Sashe 45
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Nidai wlh bana so naji kina zuwa gidan namijin da bashi da aure komai tsoron Allah dinsa,har kullum shedan Yana nan,Jummai tace rufe mana baki ko na mangareka,idan Bata je ba da ubanka za ayi masa aikin,zaka yi mana mugun fata.
Mero tace bari dai naje nasan zai bani,ta fice sanye da hijab dinta har kasa ta Isa gidan Haneef, Kwanan Haneef uku baya Jin dadi baida lafiya Yana kwance a bedroom Khadija ta shiga,Iro Yana mata sannu da zuwa,tace Salamatu tana gida? Yace bata nan ta tafi kauye ganin danginta sai dai Oga yana ciki kwana uku baida lafiya,Mero hankalinta ya tashi ta nufi ciki da sauri,direct bedroom dinsa ta nufa ta hango shi akwance yayi shuru kawai,sallama tayi ya kalleta a hankali tare da lallabawa ya mike zaune yace yaushe kika zo? yanzu nazo" aka ce baka da lafiya? Naji sauki ai ya furta yace lafiya dai naga kin dan rame kamar kina damuwa? Mero tace ka kashe wayarka ba a samu Babana ne baida lafiya har yanzu aiki ma za ayi Masa Kuma gashi million uku sunce idan ba ayi gaggawar yi ba Nan da kwana biyu zai iya rasa ransa,Mero ta fashe da kuka tace Dan Allah ka taimaka mana ayi Masa ya warke Dan Allah,Arham yace mene na roko na haka ya jawo check ya rubuta mata million uku da rabi yace gashi,bana Jin dadi yanzu shi yasa bazan iya zuwa na biya komai ba kiyi hakuri kije ki biya,Mero sabo da Murna ta fada Saman bed din ta rungume Haneef,tana godiya bata San matsalar Haneef ba mace yake nema wanted itace cutar duk maganin ma yaki Masa aiki,Yana samu ta tabashi shike Nan ya zauce ya fita a hayyacinsa ya fara kissing din Mero Yana shafe mata jiki,Mero tun tana kwatar kanta suna komawa tana rokonsa ya bari sai anyi aure Ina ba ya ji,ya fita karfi,kasa komai tayi ga son juna da feeling din juna Yana Kara assassa abin,yana lallaba Mero Yana rokonta Yana kalallame ta,Mero kuka take kawai tana jinsa gashi itama abubuwan da yake mata baza ta iya hanawa ba ya samu dai ya raba Mero da kayan jikinta,Shima ya cire nasa,yana sarrafa Mero yanda yaga dama a rude yake ya shigi Mero sosai,Yana gurnani Yana Sambatu da Nishi,Mero sai wahala da ta Sha tana ture shi tana kuka amma sai da ya Kai gaci Yana zuwa zai kawo ya haukace Allah ya bawa Mero sa'a ta kwace jikinta ya jawota ya mannata a jikinsa a haka yayi barin madararsa a waje Jikin Mero,Allah yasa baiyi a ciki ba ta kwace kanta.
Sai Nishi yake Yana Jan numfashi da kyar tare da sake kankame Mero a jikinsa.
Khadija Kuka take Wiwi kamar ranta zai fita,tace dama sabo da nazo neman taimako wajenka shine ka keta min haddi,da me yasa baka neme ni ba sai da na zo neman Taimako,bana sonka na tsaneka wlh bana sonka ta mike da kyar tana tafiya da kyar ta Maida kayanta jikinta tana kuka,Haneef kansa ya Kifa ya fashe da kuka sosai marar misali,yace ki saurareni Khadija ba haka bane,ki tsaya kiji,Khadija ta duka ta dauki check din da ya rubuta mata Kuma tace bana sonka na tsaneka,nayi dana sanin saninka a duniya,Kai ba Alkhairi bane,na tsaneka fasiki,daga zuwa neman Taimako" ta juya da takadar kudin Kuma ta tafi tana hawaye tana tafiya da kyar,check Yana hannun ta,Arham kuwa wani mugun lafiya yaji ya samu amma ya rasa abinda ke Masa dadi a duniya.
Iro me gadi yaga Mero ta fito tana takawa da kyar Kuma tana kuka yace lafiya Mai nauyi? Mai nauyi me ya faru? Mero ta fice abinta tana tafiya a kafa da sauri ta shiga napep sabo da burinta ayiwa Mahaifinta aiki,tana zuwa asibitin ta samu Innar su,Munnir,da wasu dangin mahaifinsu suna ta kuka ana Allah yaji kansa,Sani ya riga mu gidan gaskiya,Jummai ta rugo da gudu wajen Mero tana cewa ya rasu wayyo na shiga uku na lalace Khadija,Baku da Uba yanzu,ubanku ya rasu.....
Khadija Mutuwar tsaye tayi kawai hawaye na zuba a idanunta ta ja kafarta a hankali zata juya ta zube kasa a sume.
Salati aka saki tare da daukanta aka dorata a gadon asibiti aka Bata agaji har ta farfado,lokacin an Bada gawa ma dangi sun tafi gida da shi,Jummai ta bisu daga Mero sai Yar uwar Jummai tana jinyar Mero,tana farfadowa,matar tace idan zaki iya ki tashi mu tafi gida,aka sallami Mero tana kuka suka fito,Mero bayan sun shiga Napep ta gwada Masa gidan Haneef ya kaisu tace ku jirani na fito,matar tace to suna tsaye da me napep suna jiran Khadija,Shiga tayi ranta a bace,fuska ba annuri,a Palo ta samu Haneef a zaune ya Sha wanka fes da shi ya warke amma ya hada Kai da gwiwa yayi tagumi,sallama tayi ya dago a firgice tare da amsawa Yana karewa fuskarta kallo,idonta ya kumbura,fuska ba annuri,kafin yayi magana ta mika Masa check dinsa tace karbi,ya manta ma ya Bata check ya karba tace ga kudinka Nan Allah ya Masa rasuwa tana fadar haka ta juya ta fice Yana kwala mata kira ko Juyowa Bata yi ba tayi tafiyarta ta shiga napep suka tafi gida.
Haneef tashi yayi ya kira driver ya dauke shi suka nufi kauyen su Khadija Shima.
AsmaBaffa
[3/2, 8:30 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
61-65
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKI NE
Hajjafatty
Haneef ya riga su Mero Isa kauyen ma,suna zuwa suka ga motarsa acan har an yiwa gawa sutura za a tafi kaita da shi aka tafi kaita,Khadija tana ta sharbar kuka biyu ga na mutuwa ga na abinda ya faru da ita,gidansu a cike da Yan uwa da abokan arziki,Khadija ta shiga ciki ana ta bata hakuri ana mata ta'aziyya ko amsawa bata yi gado ta samu ta kwanta tana ta kuka.
Jummai kuwa sai sambatu take yi Allah yasa mun rabu da Sani lafiya,tunda muke dama shi Sani baya fada baya fada dani sam ,ko Abu yaga nayi ba daidai ba sai dai ya nema min shiriya wajen Allah,masifa ta same mu rana tsaka,mutuwa me Yankan kauna,ta rasa Ina zata je sai gidanmu ta rushe da kuka,ana bata hakuri mutane suna cewa sai hakuri,haka Allah yaso,Maza suka dawo daga janaza ai kuwa sai ga Haneef ya shugo har ciki yayi gaisuwa,yace Ina Khadija? Akace zazzabi take baza ta iya fitowa ba,yace to ayi mata ta'aziyya duk da haka sai da Jummai tace shine Wanda Khadija zata aura ai take fadawa mutane,badan ya so ba haka ya juya ya fita kasa tafiya yayi ya zauna wajen makoki abinsa.
Sai wurin dare ya tafi ransa a bace zuciyarsa kamar ta fashe sabo da bacin rai da bakin cikin abinda ya aikata.
Khadija haka zuwa dare ta lallaba tayi wanka tare da tsarkake jikinta tana kuka tayi sallolinta tana ta addua tare da neman yafiyar Allah, shine ma ta samu sassauci ranar a haka ta kwana,washe gari Haneef duk yanda zai ga Khadija abin yaki ta boye kanta a daki,har aka yi Sadakar Uku bai ganta ba kullum sai yaje Kuma,su kuwa Yan gari Jummai kawai ake zagi ana yi mata Allah ya Kara,suna cewa yanzu maga Inda zata sa kanta,zamu ga ya zata yi,abinci ma sai ya gagare ta,Wanda basu San shi Allah ba haka yake ba.
Bai sake zuwa ba sai da aka yi Sadakar Bakwai,Yana shugowa gidan ya ga Khadija,wani Sanyi yaji a ransa,tana gyara wake duk ta rame,tana Jin muryarsa ta fashe da kuka ta mike ta fada daki tana rusa kuka,Jummai tace lafiya Yar Nan kamar Kinga maye zai lashe miki kurwa,wannan kuka naki Mero na rasa dalilinsa,ko ni da nake Matar ubanki nayi hakuri nayi tawakali amma ke kinki bafa zai dawo ba,Munnir ma ya hakura,Haneef ya durkusa a kasa,Jummai tace tashi Dan Allah ga tabarma yaron kirki,ta karkade Masa tabarma ya zauna.
Da ladabi ya gaishe ta tare da Kara yi mata ta'aziyya,tace an gode fa da hidima ga kayan abinci suna tafe ga kudi Allah ya Kara budi,yace ba komai,Jummai tace shiga dakin nata tana ciki zafin mutuwa ne watakil taji maganarka kai.
Haneef tashi yayi ya shiga dakin Mero ba komai a ciki sai ledar tsakar daki me kyau sai Yar katifarta karama sai kayanta a Ghana must go a gefe,tsaf tsaf an goge.
Haneef ya sameta a kwance tana ganinsa tace ka tafi wlh bana kaunar ganinka na tsaneka,mazinaci fasiki,Idonsa ya runtse sabo da zafin Kalmar da yake ji tana fada Masa,na tsaneka wlh bana sonka bazan aure ka ba macuci,Jummai tana Jin komai amma Bata San dalilin da yasa Khadija take cin mutuncin Wanda zata aura haka ba.
Mero tace bari dai naje nasan zai bani,ta fice sanye da hijab dinta har kasa ta Isa gidan Haneef, Kwanan Haneef uku baya Jin dadi baida lafiya Yana kwance a bedroom Khadija ta shiga,Iro Yana mata sannu da zuwa,tace Salamatu tana gida? Yace bata nan ta tafi kauye ganin danginta sai dai Oga yana ciki kwana uku baida lafiya,Mero hankalinta ya tashi ta nufi ciki da sauri,direct bedroom dinsa ta nufa ta hango shi akwance yayi shuru kawai,sallama tayi ya kalleta a hankali tare da lallabawa ya mike zaune yace yaushe kika zo? yanzu nazo" aka ce baka da lafiya? Naji sauki ai ya furta yace lafiya dai naga kin dan rame kamar kina damuwa? Mero tace ka kashe wayarka ba a samu Babana ne baida lafiya har yanzu aiki ma za ayi Masa Kuma gashi million uku sunce idan ba ayi gaggawar yi ba Nan da kwana biyu zai iya rasa ransa,Mero ta fashe da kuka tace Dan Allah ka taimaka mana ayi Masa ya warke Dan Allah,Arham yace mene na roko na haka ya jawo check ya rubuta mata million uku da rabi yace gashi,bana Jin dadi yanzu shi yasa bazan iya zuwa na biya komai ba kiyi hakuri kije ki biya,Mero sabo da Murna ta fada Saman bed din ta rungume Haneef,tana godiya bata San matsalar Haneef ba mace yake nema wanted itace cutar duk maganin ma yaki Masa aiki,Yana samu ta tabashi shike Nan ya zauce ya fita a hayyacinsa ya fara kissing din Mero Yana shafe mata jiki,Mero tun tana kwatar kanta suna komawa tana rokonsa ya bari sai anyi aure Ina ba ya ji,ya fita karfi,kasa komai tayi ga son juna da feeling din juna Yana Kara assassa abin,yana lallaba Mero Yana rokonta Yana kalallame ta,Mero kuka take kawai tana jinsa gashi itama abubuwan da yake mata baza ta iya hanawa ba ya samu dai ya raba Mero da kayan jikinta,Shima ya cire nasa,yana sarrafa Mero yanda yaga dama a rude yake ya shigi Mero sosai,Yana gurnani Yana Sambatu da Nishi,Mero sai wahala da ta Sha tana ture shi tana kuka amma sai da ya Kai gaci Yana zuwa zai kawo ya haukace Allah ya bawa Mero sa'a ta kwace jikinta ya jawota ya mannata a jikinsa a haka yayi barin madararsa a waje Jikin Mero,Allah yasa baiyi a ciki ba ta kwace kanta.
Sai Nishi yake Yana Jan numfashi da kyar tare da sake kankame Mero a jikinsa.
Khadija Kuka take Wiwi kamar ranta zai fita,tace dama sabo da nazo neman taimako wajenka shine ka keta min haddi,da me yasa baka neme ni ba sai da na zo neman Taimako,bana sonka na tsaneka wlh bana sonka ta mike da kyar tana tafiya da kyar ta Maida kayanta jikinta tana kuka,Haneef kansa ya Kifa ya fashe da kuka sosai marar misali,yace ki saurareni Khadija ba haka bane,ki tsaya kiji,Khadija ta duka ta dauki check din da ya rubuta mata Kuma tace bana sonka na tsaneka,nayi dana sanin saninka a duniya,Kai ba Alkhairi bane,na tsaneka fasiki,daga zuwa neman Taimako" ta juya da takadar kudin Kuma ta tafi tana hawaye tana tafiya da kyar,check Yana hannun ta,Arham kuwa wani mugun lafiya yaji ya samu amma ya rasa abinda ke Masa dadi a duniya.
Iro me gadi yaga Mero ta fito tana takawa da kyar Kuma tana kuka yace lafiya Mai nauyi? Mai nauyi me ya faru? Mero ta fice abinta tana tafiya a kafa da sauri ta shiga napep sabo da burinta ayiwa Mahaifinta aiki,tana zuwa asibitin ta samu Innar su,Munnir,da wasu dangin mahaifinsu suna ta kuka ana Allah yaji kansa,Sani ya riga mu gidan gaskiya,Jummai ta rugo da gudu wajen Mero tana cewa ya rasu wayyo na shiga uku na lalace Khadija,Baku da Uba yanzu,ubanku ya rasu.....
Khadija Mutuwar tsaye tayi kawai hawaye na zuba a idanunta ta ja kafarta a hankali zata juya ta zube kasa a sume.
Salati aka saki tare da daukanta aka dorata a gadon asibiti aka Bata agaji har ta farfado,lokacin an Bada gawa ma dangi sun tafi gida da shi,Jummai ta bisu daga Mero sai Yar uwar Jummai tana jinyar Mero,tana farfadowa,matar tace idan zaki iya ki tashi mu tafi gida,aka sallami Mero tana kuka suka fito,Mero bayan sun shiga Napep ta gwada Masa gidan Haneef ya kaisu tace ku jirani na fito,matar tace to suna tsaye da me napep suna jiran Khadija,Shiga tayi ranta a bace,fuska ba annuri,a Palo ta samu Haneef a zaune ya Sha wanka fes da shi ya warke amma ya hada Kai da gwiwa yayi tagumi,sallama tayi ya dago a firgice tare da amsawa Yana karewa fuskarta kallo,idonta ya kumbura,fuska ba annuri,kafin yayi magana ta mika Masa check dinsa tace karbi,ya manta ma ya Bata check ya karba tace ga kudinka Nan Allah ya Masa rasuwa tana fadar haka ta juya ta fice Yana kwala mata kira ko Juyowa Bata yi ba tayi tafiyarta ta shiga napep suka tafi gida.
Haneef tashi yayi ya kira driver ya dauke shi suka nufi kauyen su Khadija Shima.
AsmaBaffa
[3/2, 8:30 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
61-65
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA AIDA MAMAN TASNIM
PAGE NAKI NE
Hajjafatty
Haneef ya riga su Mero Isa kauyen ma,suna zuwa suka ga motarsa acan har an yiwa gawa sutura za a tafi kaita da shi aka tafi kaita,Khadija tana ta sharbar kuka biyu ga na mutuwa ga na abinda ya faru da ita,gidansu a cike da Yan uwa da abokan arziki,Khadija ta shiga ciki ana ta bata hakuri ana mata ta'aziyya ko amsawa bata yi gado ta samu ta kwanta tana ta kuka.
Jummai kuwa sai sambatu take yi Allah yasa mun rabu da Sani lafiya,tunda muke dama shi Sani baya fada baya fada dani sam ,ko Abu yaga nayi ba daidai ba sai dai ya nema min shiriya wajen Allah,masifa ta same mu rana tsaka,mutuwa me Yankan kauna,ta rasa Ina zata je sai gidanmu ta rushe da kuka,ana bata hakuri mutane suna cewa sai hakuri,haka Allah yaso,Maza suka dawo daga janaza ai kuwa sai ga Haneef ya shugo har ciki yayi gaisuwa,yace Ina Khadija? Akace zazzabi take baza ta iya fitowa ba,yace to ayi mata ta'aziyya duk da haka sai da Jummai tace shine Wanda Khadija zata aura ai take fadawa mutane,badan ya so ba haka ya juya ya fita kasa tafiya yayi ya zauna wajen makoki abinsa.
Sai wurin dare ya tafi ransa a bace zuciyarsa kamar ta fashe sabo da bacin rai da bakin cikin abinda ya aikata.
Khadija haka zuwa dare ta lallaba tayi wanka tare da tsarkake jikinta tana kuka tayi sallolinta tana ta addua tare da neman yafiyar Allah, shine ma ta samu sassauci ranar a haka ta kwana,washe gari Haneef duk yanda zai ga Khadija abin yaki ta boye kanta a daki,har aka yi Sadakar Uku bai ganta ba kullum sai yaje Kuma,su kuwa Yan gari Jummai kawai ake zagi ana yi mata Allah ya Kara,suna cewa yanzu maga Inda zata sa kanta,zamu ga ya zata yi,abinci ma sai ya gagare ta,Wanda basu San shi Allah ba haka yake ba.
Bai sake zuwa ba sai da aka yi Sadakar Bakwai,Yana shugowa gidan ya ga Khadija,wani Sanyi yaji a ransa,tana gyara wake duk ta rame,tana Jin muryarsa ta fashe da kuka ta mike ta fada daki tana rusa kuka,Jummai tace lafiya Yar Nan kamar Kinga maye zai lashe miki kurwa,wannan kuka naki Mero na rasa dalilinsa,ko ni da nake Matar ubanki nayi hakuri nayi tawakali amma ke kinki bafa zai dawo ba,Munnir ma ya hakura,Haneef ya durkusa a kasa,Jummai tace tashi Dan Allah ga tabarma yaron kirki,ta karkade Masa tabarma ya zauna.
Da ladabi ya gaishe ta tare da Kara yi mata ta'aziyya,tace an gode fa da hidima ga kayan abinci suna tafe ga kudi Allah ya Kara budi,yace ba komai,Jummai tace shiga dakin nata tana ciki zafin mutuwa ne watakil taji maganarka kai.
Haneef tashi yayi ya shiga dakin Mero ba komai a ciki sai ledar tsakar daki me kyau sai Yar katifarta karama sai kayanta a Ghana must go a gefe,tsaf tsaf an goge.
Haneef ya sameta a kwance tana ganinsa tace ka tafi wlh bana kaunar ganinka na tsaneka,mazinaci fasiki,Idonsa ya runtse sabo da zafin Kalmar da yake ji tana fada Masa,na tsaneka wlh bana sonka bazan aure ka ba macuci,Jummai tana Jin komai amma Bata San dalilin da yasa Khadija take cin mutuncin Wanda zata aura haka ba.