu ne ba ciki ba.
Mero kwana biyu bata Jin motsin Haneef sai da ya rage saura kwana Daya a yanke hukunci Mero taje tace to sallama nazo ko ka rigani fita ko na rigaka,ya alkawarina? Haneef yayi murmushi yace Yana Nan alkawarinki,tace to sai ka jini yace shike nan har kin tafi? tace ae karatu nake yi,yace bye ta furta bye bye ta fice.
Washe gari zaman kotu na karshe,gwajin Mummy na kwakwalwa ya nuna lafiya kalau take Alkali ya yanke mata hukuncinta na daurin shekaru Hamsim a gidan yari,Mummy tace kawai kace daurin rai da rai a shekaruna a Kara Hamsim ai bana raye wannan ai bakin munafurci ne ta furtawa Alkali kiri kiri,yayi shuru ya kyale ta,tace Kaine zaka ja kwana na zaka ce Shekara Hamsim kaima kasan karya kake lokacin bana raye,kawai in zaka ce daurin rai da rai kace za a mana iyayi,makarantar legal din da kayi,legal fa kayi,Alkali yasan zafin hukunci ne Suna Haduwa da haka Bai ce kala ba ,kotu ta wanke Mero fes aka sallameta,suka fito suna Murna,Mummy aka tafi da ita ciki,su Mima sai hawaye suke yi,Mero ta fito tace ko ciki baza ta koma ba gida zata tafi.
Dukkan dangin Mummy suka tafi ba Wanda ya kula Mero ciki,Spark bai zo ba ma sabo da kar yaga bacin rai dan zai iya kuka Mummynsa guda.
Mero fitowa tayi dama ta karbe ragowar kudinta dubu ashirin na asusunta tsayawa tayi jiran shari'ar Haneef tunda harda shi yau,ba a dade bama shi gaba daya aka kashe case dinsa cewar ba shi ya batar da yaro ba bincike ya nuna yaro Yana Lagos ma ya tafi neman kudi an ganshi a Lagos.
Tana tsaye sai ganinsa tayi ya fito shima,Yan uwansa sunzo,Mamansa ce bata zo ba amma mijinta yazo,suna ta tayashi murna,Mero ya kalla ya karasa Inda take Yana murmushi yace to sai a koma gida aci gaba da tace gasara da skirt,dariya tayi tace to yaushe zan fara aikin? yace in kin shirya ki min waya,tace to yace ashe dai kina da kyau,Mero tace da me ka dauke ni,ta juya ta fice,Shi kuwa mota ya shiga cikin Yan uwa suka ware,Mero Napep ta shiga ya kaita Tasha Inda zata hau motar garinsu,tana zuwa ta samu Napep har kauyen su ta shige.
Beauty ganin ba kowa sai ita a gidan ga gidan part biyu tsoro taji tace karfa ya karo kishiya yaga waje available ba komai a ciki,Chika ta kira a waya tace Chika nifa part din Hanan data bari Yana bani tsoro ya taba yin mata biyu kar yaje yaga fili a banza ya Nemo wata,Chika tace na dade Ina wannan tunanin tun wuri kisa a hade part din nan da naki tunda ba Nisa ki samo me zanen gida ya zana gidan yanda za a hade ya koma part daya kawai sai ki nuna Masa nasan zaiyi,ko baiyi niyya ba da yaga nonuwa ai shike nan,Beauty tace me kika Maida shi shike Nan daga yaga boobs wlh Kun Raina mijina ke da Naila,Na kusa haihuwa Kinga kafin na haihu sai a hade part din,Misam Yana jinsu suka sako labarin motar Naila da aka siya mata,bayan sun gama waya
Misam yace ke da Ikhram naga Kuna son motar Nan ta Naila ba ruwanku ku ko kishin faccalancin ma bakwa yi,ku dinga yi mana Dan Allah mu fara sasanci,ko sai Nan gaba zama yayi zama ne? ance faccalanci yafi kishiya masifa,Chika tace sai kace jahilai kowacce da Mijinta Kuma ko wacce muna da rufin asiri wa zaiyi wani faccalanci,Kun taimaki kanku Dan wannan abin takaici ne faccalanci a dinga kishin ko wacce mijinta daban ai aikin banza ne,kinji abin kunya ya fada gidan su Rafeeq Uwar goyon Rafeeq Kuma itama aurenta Yana ta karkarwa Yana rawa ,Chika tace naji labari Ikhram ta fada min Haidar dinma Dan uwanta ne,Misam yace Allah ya taimake ni na gama karuwanci na lafiya na fita lafiya daga Bariki,Chika tace daina zancen nan please, yace har yanzu in na tuna sai nayi nadama,Chika tace sahihin tuba kenan haka ake so nawan me Hallaren da Madara,murmushi yayi yace kwana Nan zamu dinga shiryawa Naila makircin Dani miji ni da Rafeeq,wannan gatan ya mata yawa ta mallake mana dan Uwa,Chika dariya tayi tace kunyi a banza.
Beauty kuwa me Zane ta samo kwararre yazo yaga gidan ya zana yanda zai koma ta biya kudade masu tsoka ta karbi zanen tace sai na nemoka,yace ba damuwa,sai da Mohsin ya dawo yayi wanka ya shirya yaci abinci suna kallo,hannayensa a cikin rigarta yana sarrafa na shanunta ta jawo zanen ta nuna Masa tace Kalli gidan nan da part dina da waccen part din a hade su kaga Nan wani corridor ne zuwa kofa,Kalli nan Palo,Mohsin yace wow yayi kyau ai yafi kyau ma gidan a haka,Beauty tace so nake kafin na haihu ka gyara min,gyaran ai kadan ne babu yawa ba wani kudi za aci da yawa ba,in da hali Please.
Mohsin bai kawo da manufa take so a canja tsarin ba,yace shike nan amma kin San na kusa tafiya Saudiyya ko,karka damu ai lokacin na haihu,wai ba kudi bane za a samu,ni bazan karbi kudin kowa ba da nawa zanyi amfani,lallai tun yaushe Naila tana ta kawo ajiyar dollars har ta hada kudin wajen 500usd tana Nan a ajiye Kuma zata karo wasu kawai kayi min ginin nan ba wani kudi za aci ba,in Kuma ba damuwa ni Ina da kudi zanyi,yace a'a bana son kwandalar mutum a gidan nan zan miki ai,tace thank you lokacin na haihu an gama,yace yeah za'ayi inshaallah.
Mummy bayan kwana biyu aka fara zaman kotu Spark kin zuwa yayi Sam,su Misam ne suke zuwa,lokacin Alkali rana Daya yake saurarar karar Mero da karar Haneef,kusan tare ake kawo su kotu,gidan yari sosai suka tsayawa Mero,sai da aka dawo kan batun Naila amma sabo da Spark ya gama biyan kudi in akace case din za a dawo da shi sai an kama Naila akan ta gudu daga gidan yari sannan Kuma ta shiga wajen Maza a suffar Maza shi yasa aka kashe case din,Mummy ko sharia bata wahalar ba ta amsa laifinta gaba daya har kashe mijinta da tayi.
Mima sai kuka suke yi sun San itama Mummy sai taje gidan yari,amma Mummy ita ta hakura ma ko kuka bata yi ta saduda tasan ya zama dole ta daure zuciyarta.
Duk da haka Alkali Bai yanke hukunci ba ya dage sauraron Kara sai nan da sati biyu lokacin zai yanke hukunci gaba daya,sannan ya Bada dama ayiwa Mummy gwajin kwakwalwa.
Mummy tace ni kalau nake wanne gwaji za a min Ina sane nayi zuciya ce ta kaini me yayi saura, Alkali ya gama Kuma ya zama dole tunda Mummy har an tsareta itama a layin su Mero.
Mero suna komawa ciki ta wuce makaranta ta dage sosai ba dare ba rana karatu take,Azima ta sameta tace ke Mero wai me ya sameki kamar me aljanun karatu,Mero tace tunda na samu na Sallah da sauransu ai na Kara da Ilimin zaman aure ko,ai Nan tarihin magabata nake bibiya naji Yaya suka yi zaman auren su na samu nayi koyi da su,nidai gaskiya hakurinsu yayi min yawa bazan iya ba uban kishiyata zan ci ba ruwana,Azima tayi dariya tace au nan Haneef din zaki aura? Mero tace Ras ma kuwa ai in kika ga ban shiga ba na kwana da shi a gado daya ba to Allah ne baiyi ba sannan ba Sunan uwata Jummai ba,ai Inshaallah sai naga Ijakala babu wando,Azima tace wayyo Khadija tana dariya tace Ijakala har kin riketa Dattijai ne fa suke fada a gidan Nan,Mero tace tafi min dadi a baki,taci gaba da karatunta na tarihi tace muje yau akwai tarihi,kina gani na kusa barin gidan nan shi yasa nake dagewa na koyi abinda zan koya,yau Malam ya shiga uku da tambaya duk abinda ban sani ba sai na tambaya.
Kwana wurin biyar Mero bata je wajen su Scola ba tana ta karatunta na addini littafan iri iri,da koyon wanka harda kwalliya dauri duk koyo take,indai Mero taga kin iya Abu to sai ta Allah ta dinga naci kenan sai an koya mata.
Su Spark kuwa bikin Kamal suka Sha aka gama lafiya.
Mero yau taje wajen su Scola,tana magana Goje yace I miss you,Mero tace tab zaka cuci kanka wlh dan na kusa barin gidan nan,Ina fita Kuma aure za ayi min ko gidanmu bazan zauna sosai ba zan kama gaba na,Balarabe yace a'a Dan Allah Khadija karki tafi zamu yi rashi,Mero tace kanwa na kawo kuci gaba da dakon soyayyar Naila Tantiriya,Jamilu Terror ko? Goje yace Allah sarki ai ko su Malam Sharu wlh karya suke suna kaunar Jamilu ba wani Imani,suna wani kasa kasa da kai karya suke son Jamilu suke,ana magana suna subhannallah Subhannallah,Scola yace Malam Garzali fa idonsa har ja yake sabo da kallon Naila Ina kallonsa Bai San Ina kallo ba,Goje da tausayi yace yanzu spark nasan ma yayi mata ciki,Balarabe yace ai ni gaskiya fatarta ta me ciki ce,Scola yace wlh tsabar Jin dadi ne sirrin 'ya mace na 'ya mace ne ni na gane kawai hutu ne ba ciki ba.
Mero kwana biyu bata Jin motsin Haneef sai da ya rage saura kwana Daya a yanke hukunci Mero taje tace to sallama nazo ko ka rigani fita ko na rigaka,ya alkawarina? Haneef yayi murmushi yace Yana Nan alkawarinki,tace to sai ka jini yace shike nan har kin tafi? tace ae karatu nake yi,yace bye ta furta bye bye ta fice.
Washe gari zaman kotu na karshe,gwajin Mummy na kwakwalwa ya nuna lafiya kalau take Alkali ya yanke mata hukuncinta na daurin shekaru Hamsim a gidan yari,Mummy tace kawai kace daurin rai da rai a shekaruna a Kara Hamsim ai bana raye wannan ai bakin munafurci ne ta furtawa Alkali kiri kiri,yayi shuru ya kyale ta,tace Kaine zaka ja kwana na zaka ce Shekara Hamsim kaima kasan karya kake lokacin bana raye,kawai in zaka ce daurin rai da rai kace za a mana iyayi,makarantar legal din da kayi,legal fa kayi,Alkali yasan zafin hukunci ne Suna Haduwa da haka Bai ce kala ba ,kotu ta wanke Mero fes aka sallameta,suka fito suna Murna,Mummy aka tafi da ita ciki,su Mima sai hawaye suke yi,Mero ta fito tace ko ciki baza ta koma ba gida zata tafi.
Dukkan dangin Mummy suka tafi ba Wanda ya kula Mero ciki,Spark bai zo ba ma sabo da kar yaga bacin rai dan zai iya kuka Mummynsa guda.
Mero fitowa tayi dama ta karbe ragowar kudinta dubu ashirin na asusunta tsayawa tayi jiran shari'ar Haneef tunda harda shi yau,ba a dade bama shi gaba daya aka kashe case dinsa cewar ba shi ya batar da yaro ba bincike ya nuna yaro Yana Lagos ma ya tafi neman kudi an ganshi a Lagos.
Tana tsaye sai ganinsa tayi ya fito shima,Yan uwansa sunzo,Mamansa ce bata zo ba amma mijinta yazo,suna ta tayashi murna,Mero ya kalla ya karasa Inda take Yana murmushi yace to sai a koma gida aci gaba da tace gasara da skirt,dariya tayi tace to yaushe zan fara aikin? yace in kin shirya ki min waya,tace to yace ashe dai kina da kyau,Mero tace da me ka dauke ni,ta juya ta fice,Shi kuwa mota ya shiga cikin Yan uwa suka ware,Mero Napep ta shiga ya kaita Tasha Inda zata hau motar garinsu,tana zuwa ta samu Napep har kauyen su ta shige.