← Book details Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 23 OF 68

Sashe 23

Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Yace to yanzu idan aka daura aure gado daya zamu dinga kwana,baki ta bude tace ni ba Yar iska bace ko babata dakinta daban dakin mijinta daban,Arham yace ke banza sai dare ya tsala take miki wayo tana tafiya,ai arcewa suke cikin sanda,Basma ta tsura Masa Ido tace babata Yar iska ce kake so kace? Yace iskancin aure ba,da bata je ba za a haife ki ne,ke wai cikin kogon dutse kike rayuwa? A karkashin dutse kike? duk iskancin mutanen kauye na zancen banza da labarin aure baki san me ake yi ba,Basma tace na sani mana ai hauka na manna Maka Kaine baka gane ba,ka gwada min iya duniyanci,mu mene bamu sani ba,mun San komai,dariya yayi yace haba? yanzu naji sanyi to me akeyi? tace ai in anyi auren Kaine Jagora Shugaba sai ka koya min ka sani a layi sai nabi,Arham a ransa yace ashe Yar duniya ce a haka kamar sakarai,yace uhm Lissafa min me miji da mata suke yi in anyi aure?

Kai ta daga sama ta rike yatsanta daya tace na daya girki,na biyu tsafta,kwalliya,gyara gida,tattausan lafazi,fari, kisisina,wankan tsarki shi yasa aka ce kar a fiye yin kitso sabo kullum sai anyi,Arham yace wa ya fada miki? Kawata ce Karima dan kaji in fada Maka da aurenta yaranta biyu tana fari da Ido tana fadawa Arham,tace uhm to Ina ji sai me? Yin wanka da ango ai Karima ma mijinta Yana cudata nidai ban dani wlh bazan iya ba ni Kam haka kawai ai sai Hawan jini na ya tashi,yace to Ina jinki,da bacci shike nan,yace bacci ma akeyi?to da Kai me zaka yi? In baka yi bacci ba me zaka yiwa wani ko gadina zaka dinga yi? Arham yaga dai Basma duk yanda ya Kai ga son iskancinsa sai ta dakko wata tashar tana ta faman raina Masa hankali,yace bacci nake ji,tun yanzu zaka tafi ko goma fa bata yi ba wlh sai na fadawa Papa nace minti biyar kayi,Arham shuru yayi ya fasa tafiya yasan sai ta iya fada ta hada Masa sharri.

Shuru yayi Yana danna waya tace kunno mana,kanta ta leko ciki,Arham ya fisge mayafin ba zato ya cire ya rike yace a gida ma sai kin fito da mayafi a Nan kike guje guje a gaban mutane,Dan Allah ka bani mayafina wlh zan fadawa Mima...ta furta da shagwaba,hannu ta Kai tana ja Yana ja,ga kwaro nan ya shigar miki riga,wayyo ta wajen Ina tana tambaya tana tattaba wuyanta,kawo na cire miki gashi ta bayanki ya furta ba wasa,ta juya da sauri yaga jela gashinta doguwa har baya an tufke yace a ransa Ina ruwana da gashi ni ko
mace tana da shi ko bata da shi indai zata gyara gashinta normal.

Zip din ya zuge ta wani yi sakato za a cire mata kwaro,ita ba bra ta saka ba,anyi anyi ta saka tace ita yarinya ce baza ta saka ba,yaga bayan ba birki,hannaye biyu ya zura ta bayanta ya taba Boobs dinta,mamaki yayi yace Kai to Ina suke makalewa ba a gani,a'a'a Papa idonsa Yana gani,wlh yana gani tar,Ita Kuma shashar wai ka cire min? Yace a'a kokawa muke ta yi da shi,kar ya cijeni dan Allah ta furta,Ina wajen Ina nan garkuwarki in bari ya cijeki,Yana ta tabe mata Boobs,ji tayi kawai abu daya yake yi ta tuna da kirjinta ne fa,wayyo Ummati ta kwalle da kuka wani ya taba min,sai da kika ce kar na bari gashi naci amanarki,Arham ya toshe mata baki da hannu daya hannu dayan Kuma ya gyara mata zip din yace ke daga taimako,ka taimaki kanka dai wlh sai na fadawa Mima da Papa ka taba min nono bazan yafe ba,wlh idan dai na samu ciki Kaine ta fashe da kuka.

Arham yace dan Allah karki fada kinji ki rufa min asiri? In rufa Maka asiri azo a Ganni Ina laulayi Ummati tace ciki ake samu,wayo aka yi miki sabo da karki yarda wani ya taba da Hallare ake ciki,Karki fadawa Papa,tsoro Arham yaji Papa ya Masa warning yace wlh indai ya sake taba wata mace sai ya Kore shi daga gidan sa,shi yasa yake rokonta karta fada masa,Miman dai ko kin fada Mata ba damuwa,au haka kace wato baka tsoron babarka,yace kawata ce Kuma uwata,kashewa muke mu rufe itace ma ta zugani,dariya Basma tayi tace Allah zaka shiga wuta kace ta zugaka ka taba min nono? So na take da yawa tace inyi komai ba komai duniya ce in Mori kuruciyata,ke in banda ma kece daga naji yanda suke ai ya halatta,naji na gani dan Tabesting dai,ke da zaki ce ungo Sha ma,Ido ta rufe da hannu tace sai kace saniya da danta Allah ya kiyaye ba ruwa a nawa,yace akwai,a'a babu wlh ko shekaranjiya da naje wanka na gwada tatsowa,zan kawo Koko a cika min,dariya tayi tace nidai kana ta koya min iskanci sai sirrina nake fada Maka,Arham yace Kinga da na zaci Baki da komai a kirji,mummunan fahimta kayi min amma Ina da shi,yace naji zahiri saura gani da Ido,ashe zaka dige,yace ba wani digewa kina bacci zanzo na gani in naga dama,ance nauyin bacci ne dake,in kayi hakuri ma zaka gani what are you eating na mouth Yana zuba,dariya Arham yayi yace Iyye turawa sai kwai tace hmm baka San Ina makaranta ba Ina yin candy Papa ya dakko ni Kuma Ina Jin Dan turancina,na iya karatu da rubutu,suna haka har 11pm ta kusa sannan Mima ta zaci ma sun gama ta leko ta gansu a manne ba space,komawa tayi ba tare da sun ganta ba ta kira shi a waya tace kun gama ne? Yace a'a sai anjima,Sha daya na dare ta kusa ka tafi ka kwanta mana ka kyale yarinya,yace kufa kuka ce mu fahimci juna ban gama fahimtar ba,ka tashi ka sallameta ka tafi karka yiwa yarinyar nan wani abu ban yarda da Kai ba,Arham yace to,ta kashe wayar tana cewa sai ya tabewa yarinyar nan kirji wlh yaran zamani bare Arham nasan hali,Bata San aikin gama ya gama ba,tashi yayi yace tafiya zanyi,Basma tace kamar karka tafi Allah muna hirar mu,yace Mima tace muyi bacci haka,tace to sai da safe,yace ba kiss? Da gudu ta arce ta fada dakin su Haly tace cewa yayi wai ba kiss,Mufee tace uhm tsokanarki yayi tace wlh Kai wannan yayan naku Dan iska ne in fada muku gaskiya.

Allah yasa bata ce ya taba ta ba,Haly tace ya miki wani Abu ne? tace yace kar na fada Kuma rufin asiri Yana da dadi indai mutum yayi Abu to a rufa masa asiri kar a tozarta shi,Haly suka yi dariya suka tabbatar Arham ya Kai hannu,Mufee tace ke dai ki Fadi gaskiya tace ai ya wayar min da Kai yace ba ta nan ake samun ciki ba Kunga kuwa da sauki,suka ce ae da sauki suna dariya.

Spark a ranar yaga bazai iya da sabon halin Naila ba ya dauke ta yace muje asibiti kawai ko kwakwalwarki ce a auna in ta kama rukiyya za ayi miki ayi miki,ki sani a gaba da fushi da neman fada ga kuka,karshe kice zan dace da cizo sai kace Yar secret society, vampire kike nema ki dawo,driving yake tana jinsa tace Allah lafiya nake yace a'a sai fa munje asibiti,suna zuwa lokacin likitar tasu bata duty da wata ta hada su a lokacin,Naila bata yi bayanin me take ji ba tace ita kalau take,Spark ne yayi bayanin komai,Likitar tace Anya ba ciki ne da ita ba,Spark yace ku taimakeni ku gano gaskiya na samu salama kullum hakora take kafa min zanyi dadin cizo,Likita tayi dariya ta kaisu wurin test aka yi mata na jini,Likita result Yana fitowa tace to ka huta ma Oga ciki ne da ita 2mnths,yanzu in tayi wani Abu ka daina damuwa,Spark yace ba laifin glove bane batir ne Kai Kuma Baby zaka zo duniya akwai zama ni da Kai,zamu yi zama naji dalilin tsanata da kayi,ba laifin zaune ba na tsaye kasa matata ta dinga zagin ubanka,tana cewa na sire mata,Kullum bana baccin kirki sai Mita,sai fada,Kwalbewa babu,ga son a cije ni,Naila murna ta hanata fushin ma ta daina fushi gaba daya sai farin ciki kawai ta rasa me zata yi,so take kawai su bar asibitin,abin nema ya samu Naila murna ta hanata magana.

Jauro yau matarsa Amarya da Habiba uwar gida ya dakko suka taho gidan Hashimu zasu yini,Hashimu yana gida yasan da zuwansu an shirye su Jauro ana tsakiyar mata,Habiba na gefe Amarya na gefe,Abba ya kalle su yace tattabara sarkin aure,Jauro yace Kai in ka isa kayi mana mace daya ce kwal baza ka iya adalci ba,Kai ba adali bane,Abba yace Kai adalcin kake yi, karka bari na fadawa Habiba abinda kake cewa,Habiba tace nasan zai aikata,bayan sun zauna Abba yace da jiya kuka zo baza ku same mu ba na Kai Yar Inna Saloon,Jauro yace uhmm tsofai tsofai haka? Abba yace daga can muka wuce Shan ice cream kasan ta da son Sanyi,Nima Ina Sha sabo da bana ciwon baya,Jauro yace bana son wulakanci Kuma tunda nace Ina ciwon baya Abu yaki wucewa a wajenka wai shike nan bazan warke ba to?matan ne suka gaisa suka fara hirar su suma su Jauro hirarsu suke yi,Jauro harda kiran Habiba da kanwata tace na'am,Abba yace Habiba Anji kishiya an fara canja hali ana so ayi soyayya ba a iya ba Kuma,dariya suka yi.
Chapter 23 · 0% Book details