Sashe 11
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maman Wahida tace Dan Allah jeki karki dameni,Mero tace kin yiwa Kanki gata zan iya zaginki tas wlh ba ruwana ni,Yan uwan naki Yan wulakanci wani dadinsu naji da zan zauna ki more ni,ke nifa me morar jikina yanzu sai Hanif, zan iya tubewa nace Dan Allah Hanif zo ka More ni,Maman Wahida tayi dariya tace ya dirka miki ciki kuwa Kiga mora ta gaske,Mero tace to mene indai Hanif ne ba komai ko yanzu zan iya in haka-in haka ince wuce,Maman Wahida tace ya wuce Ina? ke Yar nan baki tafasa ba zaki Kone" ke Khadija ki kiyayi Maza da soyayya,Mero tace ku sanda kuka yi taku waye yace ku kiyaye? wlh bazan kiyaye ba in tazo kaina na sani na koya daga lokacin na gane karatun duniya,a bari jikina ya fada min,bana so kowa ya fada min gaskiya a kyaleni naji a jikina, Tinkiya aka yanka min da aka haife ni da ita aka rada min Suna Khadija shi yasa dole ku ganni haka to aikin gama ya gama sai addua kawai amma ni ba wani nutsuwa zanyi ba,in kuka ga na nutsu to Tinkiya tayi hankali,kudi ne suka yi gardama maimakon a yanka min ragon da ake layya da shi ana samun Lada sai aka nemo Tinkiya itama tinkiyar tayi ce Bata fara Dan sanin kan duniya ba ta Ina za a ga Khadija dai dai,shi yasa nake wata gilmo gilmo,Maman Wahida tayi dariya son ranta tace Allah ya gyara to,Mero tace Ameen amma a daina neman wani sai na nutsu ni gaskiya,ta juya ta tafi can Inda su Goje suke hada Majalisar su.
Mero dakin data fasa ta shiga ta leka ta hango Hanif daga shi sai dogon wando,Jikin Nan mashaallah mulmul,komai me kyau gwanin birgewa,yatsa Mero ta sa a baki tana kallonsa galala,Bai San tana yi ba har ya saka riga,a ranta tace kallo ya kare,a fili sallama tayi taji ya amsa amma ya daga waya Yana magana yace Dan Allah Hajji ka daina maganar Ihsan,ita bata da hankali komai sai an mata,dama ni ba sonta nake ba kune kuka daura aure,tunda abin Nan ya sameni ai bata zo Inda nake ba kuma bata min waya ba,dama wacce nake so zan aura ita Kuma Allah yayi ikonsa,ku kyaleta tayi abinda take so duniya ce,ni dai bazan sake ta ba amma akwai lokaci,Ido Mero ta zaro tace Allah ya Kamaka wlh mugun bakin halinka ya fito fili,dama Kai ba mutumin kirki bane kullum sai mummunan halinka ya fito?
Hanif yace ban gane ba?ae ai kace haka mana tunda gashi rannan na zaci baka da aure sai naji budurwarka ta Kone a gobara wannan ban damu ba Alhmdllh tunda ta mutu,yau Kuma na zaci sungul (single)ne Kai" ashe wai sabo da wani abu ma har aure ne da Kai,ai tabarar tayi yawa,lalacewarka har ta Kai haka kayi aure haka.
Hanif yace Dan nayi aure shine na lalace ai shiriya ce,idan wata ka aura ba shine yake shiriya amma Ihsan fa,Hanif ya bude baki kamar ta San Ihsan din,yace kin Santa ne? tunda ta aure ka ai dole na ganeta na ganeta,dariya yayi yace to shike nan yanzu me kike so ayi? Mero ta goge kwallarta tace a taimaki ni idan na fita ka kaini gidan Ihsan na zama Yar aikinta,Hanif ya zaci Mero bata San me take harda dariya Yana kallonta a bagidajiya wai zata zama Yar aikin Ihsan,bai san Mero wayo ta hada Masa ba,yace Indai wannan ne wlh zan Taimake ki,Mero tace yawwa na gode ni dama taimakon kawai nake nema kenan,yace an gama zamu je in mun fita ko kin rigani barin gidan nan ai na Baki number ta jiya ki kirani a waya zan sa a aiki aikatau gidan Ihsan matata,Mero tace na gode ta juya ta fito zuciyarta ba dadi tace zaka gane kurenka a kaini can yanda muna tare sai na kwace ka.
Mero harda wasu Yan matan su biyu ta ja suka je,tace yau Yan Maza Raina a bace yake harda kwalla,tace kishiya aka yi min,Scola yace ke kuwa wanne Iftila'i ne yake samunki haka Khadija rannan kikace gidanki anyi gobara yau Kuma an miki kishiya, wanne Dan iska ne yake bugo miki waya haka ne?
Mero tace sunanta Ihsan yace itace uwar gida saurayina nane,Goje yace shi bai San a cike kike ba,kika ce a cike kike ta ya zai miki kishiya?
Mero tace yace sun tsotse kamar alalar Leda tayi gardama a tukunya,Suka dinga dariya,Goje yace ni Ina so da za a jefo ni nan Khadija da a haka zan murmure dake,Mero tace wlh Ina komawa gida sai na sa Babanmu yayi aure,In Allah ya yarda sai anwa Inna kishiya tunda suka ki zuwa kawo min ziyara gidan yari, yarsu guda tana gidan yari sunki zuwa akan kudin mota,Scola ya sheke da dariya yace bankada ta fara, yanzu Babar taki kike wa fata? Mero tace ai duk nasan sirrinta wlh sai na fadawa Amaryar ta kwace Babanmu ya koma wajenta ya juya mana baya duk ya tsane mu kowa ya huta,Goje yace Allah dai ya biya wlh zan so na ganki muyi Ido hudu,Mero tace Kai kwarto ta ido ma ma sai kayiwa mace ciki ni dai ba ruwana da Kai bazan hada ido da Kai ba,idan na fita daga gidan Nan Ina ruwana da ku ma dukkan ku babu na gari i Kashi,kowa Dan iska ne da mummunan laifinsa, yaushe zan hada alaka da ku kuzo Kuna min ture ,Scola yace Jamilu ma ya fita lafiya wlh an kasa yi Masa komai bare ke,Allah sarki Yar uwa Terror Kai mun Sha kallo jiya,Goje yace wayyo Allah ya kwashewa Spark albarkarsa tasss data duniya data lahira duk Allah ya kwasheta,Dan iska Jan banza Jan wifi,fuska kamar kosai,Kai kaga Jamilu Terror lutsu lutsu komai,Balarabe yace ni kadai fa na fara vibration,Ina tunowa na taba rike a hannunta a gidan Nan sai naji wata ni'ima wai nine na taba rike wannan kayan halitta haka, nace ni a barni haka ma ya ishe ni nayi dace a gidan duniya,Ashe ni Balarabe a gidan yarin ma da sa'a nazo.
Scola yayi dariya yace ai jiya sai dana ji kamar na tuba daga Daudu wlh da za a bani ita sai na tuba amma tunda bazan samu ba Ina wajen su Hajiya mu'awiya ta.
Washer yayi shewa yace jiya idona wlh sun washe ,Mero tace wai Ina Dan Indo ne? Goje yace cab ai Dan Indo yanzu na lahira ya fishi sukuni,Yana can Yana cin ubansa,ai sai ta Allah Kuma,gashi yanzu an bazama neman yaransa cikin sirri duk sai an kamo yaransa da yake sawa aiki ta nan gidan,Sabon hukunci ya tabbata akan Dan Indo,Kaunar Jamilu ta jefa shi a halaka,dariya suka yi Yace ni kaina yanzu buya nake Khadija Baki San case din ba da ni a cikin masu Zane gandrobobi,Mero tace daina buya sunci ubansu,uban gandroba,Kai nifa ba ruwana cin uban kowa nake na baka dama Goje ka zagi duk wani Gandroba kace nice na saka,Goje yace Billahillazi ba ruwana kina katsina Ina daura ko tare muke uban me zaki iya" baki da ko sisi sai surutu.
Malam Jilani suna zaune yau a daki yace ohh Kai kaga Jamilu,Malam Garzali yace idan arniyar ce tsab namiji zaiyi ridda a kanta ya koma Krista,ai Ina cikin zikiri Ina zaune na ganta manta me nake karantawa nayi sai dai bakin kawai dake motsi cewar Malam Sharu,ta samu kiwo me kyau,Spark Yana kiwatata gaskiya mashaallah,Kai Kai carkwadi gaskiya ana ci da rabonmu idan wa'adinmu ya kare mu dage mu rangado mata,Malam Garzali yace Kai waye zaiyi sake ai sai na zaba bazan sake ganganci ba irin ta farko salamatu sai na hango fuskar nan tata kamar ta birin turawa wannan Yan karamin,fuska kamar an damko gari.
Abba yau gidan Amaryar Jauro yazo,ya iske Jauro an harde a kujera da glass fari medical idonsa Yana karanta jaridar Hausa,Abba yace su Hubby ana ta hutawa,Jauro yace sai yau kaga dama kenan,Maman Annoor ce ta fito ta Sha doguwar rigar atamfa tayi kyau matuka,ta zauna a gefen Jauro tace sannu da zuwa babban aboki,Abba yace yawwa Amarya ya gida ya aka ji da abokina?
Tace gashi baka ga ya canja ba ya dawo wani matashi,Abba dariya yayi yace har abada ai yanzu sai dai ki ta tafasa Masa maganin ciwon baya,yau kafa gobe baya na ciwo,Maman Annoor tace a'a banda shi dakau yake shi,Jauro yace fada Masa,ni na taba ganin Aboki Dan bakin ciki irin Hashimu,Suna ma bakin ciki yake an canja min,Maman Annoor tace wai da nace Noori na? Jauro ya sake Jin sabon Suna yace kaji latest ya fito Hashimu,kullum upgrading dina ake,Maman Annoor ta mike tana dariya tace Qalbina bari nazo,Hashimu ya tuntsire da dariya,bayan ta tafi yace wlh yaudararka take idan gaskiya ne Allah ya Maida ni wajen Yar Inna lafiya,kasan Allah Jauro kayi kaffa kaffa da kudinka kodai tana so ta lashe ma kudade ko Kuma akwai manufa ta daban.
Jauro ya ja tsaki yace Dan kawai Kai Yar Inna bata fada ma ne mu ai mun Saba Jin sunayen soyayya,Yar Inna nata ba irin wannan bane wlh Yar Inna ta sake tace min Qalbina to lafiya ne,amma na auri Amarya sama ta Kai tace Qalbina to kullum wlh da Ido daya zan dinga bacci nasan da wata a kasa,kaima da Habiba ce ta fada zan yarda amma haka kawai karya take kawai dai so take ta susutaka tunda naga tana da hankali,abinci ta kawo shiryayye iri iri,Abba ya duba yace Amarya me dadin tuwo Ina kallo sai na tuna da girkin Yar Inna na jiya haka tayi min shi, Jauro ya bude baki" yace wlh karya kake Yar Innar Yar kauye me ta iya,teacher ce fa cewar Hashimu,ko ka manta ne teacher ce Kuma tattalin gida take koyarwa har yanzu.
AsmaBaffa
[2/16, 8:24 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
16-20
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKU NE
Binta Abba
~Teemah
Hey lovelies
Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari?
Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa?
Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income?
Mero dakin data fasa ta shiga ta leka ta hango Hanif daga shi sai dogon wando,Jikin Nan mashaallah mulmul,komai me kyau gwanin birgewa,yatsa Mero ta sa a baki tana kallonsa galala,Bai San tana yi ba har ya saka riga,a ranta tace kallo ya kare,a fili sallama tayi taji ya amsa amma ya daga waya Yana magana yace Dan Allah Hajji ka daina maganar Ihsan,ita bata da hankali komai sai an mata,dama ni ba sonta nake ba kune kuka daura aure,tunda abin Nan ya sameni ai bata zo Inda nake ba kuma bata min waya ba,dama wacce nake so zan aura ita Kuma Allah yayi ikonsa,ku kyaleta tayi abinda take so duniya ce,ni dai bazan sake ta ba amma akwai lokaci,Ido Mero ta zaro tace Allah ya Kamaka wlh mugun bakin halinka ya fito fili,dama Kai ba mutumin kirki bane kullum sai mummunan halinka ya fito?
Hanif yace ban gane ba?ae ai kace haka mana tunda gashi rannan na zaci baka da aure sai naji budurwarka ta Kone a gobara wannan ban damu ba Alhmdllh tunda ta mutu,yau Kuma na zaci sungul (single)ne Kai" ashe wai sabo da wani abu ma har aure ne da Kai,ai tabarar tayi yawa,lalacewarka har ta Kai haka kayi aure haka.
Hanif yace Dan nayi aure shine na lalace ai shiriya ce,idan wata ka aura ba shine yake shiriya amma Ihsan fa,Hanif ya bude baki kamar ta San Ihsan din,yace kin Santa ne? tunda ta aure ka ai dole na ganeta na ganeta,dariya yayi yace to shike nan yanzu me kike so ayi? Mero ta goge kwallarta tace a taimaki ni idan na fita ka kaini gidan Ihsan na zama Yar aikinta,Hanif ya zaci Mero bata San me take harda dariya Yana kallonta a bagidajiya wai zata zama Yar aikin Ihsan,bai san Mero wayo ta hada Masa ba,yace Indai wannan ne wlh zan Taimake ki,Mero tace yawwa na gode ni dama taimakon kawai nake nema kenan,yace an gama zamu je in mun fita ko kin rigani barin gidan nan ai na Baki number ta jiya ki kirani a waya zan sa a aiki aikatau gidan Ihsan matata,Mero tace na gode ta juya ta fito zuciyarta ba dadi tace zaka gane kurenka a kaini can yanda muna tare sai na kwace ka.
Mero harda wasu Yan matan su biyu ta ja suka je,tace yau Yan Maza Raina a bace yake harda kwalla,tace kishiya aka yi min,Scola yace ke kuwa wanne Iftila'i ne yake samunki haka Khadija rannan kikace gidanki anyi gobara yau Kuma an miki kishiya, wanne Dan iska ne yake bugo miki waya haka ne?
Mero tace sunanta Ihsan yace itace uwar gida saurayina nane,Goje yace shi bai San a cike kike ba,kika ce a cike kike ta ya zai miki kishiya?
Mero tace yace sun tsotse kamar alalar Leda tayi gardama a tukunya,Suka dinga dariya,Goje yace ni Ina so da za a jefo ni nan Khadija da a haka zan murmure dake,Mero tace wlh Ina komawa gida sai na sa Babanmu yayi aure,In Allah ya yarda sai anwa Inna kishiya tunda suka ki zuwa kawo min ziyara gidan yari, yarsu guda tana gidan yari sunki zuwa akan kudin mota,Scola ya sheke da dariya yace bankada ta fara, yanzu Babar taki kike wa fata? Mero tace ai duk nasan sirrinta wlh sai na fadawa Amaryar ta kwace Babanmu ya koma wajenta ya juya mana baya duk ya tsane mu kowa ya huta,Goje yace Allah dai ya biya wlh zan so na ganki muyi Ido hudu,Mero tace Kai kwarto ta ido ma ma sai kayiwa mace ciki ni dai ba ruwana da Kai bazan hada ido da Kai ba,idan na fita daga gidan Nan Ina ruwana da ku ma dukkan ku babu na gari i Kashi,kowa Dan iska ne da mummunan laifinsa, yaushe zan hada alaka da ku kuzo Kuna min ture ,Scola yace Jamilu ma ya fita lafiya wlh an kasa yi Masa komai bare ke,Allah sarki Yar uwa Terror Kai mun Sha kallo jiya,Goje yace wayyo Allah ya kwashewa Spark albarkarsa tasss data duniya data lahira duk Allah ya kwasheta,Dan iska Jan banza Jan wifi,fuska kamar kosai,Kai kaga Jamilu Terror lutsu lutsu komai,Balarabe yace ni kadai fa na fara vibration,Ina tunowa na taba rike a hannunta a gidan Nan sai naji wata ni'ima wai nine na taba rike wannan kayan halitta haka, nace ni a barni haka ma ya ishe ni nayi dace a gidan duniya,Ashe ni Balarabe a gidan yarin ma da sa'a nazo.
Scola yayi dariya yace ai jiya sai dana ji kamar na tuba daga Daudu wlh da za a bani ita sai na tuba amma tunda bazan samu ba Ina wajen su Hajiya mu'awiya ta.
Washer yayi shewa yace jiya idona wlh sun washe ,Mero tace wai Ina Dan Indo ne? Goje yace cab ai Dan Indo yanzu na lahira ya fishi sukuni,Yana can Yana cin ubansa,ai sai ta Allah Kuma,gashi yanzu an bazama neman yaransa cikin sirri duk sai an kamo yaransa da yake sawa aiki ta nan gidan,Sabon hukunci ya tabbata akan Dan Indo,Kaunar Jamilu ta jefa shi a halaka,dariya suka yi Yace ni kaina yanzu buya nake Khadija Baki San case din ba da ni a cikin masu Zane gandrobobi,Mero tace daina buya sunci ubansu,uban gandroba,Kai nifa ba ruwana cin uban kowa nake na baka dama Goje ka zagi duk wani Gandroba kace nice na saka,Goje yace Billahillazi ba ruwana kina katsina Ina daura ko tare muke uban me zaki iya" baki da ko sisi sai surutu.
Malam Jilani suna zaune yau a daki yace ohh Kai kaga Jamilu,Malam Garzali yace idan arniyar ce tsab namiji zaiyi ridda a kanta ya koma Krista,ai Ina cikin zikiri Ina zaune na ganta manta me nake karantawa nayi sai dai bakin kawai dake motsi cewar Malam Sharu,ta samu kiwo me kyau,Spark Yana kiwatata gaskiya mashaallah,Kai Kai carkwadi gaskiya ana ci da rabonmu idan wa'adinmu ya kare mu dage mu rangado mata,Malam Garzali yace Kai waye zaiyi sake ai sai na zaba bazan sake ganganci ba irin ta farko salamatu sai na hango fuskar nan tata kamar ta birin turawa wannan Yan karamin,fuska kamar an damko gari.
Abba yau gidan Amaryar Jauro yazo,ya iske Jauro an harde a kujera da glass fari medical idonsa Yana karanta jaridar Hausa,Abba yace su Hubby ana ta hutawa,Jauro yace sai yau kaga dama kenan,Maman Annoor ce ta fito ta Sha doguwar rigar atamfa tayi kyau matuka,ta zauna a gefen Jauro tace sannu da zuwa babban aboki,Abba yace yawwa Amarya ya gida ya aka ji da abokina?
Tace gashi baka ga ya canja ba ya dawo wani matashi,Abba dariya yayi yace har abada ai yanzu sai dai ki ta tafasa Masa maganin ciwon baya,yau kafa gobe baya na ciwo,Maman Annoor tace a'a banda shi dakau yake shi,Jauro yace fada Masa,ni na taba ganin Aboki Dan bakin ciki irin Hashimu,Suna ma bakin ciki yake an canja min,Maman Annoor tace wai da nace Noori na? Jauro ya sake Jin sabon Suna yace kaji latest ya fito Hashimu,kullum upgrading dina ake,Maman Annoor ta mike tana dariya tace Qalbina bari nazo,Hashimu ya tuntsire da dariya,bayan ta tafi yace wlh yaudararka take idan gaskiya ne Allah ya Maida ni wajen Yar Inna lafiya,kasan Allah Jauro kayi kaffa kaffa da kudinka kodai tana so ta lashe ma kudade ko Kuma akwai manufa ta daban.
Jauro ya ja tsaki yace Dan kawai Kai Yar Inna bata fada ma ne mu ai mun Saba Jin sunayen soyayya,Yar Inna nata ba irin wannan bane wlh Yar Inna ta sake tace min Qalbina to lafiya ne,amma na auri Amarya sama ta Kai tace Qalbina to kullum wlh da Ido daya zan dinga bacci nasan da wata a kasa,kaima da Habiba ce ta fada zan yarda amma haka kawai karya take kawai dai so take ta susutaka tunda naga tana da hankali,abinci ta kawo shiryayye iri iri,Abba ya duba yace Amarya me dadin tuwo Ina kallo sai na tuna da girkin Yar Inna na jiya haka tayi min shi, Jauro ya bude baki" yace wlh karya kake Yar Innar Yar kauye me ta iya,teacher ce fa cewar Hashimu,ko ka manta ne teacher ce Kuma tattalin gida take koyarwa har yanzu.
AsmaBaffa
[2/16, 8:24 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
16-20
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKU NE
Binta Abba
~Teemah
Hey lovelies
Ke matar aure ce kuma kina neman business din dazakiyi daga gida da kuma baya bukatan jari?
Kai dan makaranta ne kuma kana neman inda zaka ringa samun kudin kashewa?
Ko a'a ke kinada business dinki Amma kina neman wani side hustle haka da zai Kara Miki extra source of income?