Sashe 7
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gaisawa suka yi Yace Yana jinki Rafeeq din,bana ji bazan yi magana ba idan baza a bani waya ba to Yana danna system Yana magana,Dan Allah kayi aikin Nan ba a tura ba har yanzu sabo da su na shugo Office banyi niyyar fita ba,ni wlh gwara ka koma wajen Misam din ma na kawo Arham ko Shaheed better sai kace yaro da matarka da komai aiki sai an tsaya a kanka haba Rafeeq,Rafeeq yace wai ba gashi Ina yi ba,to ci gaba yau sai yamma ba hutu,sai gaf da break Ikhram ta aiko da abincin basket guda,Spark yace Inye kaga masu mata,Rafeeq yace Kai muga naka,ai kasan ana kawowa nine nace kar a kawo yau kaga ma bata Dade da yin bari ba hutawa take,to ga Abinci nan in kana ci,Spark yace ai ni duk Inda naje yanzu bana iya cin abinci da yawa sai dai kadan maganin yunwa In na koma gida banci nata ba akwai matsala hanyar lafiya a bita da shekara,Rafeeq ya dinga dariya yace tsoro kawai kake ji Yaya,Spark yace banyi kuri ba ai ta cancanta a ji tsoronta,Rafeeq ya zuba abincinsa Yana cewa Yaya Anya kuwa Ikhram ba ciki ne da ita ba,Spark yace tooooo...yanzu aka ce har ta samu ciki da na bani sabo da Allah Ina wani amarci da na ci.
Spark yace duk watannin da ka kwashe,Anfi 4mnths Ina laifi ai ka dangwali arziki,Dan tayi ciki mene a ciki ai sai tafi dadi ma kana hauka,Rafeeq yace Kai inaga ciki ne da ita Allah Kare ni bana so yanzu,baka so kaje kana kwanciya da ita, Rafeeq yace to gani ga Allah amma yau bata son kamshin kaza gobe Yalo zata ci,jibi tace wancen abincin ma ta daina ci ko ta dafa sai irin wannan ciye ciyen,ga masifar son sex,yanzu yau hakkinta ka dauka ka rikeni a Office ,Spark yace ta Nan ka bullo uban wa zaka yiwa wayo,tayi ta cikinta ba ruwana,Rafeeq yaji dukul a ransa yaso yaci nasara ya gaji,yace ka taimaka min Yaya Dan Allah,wlh ba Inda zaka sai 5pm ka gama aikinka.
Basu tashi ba sai 5pm sannan ya kyale Rafeeq,basket dinsa ya dauka ya nufi gida abinsa Yana shiga Ikhram ta tarbe shi ta rungume shi yace yau Spark ya kusa halakani yau mine,fuskarsa ta shafa tace kayi hakuri ai nema ne muje kayi wanka ka huta, daukanta yayi suka shiga bedroom,wankan ma itace ta tayashi ya gama shiryawa cikin jallabiya ruwan Zuma,tace abinci fa? Yace na koshi sai anjima ya haura Saman bed ya kwanta Yana hutawa Ikhram ta hau yi Masa tausa daga tausa ya fara bacci tace nifa ba bacci nace kayi ba,I think i need you,Rafeeq ya bude Ido a hankali yace Anya ba ciki ne da ke ba kuwa wifey, yau ya kika yi da bana nan? Ikhram tace na Sha wahala sai addua nayi,Dan Allah ka tashi muyi,Rafeeq ya zaro ido yace da kin bari nayi bacci na tashi zanfi samun nutsuwa,Ikhram tace to yi baccin zan jira,ya koma ya fara baccinsa ta tasa shi gaba kamar mayya tana ta kallonsa tana kallon agogo.
Minti talatin tana cika ta fara murna tace lokaci ya ja,tana zaune a tsakiyar gadon a gefensa tana kallonsa kwanciya tayi ta shige jikinsa tana ta Allah Allah ya tashi itama tayi baccin,har magriba ya rigata tashi ma,ya tashe ta yace lokacin Sallah yayi ya wuce masallaci,bayan ya dawo abinci ta shirya musu suka ci suka koshi sannan suka fara Kwalbewa abinsu,Ikhram yanzu bata gajiya,jinta yake kamar sabuwa ta Kara sweet shi yasa kullum sai Kara nacin masifa,ko bata nema ba sai ya kunnata bare ma kullum a cikin bukata take.
Washe gari sabo da Spark yaki kunna wayarsa bai fita ba,Spark har gida yazo daukan Rafeeq yana mota driver na tuka shi,yasa me gadi yaje yace Rafeeq ya fito,Rafeeq daga wanka ya fito ya shirya a gurguje ya fita Yana cewa a kawo Masa breakfast Office,mota ya bude ya shiga Yana fushi,Driver ya ja suka tafi.
Abba kwance yake a katifarsa ta shago Yana Jin radio,Kubra ta leko tace kaji kunya wlh ko ni mace bazan yi wannan lalacin ba,Abba yace na zaci ma zuwa kika yi ki tayani kwanciya nafi Jin dadin auna hatsi,bazan zauna a benchi ba ga zafin rana so kike cutar rana ta kamani na dinga kashin majina wlh bazan yi ba,bazan zauna a rana ba sai Rumfar kwano me shegen zafi,ke yanzu ba ci gaba bane a Ganni a killace a cikin shago amma a rumfa kowa Yana kallona tsirara iska tana bushe ni da rana,idan ana ruwan sama Yana min feshi,Nan kuwa a cikin sutura,Yar Inna ko dai kin daina so na nane ban sani ba? in kin daina kaunata ki Fadi gaskiya sai na Kara aure babu Bata lokaci,naga kwana biyu wani gani gani kike min,Kubra tace me yayi zafi daga magana daya,yace to kija baki kiyi shuru, dubu biyu nazo karba,Abba yace to ana sana'a Kuna korafi sai Kuma a baku-a baku gashi ya mika mata" ciki ta shiga ta samu buhun Masara ta zauna
Abba yace ahhhh....ta mike da sauri Dan taji tsoro ma yanda yayi yace abincin ci ne fa ki zuba Masa wannan mazaunai ai ba tsari tashi gaskiya in baza ki zauna a katifa ba ki tafi gida,Kubra tace bazan tashi ba wlh na zauna,Dan Allah ki dawo Nan Kinga Sha wuya ya nuna mata katifar da yake zaune,tace bazan dawo ba a nan zan zauna.
Abba ya kalleta harda harde kafa yace to ya soyayya ta Yaya tunanina ? Dariya Yar Inna tayi ba shiri ka fa girma ka daina irin wannan ka barwa su Mohsin,Abba yace sabo da sune mutane ni ba mutum bane soyayya ba tsoho ba yaro kowa ya ji da tasa ai bakya kunyar ciki sai soyayya,in ciki ne yanzu zaki ta amai a gaban mutane ki ta asarar abinci kici ki amai,Bai fa kamata na yafe miki ba da aure na kike tafiya wajen gardawa amma na yafe miki Dan Kinga nayi shuru da zancen Ina sane,dariya Kubra tayi tace rana tana yi bari na tafi girki zanyi,Abba yace ke rabu da girkin nan yau a siyo abincin, mu nawa ne kwata kwata a gidan zauna muyi soyayyar mu,Yar Inna tace dama na gaji wlh,Abin nema ya samu Abba yace ba shegen da zan siyarwa ko da gero ne bazan siyar ba yau tunda kika kawo min ziyara,Kubra tace a gida fa muke wannen shagon a Jikin gidanka yake Ina wata ziyara a nan,Abba yace duk da haka idan ba haka ba duk Wanda ya siyi kwano Daya biyu zan bashi,Kubra tace a'a ai gwara karka siyar ni tafiya zanyi,yace kina tafiya zan rufe na dawo gida.
Jauro ne ya kira Abba,ya daga yace hello" kana magana da Hubby,Abba yace waye Hubby? Hubbyn ubanwa kamar wani Dan Daudu ni bana Daudu Allah ya tsare ni,Jauro yace Kai dalla daraja na Kara na samu Karin suna,ai duk suna Daya in ka samu Kari to darajarka ta karu,Amaryata ce take fada min,Abba yayi dariya yace to sai aka yi me? Kai dadi kake ji nufinka? Karya take" fada tayi Dan kaji dadi wannan lokacin soyayyar an wuce lokacin ka gama abarka da Habiba tun da jajayen sawunka,itama ta gama soyayyarta da me Yalo uban Annoor ka daina murna Jauro,ni kaga nawa kowa yaji yasan ba karya a ciki Abban Mohsin Kuma ni na haifi abina akwai wani shege da ba ni ba,Abban Naila, mutane suce mijin Kubra,Yar Inna in soyayya ta Kai mata tace Dan siriri na kaga duk ba karya siririn ne ni,Kai kuwa wlh ka kiyayi Hubbyn nan da gemunka da furfura a dinga fada Maka Hubby ko dacewa baka yi da Sunan ba,ai gwara me gida ma ya fiye Maka.
Jauro yace bakin ciki kake min Hashimu na gano ka,ni ban San ma wanne kuskure ne yasa kazo a abokina ba,gaba daya abota da Kai kaddara ce ma,Hashimu yace to ya zaka yi Dani baka da kowa sai ni sai na zo cin girkin Amarya,Jauro yace Dan Allah kazo kaji dadi,Kai kaga wani Yankan salat me sifirin kamar ba hannu ne yayi ba yir yir yir indai yanka kayan lambu ne a barwa Ruhina,Abba yace ita Kuma Habiba fa mece? Jauro yace ita zuciyata ce Amarya Kuma Ruhina an barka a baya ka zauna da mace daya tilo kullum Kubra Yar Inna wai Dan Allah baka gajiya? Abba yace ka ganta tana jinka tana shagona zance tazo ma yau nace ta huta mu soye bana gajiya da abata ko? Abba ya Kalli Yar Inna,murmushi tayi tace Jauro ta Allah ba taka ba inshaallah baza a min kishiya ba,in naga dama sai na raba abotar taku,Abba yace wannan Kuma kinyi karya karki mike kafa dai ba a bawa namiji Amana Nima ba wata Amana zan rike ba ko yaushe zaki iya Jin kishiya ta taho" karki yarda dani bani da tabbas,Kubra dai tana jinsu suna ta surutu.
Misam ne ya Kai Chika asibiti daga Nan ya kaita gidansu,Kamal suka samu da Spark a kofar gida suna ta hira da tsare tsaren bikin Kamal da za ayi Nan da sati daya,Misam ya budewa Chika mota ta fito ko kula su baiyi ba ya sa Kai zai wuce,Kamal yace Amma baka da mutunci yaron nan,Misam yace to Kunga real namiji sai na tsaya Ina kula ku Kai baka da mata a kwararo kake kawai,shi Kuma wannan yayi auren Dan cikin ma ya kasa ba rashin kunyar da basu yi ba an kawo Amarya amma ni zuwa daya kawai har ta karba,Dariya Kamal yayi Chika ta gaishe su, Spark yace masu ciki gashi Nan duk kin dashe mu kuwa dama karkar muke ko da shi ba a ganewa,Misam yace wlh a'a kasan dama ba Wanda ya isa ya kirata da baka ato,matar taka fin ta wani tayi,Spark yace Allah ya baka hakuri masu Hallare da Madara,Chika tuni ta wuce ciki tana dariya, Misam yace Ina Rafeeq? Yana Office na bashi aiki yanzu ma wajensa zan koma nasan halinsa yanzu sai ya tafi gida.
Spark yace duk watannin da ka kwashe,Anfi 4mnths Ina laifi ai ka dangwali arziki,Dan tayi ciki mene a ciki ai sai tafi dadi ma kana hauka,Rafeeq yace Kai inaga ciki ne da ita Allah Kare ni bana so yanzu,baka so kaje kana kwanciya da ita, Rafeeq yace to gani ga Allah amma yau bata son kamshin kaza gobe Yalo zata ci,jibi tace wancen abincin ma ta daina ci ko ta dafa sai irin wannan ciye ciyen,ga masifar son sex,yanzu yau hakkinta ka dauka ka rikeni a Office ,Spark yace ta Nan ka bullo uban wa zaka yiwa wayo,tayi ta cikinta ba ruwana,Rafeeq yaji dukul a ransa yaso yaci nasara ya gaji,yace ka taimaka min Yaya Dan Allah,wlh ba Inda zaka sai 5pm ka gama aikinka.
Basu tashi ba sai 5pm sannan ya kyale Rafeeq,basket dinsa ya dauka ya nufi gida abinsa Yana shiga Ikhram ta tarbe shi ta rungume shi yace yau Spark ya kusa halakani yau mine,fuskarsa ta shafa tace kayi hakuri ai nema ne muje kayi wanka ka huta, daukanta yayi suka shiga bedroom,wankan ma itace ta tayashi ya gama shiryawa cikin jallabiya ruwan Zuma,tace abinci fa? Yace na koshi sai anjima ya haura Saman bed ya kwanta Yana hutawa Ikhram ta hau yi Masa tausa daga tausa ya fara bacci tace nifa ba bacci nace kayi ba,I think i need you,Rafeeq ya bude Ido a hankali yace Anya ba ciki ne da ke ba kuwa wifey, yau ya kika yi da bana nan? Ikhram tace na Sha wahala sai addua nayi,Dan Allah ka tashi muyi,Rafeeq ya zaro ido yace da kin bari nayi bacci na tashi zanfi samun nutsuwa,Ikhram tace to yi baccin zan jira,ya koma ya fara baccinsa ta tasa shi gaba kamar mayya tana ta kallonsa tana kallon agogo.
Minti talatin tana cika ta fara murna tace lokaci ya ja,tana zaune a tsakiyar gadon a gefensa tana kallonsa kwanciya tayi ta shige jikinsa tana ta Allah Allah ya tashi itama tayi baccin,har magriba ya rigata tashi ma,ya tashe ta yace lokacin Sallah yayi ya wuce masallaci,bayan ya dawo abinci ta shirya musu suka ci suka koshi sannan suka fara Kwalbewa abinsu,Ikhram yanzu bata gajiya,jinta yake kamar sabuwa ta Kara sweet shi yasa kullum sai Kara nacin masifa,ko bata nema ba sai ya kunnata bare ma kullum a cikin bukata take.
Washe gari sabo da Spark yaki kunna wayarsa bai fita ba,Spark har gida yazo daukan Rafeeq yana mota driver na tuka shi,yasa me gadi yaje yace Rafeeq ya fito,Rafeeq daga wanka ya fito ya shirya a gurguje ya fita Yana cewa a kawo Masa breakfast Office,mota ya bude ya shiga Yana fushi,Driver ya ja suka tafi.
Abba kwance yake a katifarsa ta shago Yana Jin radio,Kubra ta leko tace kaji kunya wlh ko ni mace bazan yi wannan lalacin ba,Abba yace na zaci ma zuwa kika yi ki tayani kwanciya nafi Jin dadin auna hatsi,bazan zauna a benchi ba ga zafin rana so kike cutar rana ta kamani na dinga kashin majina wlh bazan yi ba,bazan zauna a rana ba sai Rumfar kwano me shegen zafi,ke yanzu ba ci gaba bane a Ganni a killace a cikin shago amma a rumfa kowa Yana kallona tsirara iska tana bushe ni da rana,idan ana ruwan sama Yana min feshi,Nan kuwa a cikin sutura,Yar Inna ko dai kin daina so na nane ban sani ba? in kin daina kaunata ki Fadi gaskiya sai na Kara aure babu Bata lokaci,naga kwana biyu wani gani gani kike min,Kubra tace me yayi zafi daga magana daya,yace to kija baki kiyi shuru, dubu biyu nazo karba,Abba yace to ana sana'a Kuna korafi sai Kuma a baku-a baku gashi ya mika mata" ciki ta shiga ta samu buhun Masara ta zauna
Abba yace ahhhh....ta mike da sauri Dan taji tsoro ma yanda yayi yace abincin ci ne fa ki zuba Masa wannan mazaunai ai ba tsari tashi gaskiya in baza ki zauna a katifa ba ki tafi gida,Kubra tace bazan tashi ba wlh na zauna,Dan Allah ki dawo Nan Kinga Sha wuya ya nuna mata katifar da yake zaune,tace bazan dawo ba a nan zan zauna.
Abba ya kalleta harda harde kafa yace to ya soyayya ta Yaya tunanina ? Dariya Yar Inna tayi ba shiri ka fa girma ka daina irin wannan ka barwa su Mohsin,Abba yace sabo da sune mutane ni ba mutum bane soyayya ba tsoho ba yaro kowa ya ji da tasa ai bakya kunyar ciki sai soyayya,in ciki ne yanzu zaki ta amai a gaban mutane ki ta asarar abinci kici ki amai,Bai fa kamata na yafe miki ba da aure na kike tafiya wajen gardawa amma na yafe miki Dan Kinga nayi shuru da zancen Ina sane,dariya Kubra tayi tace rana tana yi bari na tafi girki zanyi,Abba yace ke rabu da girkin nan yau a siyo abincin, mu nawa ne kwata kwata a gidan zauna muyi soyayyar mu,Yar Inna tace dama na gaji wlh,Abin nema ya samu Abba yace ba shegen da zan siyarwa ko da gero ne bazan siyar ba yau tunda kika kawo min ziyara,Kubra tace a gida fa muke wannen shagon a Jikin gidanka yake Ina wata ziyara a nan,Abba yace duk da haka idan ba haka ba duk Wanda ya siyi kwano Daya biyu zan bashi,Kubra tace a'a ai gwara karka siyar ni tafiya zanyi,yace kina tafiya zan rufe na dawo gida.
Jauro ne ya kira Abba,ya daga yace hello" kana magana da Hubby,Abba yace waye Hubby? Hubbyn ubanwa kamar wani Dan Daudu ni bana Daudu Allah ya tsare ni,Jauro yace Kai dalla daraja na Kara na samu Karin suna,ai duk suna Daya in ka samu Kari to darajarka ta karu,Amaryata ce take fada min,Abba yayi dariya yace to sai aka yi me? Kai dadi kake ji nufinka? Karya take" fada tayi Dan kaji dadi wannan lokacin soyayyar an wuce lokacin ka gama abarka da Habiba tun da jajayen sawunka,itama ta gama soyayyarta da me Yalo uban Annoor ka daina murna Jauro,ni kaga nawa kowa yaji yasan ba karya a ciki Abban Mohsin Kuma ni na haifi abina akwai wani shege da ba ni ba,Abban Naila, mutane suce mijin Kubra,Yar Inna in soyayya ta Kai mata tace Dan siriri na kaga duk ba karya siririn ne ni,Kai kuwa wlh ka kiyayi Hubbyn nan da gemunka da furfura a dinga fada Maka Hubby ko dacewa baka yi da Sunan ba,ai gwara me gida ma ya fiye Maka.
Jauro yace bakin ciki kake min Hashimu na gano ka,ni ban San ma wanne kuskure ne yasa kazo a abokina ba,gaba daya abota da Kai kaddara ce ma,Hashimu yace to ya zaka yi Dani baka da kowa sai ni sai na zo cin girkin Amarya,Jauro yace Dan Allah kazo kaji dadi,Kai kaga wani Yankan salat me sifirin kamar ba hannu ne yayi ba yir yir yir indai yanka kayan lambu ne a barwa Ruhina,Abba yace ita Kuma Habiba fa mece? Jauro yace ita zuciyata ce Amarya Kuma Ruhina an barka a baya ka zauna da mace daya tilo kullum Kubra Yar Inna wai Dan Allah baka gajiya? Abba yace ka ganta tana jinka tana shagona zance tazo ma yau nace ta huta mu soye bana gajiya da abata ko? Abba ya Kalli Yar Inna,murmushi tayi tace Jauro ta Allah ba taka ba inshaallah baza a min kishiya ba,in naga dama sai na raba abotar taku,Abba yace wannan Kuma kinyi karya karki mike kafa dai ba a bawa namiji Amana Nima ba wata Amana zan rike ba ko yaushe zaki iya Jin kishiya ta taho" karki yarda dani bani da tabbas,Kubra dai tana jinsu suna ta surutu.
Misam ne ya Kai Chika asibiti daga Nan ya kaita gidansu,Kamal suka samu da Spark a kofar gida suna ta hira da tsare tsaren bikin Kamal da za ayi Nan da sati daya,Misam ya budewa Chika mota ta fito ko kula su baiyi ba ya sa Kai zai wuce,Kamal yace Amma baka da mutunci yaron nan,Misam yace to Kunga real namiji sai na tsaya Ina kula ku Kai baka da mata a kwararo kake kawai,shi Kuma wannan yayi auren Dan cikin ma ya kasa ba rashin kunyar da basu yi ba an kawo Amarya amma ni zuwa daya kawai har ta karba,Dariya Kamal yayi Chika ta gaishe su, Spark yace masu ciki gashi Nan duk kin dashe mu kuwa dama karkar muke ko da shi ba a ganewa,Misam yace wlh a'a kasan dama ba Wanda ya isa ya kirata da baka ato,matar taka fin ta wani tayi,Spark yace Allah ya baka hakuri masu Hallare da Madara,Chika tuni ta wuce ciki tana dariya, Misam yace Ina Rafeeq? Yana Office na bashi aiki yanzu ma wajensa zan koma nasan halinsa yanzu sai ya tafi gida.