Sashe 39
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Arham suna mota ya Kalli Basma yace tunda nake ko a film banga biki irin namu ba sai kace a America ba kowa ba gata,Murmushi Basma tayi tace ko a jikina an tsikari kakkausa ni dama so nake na huta sai abinda naga dama,Arham yace abinda kika ga dama? abinda dai naga dama ai sai abinda nace,Basma tace na girki fa nake nufi da zaman gida,Arham yace sai abinda nake so zanci,sannan na baki uhm uhum hum ya rufe bakinsa yace bari nayi shuru sai lokaci yayi zai nuna,Basma tace na San me kake nufi fa,mu ba wani yare da za ayi mana bamu gane ba,hannun Basma ya riko Yana Murza yatsunta masu kyau,tace ko lalle babu,yace rabu da su zan kaiki ayi miki, wai ba gyaran Amaryar maganin Infection ne ba da na ni'ima ba? tace haka aka ce yace rabu da su zamu yi abinmu,idan naga dama sai nayi zuciya na fasa komai sai anyi gyaran,kyale su Mima haka ma za ayi,zan basu sample, I just wanna have fun to night amma zan iya hakura ko dan bakin cikin Maman Rafeeq so nake sai tayi kuka tunda bata son mu Arham ya furta.
Gidansu me kyau Madaidaici Driver ya kaisu,gidan ya tsaru matukar gaske,Arham suna parking ba kowa a gidan shi da driver suka fito da kayan suka shigar da su sannan ya aiki driver ya fada musu Inda zai je ya siyo musu abinci lafiyayye,Basma sai murna take komai na gidan yayi mata an kashe mata kudi,Ango kuwa da kansa duka akwatuna goma cif ya Kai mata bedroom dinta ya kwashe nasa ya Kai nasa dakin,sannan ya dawo Palo ya gwada tv da komai normal,kitchen ya shiga ya jona su gas duk an hada,ya duba Store tare da kiran Basma da ke aikin kalle kalle yace duba ki gani komai yayi ko akwai abinda kike bukata,Basma harda iyayi tace akwai wani curry kala uku da nake bukata,yace sai gobe sai a kawo Yana kare mata kallo Yana murmushi Yana tauna chewgum,Basma tace yi poster a haka kayi kyau,ya tsaya kuwa a haka Yana tauna chewgum din sama sama, tana murmushi tace kamar dan bariki ni dama haka nake son miji,da Papa talaka ne wlh sai ka Shekare baka yi aure ba,Allah ya taimakeka dai,yanzu ma rashin kunyata ta jawo aka yi min,ki duba gidanki ki gani idan da abin gyarawa naga dai ko mai neat ne,tace sai kayana zana shirya,muje to mu shirya,suna zuwa suka bude kayan lefe suka hau shiryawa suna fito da na fitowa,Arham ya ciro wasu material English gown yace ga wannan zaki saka? in kana so mana,duk abinda nake so shine a Lefen nan,Basma tace tab masu karamin karfi Kun shige su baza ku samu kwancen kayana ba mijina ya naso,dariya ta sake yi tace Allah abin dariya kusan fa mate Dina nane Kai da kadan ka girme ni,yace Kuma a haka zan baki kuka ba,ki rufawa kanki asiri abinda nayi niyya ya tabbata zan fasa wlh nayi maganinki yanzu gashi mu Allah ya hore mana Hallare tabarakalla mashaallah akanta sai kiyi yaji,dariya Basma tayi tace ku kuke da abu daya ai mu mata....Kinga wannan jambakin Ina sonsa a dinga shafa min Ina shanyewa,sai da suka gama shirya kayan tas sannan ya dawo kan inners ta zaba Shima ya zabi wasu,yace wannan bra din sunanta yi shurunka nono,dariya suka yi ta daga kafadarsa.
Yini suka yi suna shirya gidansu Inda baiyi ba suka gyara komai,har kujerun ya kalla yace basu yi ba aba ta Kalli kofa ya juya ya canja mata position,gashi sunci sun koshi abinsu,Basma tace saura me gyaran jiki,yace karki damu za ayi,fes za a gyara min wajen zan bawa su Mima mamaki,Basma tace ai Gani suke mu yara ne suna kallon jikina wai kake so,Arham yace kyale su zasu ga yaro abokin tafiyar manya,Rafeeq ne ya kira shi da niyyar aikensa kana Ina Arham? Ina dakin me dakina,Rafeeq yace bana son wasa,yau fa aka Kai mu dakin aure ka tambayi Mima,to ai yanzu ba abinda kake yi,yace tab wallahi yanzu ko Papa ne bazan fita ba bare wani Yayana,sanda. nazo auren nawa me kuka bani Papa ne ya min komai sabo da haka ba Wanda zai aike ni naje ,Rafeeq yayi murmushi yace sabo da kayi Amarya? ai Amarya ba karya bace abinda kake yi shi zanyi nima,Basma ce tayi magana kaga wannan a dauke su? Yace ae sunyi" su zan saka da dare ko? Arham yace ahhh na tuna a canja su ba yanzu ba,Rafeeq yace ashe dai da gaske ne Arham,zauna wasa Rafeeq asirinka ya karye,dariya Arham yayi kawai ya kashe wayarsa.
Spark ya kira yace wai kaji Arham ya tare yau? Spark yace na sani ni ai,yaron nan sai gori yake ba a bashi komai ba Kuma gaskiya bamu kyauta ba,Spark yace uban me zan Masa bayan gidan nasa ni na zuba musu komai na ciki,papa ya gama gini nayi kayan ciki bai sani bane rabu da shi yayi ta Jin haushin,Rafeeq yace wannan gorin na Arham bari na fadawa Misam mu tura Masa kudi,Misam ya kira ya fada Masa,Misam yayi dariya yace bamu kyauta ba gaskiya Nan take suka Masa transfer ta kudi na kirki,Arham Yana Gani yayi dariya yace sunji gori sun turo kudi,saura matan gidanmu masu aure su Anam.
Basma tace sun baka kenan tana taba gashinsa,yace sun bayar sun wanke kansu saura Spark babban nasan Naila ce bata yi magana ba,amma tana cewa turawa Arham kudi zai bani,Basma tayi dariya tace nima haka zan koma,yace ai zaki iya tunda kina da abin bayarwa,kina da Bado sai dai yanzu ba a San kansa ba tukun.
Basma tace ni nasan kan abina ai,murmushi yayi tare da furta an gama gyaran? tace ae an gama,yace to yanzu bari kiji ko Ikhram bazan kira ba akan gyaran Jikin akwai Babar abokina Yar Sudan ce me kyau take yi,ciki da waje zata gyara min ke,tace to ayi mata magana,a waya ya kira abokinsa yace Dan Allah hadani da Mama,yace to ya bata waya suka yi magana ta fada Masa abinda za a kashe,Nan take ya tura kudin tace a kawo ta yau.
Sai da kowannen su yayi wanka Arham yace driver yazo ya kaisu unguwa,ba bata lokaci yazo suka je wajen me gyaran,a ranar ta fara yi mata ta bata wasu magungunan ta fara amfani da su sai skin da ta gyara mata ta taba wasu subulai da sauran su.
Suna kan hanyar su ta komawa gida ya musu take away suka wuce gida.
Maman Rafeeq suna zaune da Mima tace Basma yau zata yabawa Aya zakinta,Mima tace yanda Arham yake ai sai ta ji jiki Kinga bakin rashin kunya ya mutu an huta,gobe da wuri zan bawa su Haly abinci su Kai daga nan su gani lafiya take in tana bukatar agaji sai kije,Maman Rafeeq tace bazan je ba wannan marasa kunyar yaran naje na ganowa idona,in Baki je ba waye zai je to,shike nan Allah ya kaimu.
Arham Shirin bacci suka yi cikin kayan bacci masu kyau,ya damu Basma mu kwanta,suna kwanciya kamar zata narke ashe Basma an iya kissa da shagwaba,bargo ya lulluba musu yace gida yaji rufi ga kwano ga ceiling duk sabo da kar a ganmu,Basma ta fara Masa shagwaba haka kawai,Arham yace Nidai na shiga uku da duniya yau din nan har an tafi da Imanina an gama Dani,bazanyi karko ba Yar Aljanna da wuri zaki mallake ni,gwara Spark Dani ashe,dariya Basma tayi tare da shigewa kirjinsa sosai tana wata sabuwar shagwabar,Arham yace na bar miki motata na dinga aronta a wajenki Ina fita,Basma tace a'a ni dai....ka rike watarana idan ka bunkasa da kudi sai ka siya min tawa kajiiiiiii.....ta karasa da wata shagwabar Arham yace Dole na bar miki ita sai kin karba ni Kuma sai na dinga aro Ina fita,Yana magana Yana cire mata rigar baccinta a hankali har ya zare ta,Arham ya furta abu haka mashaallah,Basma tace ai ko ni na Kalli jikina na gansu sai nace Allah na gode ma na fita kunyar mijina,Arham da sauri yace ahhh kin fita tass,ya shiga shafe su yana murje su
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Arham suna mota ya Kalli Basma yace tunda nake ko a film banga biki irin namu ba sai kace a America ba kowa ba gata,Murmushi Basma tayi tace ko a jikina an tsikari kakkausa ni dama so nake na huta sai abinda naga dama,Arham yace abinda kika ga dama? abinda dai naga dama ai sai abinda nace,Basma tace na girki fa nake nufi da zaman gida,Arham yace sai abinda nake so zanci,sannan na baki uhm uhum hum ya rufe bakinsa yace bari nayi shuru sai lokaci yayi zai nuna,Basma tace na San me kake nufi fa,mu ba wani yare da za ayi mana bamu gane ba,hannun Basma ya riko Yana Murza yatsunta masu kyau,tace ko lalle babu,yace rabu da su zan kaiki ayi miki, wai ba gyaran Amaryar maganin Infection ne ba da na ni'ima ba? tace haka aka ce yace rabu da su zamu yi abinmu,idan naga dama sai nayi zuciya na fasa komai sai anyi gyaran,kyale su Mima haka ma za ayi,zan basu sample, I just wanna have fun to night amma zan iya hakura ko dan bakin cikin Maman Rafeeq so nake sai tayi kuka tunda bata son mu Arham ya furta.
Gidansu me kyau Madaidaici Driver ya kaisu,gidan ya tsaru matukar gaske,Arham suna parking ba kowa a gidan shi da driver suka fito da kayan suka shigar da su sannan ya aiki driver ya fada musu Inda zai je ya siyo musu abinci lafiyayye,Basma sai murna take komai na gidan yayi mata an kashe mata kudi,Ango kuwa da kansa duka akwatuna goma cif ya Kai mata bedroom dinta ya kwashe nasa ya Kai nasa dakin,sannan ya dawo Palo ya gwada tv da komai normal,kitchen ya shiga ya jona su gas duk an hada,ya duba Store tare da kiran Basma da ke aikin kalle kalle yace duba ki gani komai yayi ko akwai abinda kike bukata,Basma harda iyayi tace akwai wani curry kala uku da nake bukata,yace sai gobe sai a kawo Yana kare mata kallo Yana murmushi Yana tauna chewgum,Basma tace yi poster a haka kayi kyau,ya tsaya kuwa a haka Yana tauna chewgum din sama sama, tana murmushi tace kamar dan bariki ni dama haka nake son miji,da Papa talaka ne wlh sai ka Shekare baka yi aure ba,Allah ya taimakeka dai,yanzu ma rashin kunyata ta jawo aka yi min,ki duba gidanki ki gani idan da abin gyarawa naga dai ko mai neat ne,tace sai kayana zana shirya,muje to mu shirya,suna zuwa suka bude kayan lefe suka hau shiryawa suna fito da na fitowa,Arham ya ciro wasu material English gown yace ga wannan zaki saka? in kana so mana,duk abinda nake so shine a Lefen nan,Basma tace tab masu karamin karfi Kun shige su baza ku samu kwancen kayana ba mijina ya naso,dariya ta sake yi tace Allah abin dariya kusan fa mate Dina nane Kai da kadan ka girme ni,yace Kuma a haka zan baki kuka ba,ki rufawa kanki asiri abinda nayi niyya ya tabbata zan fasa wlh nayi maganinki yanzu gashi mu Allah ya hore mana Hallare tabarakalla mashaallah akanta sai kiyi yaji,dariya Basma tayi tace ku kuke da abu daya ai mu mata....Kinga wannan jambakin Ina sonsa a dinga shafa min Ina shanyewa,sai da suka gama shirya kayan tas sannan ya dawo kan inners ta zaba Shima ya zabi wasu,yace wannan bra din sunanta yi shurunka nono,dariya suka yi ta daga kafadarsa.
Yini suka yi suna shirya gidansu Inda baiyi ba suka gyara komai,har kujerun ya kalla yace basu yi ba aba ta Kalli kofa ya juya ya canja mata position,gashi sunci sun koshi abinsu,Basma tace saura me gyaran jiki,yace karki damu za ayi,fes za a gyara min wajen zan bawa su Mima mamaki,Basma tace ai Gani suke mu yara ne suna kallon jikina wai kake so,Arham yace kyale su zasu ga yaro abokin tafiyar manya,Rafeeq ne ya kira shi da niyyar aikensa kana Ina Arham? Ina dakin me dakina,Rafeeq yace bana son wasa,yau fa aka Kai mu dakin aure ka tambayi Mima,to ai yanzu ba abinda kake yi,yace tab wallahi yanzu ko Papa ne bazan fita ba bare wani Yayana,sanda. nazo auren nawa me kuka bani Papa ne ya min komai sabo da haka ba Wanda zai aike ni naje ,Rafeeq yayi murmushi yace sabo da kayi Amarya? ai Amarya ba karya bace abinda kake yi shi zanyi nima,Basma ce tayi magana kaga wannan a dauke su? Yace ae sunyi" su zan saka da dare ko? Arham yace ahhh na tuna a canja su ba yanzu ba,Rafeeq yace ashe dai da gaske ne Arham,zauna wasa Rafeeq asirinka ya karye,dariya Arham yayi kawai ya kashe wayarsa.
Spark ya kira yace wai kaji Arham ya tare yau? Spark yace na sani ni ai,yaron nan sai gori yake ba a bashi komai ba Kuma gaskiya bamu kyauta ba,Spark yace uban me zan Masa bayan gidan nasa ni na zuba musu komai na ciki,papa ya gama gini nayi kayan ciki bai sani bane rabu da shi yayi ta Jin haushin,Rafeeq yace wannan gorin na Arham bari na fadawa Misam mu tura Masa kudi,Misam ya kira ya fada Masa,Misam yayi dariya yace bamu kyauta ba gaskiya Nan take suka Masa transfer ta kudi na kirki,Arham Yana Gani yayi dariya yace sunji gori sun turo kudi,saura matan gidanmu masu aure su Anam.
Basma tace sun baka kenan tana taba gashinsa,yace sun bayar sun wanke kansu saura Spark babban nasan Naila ce bata yi magana ba,amma tana cewa turawa Arham kudi zai bani,Basma tayi dariya tace nima haka zan koma,yace ai zaki iya tunda kina da abin bayarwa,kina da Bado sai dai yanzu ba a San kansa ba tukun.
Basma tace ni nasan kan abina ai,murmushi yayi tare da furta an gama gyaran? tace ae an gama,yace to yanzu bari kiji ko Ikhram bazan kira ba akan gyaran Jikin akwai Babar abokina Yar Sudan ce me kyau take yi,ciki da waje zata gyara min ke,tace to ayi mata magana,a waya ya kira abokinsa yace Dan Allah hadani da Mama,yace to ya bata waya suka yi magana ta fada Masa abinda za a kashe,Nan take ya tura kudin tace a kawo ta yau.
Sai da kowannen su yayi wanka Arham yace driver yazo ya kaisu unguwa,ba bata lokaci yazo suka je wajen me gyaran,a ranar ta fara yi mata ta bata wasu magungunan ta fara amfani da su sai skin da ta gyara mata ta taba wasu subulai da sauran su.
Suna kan hanyar su ta komawa gida ya musu take away suka wuce gida.
Maman Rafeeq suna zaune da Mima tace Basma yau zata yabawa Aya zakinta,Mima tace yanda Arham yake ai sai ta ji jiki Kinga bakin rashin kunya ya mutu an huta,gobe da wuri zan bawa su Haly abinci su Kai daga nan su gani lafiya take in tana bukatar agaji sai kije,Maman Rafeeq tace bazan je ba wannan marasa kunyar yaran naje na ganowa idona,in Baki je ba waye zai je to,shike nan Allah ya kaimu.
Arham Shirin bacci suka yi cikin kayan bacci masu kyau,ya damu Basma mu kwanta,suna kwanciya kamar zata narke ashe Basma an iya kissa da shagwaba,bargo ya lulluba musu yace gida yaji rufi ga kwano ga ceiling duk sabo da kar a ganmu,Basma ta fara Masa shagwaba haka kawai,Arham yace Nidai na shiga uku da duniya yau din nan har an tafi da Imanina an gama Dani,bazanyi karko ba Yar Aljanna da wuri zaki mallake ni,gwara Spark Dani ashe,dariya Basma tayi tare da shigewa kirjinsa sosai tana wata sabuwar shagwabar,Arham yace na bar miki motata na dinga aronta a wajenki Ina fita,Basma tace a'a ni dai....ka rike watarana idan ka bunkasa da kudi sai ka siya min tawa kajiiiiiii.....ta karasa da wata shagwabar Arham yace Dole na bar miki ita sai kin karba ni Kuma sai na dinga aro Ina fita,Yana magana Yana cire mata rigar baccinta a hankali har ya zare ta,Arham ya furta abu haka mashaallah,Basma tace ai ko ni na Kalli jikina na gansu sai nace Allah na gode ma na fita kunyar mijina,Arham da sauri yace ahhh kin fita tass,ya shiga shafe su yana murje su