Sashe 43
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yau Naila taji dadi ta gaisa da mutanenta sai murna take yi,Maza suna komawa aka fito da mata,Mummy ce tazo tare da Yar Uwarta Maman Wahida,Spark ya Kalli Mummy duk da dai ta canja amma bai nuna tana Shan wahala ba,amma sabo da shagwaba ganin Spark har da fashewa da kuka,Spark suna zaune Mummy ta zauna tana goge hawayenta,Spark yace kiyi hakuri Mummy,wannan dalilin yasa naki zuwa da tun farko,idan Kuma ba Kya so na dinga zuwa to shike nan zanci gaba da miki aiken,na daina tace sannan suka gaisa ya gaida Maman Wahida ta zazzage shi tace wato ni ba uwarka ba ce? wai ace ka kasa zuwa wajena har gidan nan kake zuwa,duk da nasan nayi kuskure nice nayi sanadin shigarka gidan yari ka yafe min Dan Allah.
Spark yace na yafe miki tuntuni ni kawai idan na tuna to be honest Ina Jin haushinki amma komai ya wuce Inshaallah bazai sake faruwa ba hakan,take away din suka basu sannan sai ga Mima da Maman Rafeeq suma sun kawo ziyara dama su suna zuwa,har Baban Misam Yana zuwa sosai,Maman Wahida tace ga yata nan bikinta ya kusa Spark, Wahida ta samu mijin aure zata auri wani lecturer Kuma matashi ne wlh kyakyawa da shi ga kyan Hali,bikinta watan gobe,yace naji Mima ta fada min Allah ya kaimu lokacin tace Ameen.
Sun dade suna hira kafin su tattara su tafi,Spark shi kauyen su Naila suka wuce wajen su Goggo.
Mima da Maman Rafeeq kuwa sai suka wuce gidan su Naila basu taba zuwa ba za'a gaisa,suna zuwa Napep suka shiga suna kiran Kubra a waya da haka suka je gidan,Abba suka wuce a Saman katifarsa Yana shago,sun zaci Bai da lafiya dan fitowa yayi shakatawa,Mima tace ga Baban Nailan ma suka leka shagon,Abba yaji kamshi na daban,ya toshe hancinsa yace Haram naji kamshi Kuma Muryar mata,ku dinga Jin tsoron Allah in zaku fita ku daina saka turaren,ku kiyayi hancin Maza ya jiye muku kamshin jiki,wlh babu kyau,duk yanda za ayi wani turaren ajiyar kaya,turaren jiki,da sauransu in ya kama Mazaje suka shaka haramun ne Allah zai muku hukunci,yanzu an dauki wannan wayewa sabo da kawai kina da kudi ko kina matar wani me kudi sai a dinga shiga yanda aka ga dama ana baza kamshi a gari sabo da me kudi shi Gani yake baya yiwa Allah laifi,duk gashi a waje ana gani ko a saka Yar Abaya da guntun mayafi shape duk ya fita maimakon a saka mayafi babba a cire na Abayar baza ayi ba,shi yasa Yar Inna take birgeni wlh ko Abaya ta siya sai ta siya mata mayafin daban Kato Kuma ba kyau aka fita ba,wani fito da sura da kamshi ba shine yake nuna ke yar gayu bace,akwai wankan da mace zata yi cikin sutura Kuma ta fito a Yar gayu ta gaske ba tare da surarta ta bayyana ba irin Yar Inna,duk wannan surutun da Abba yake Bai ma Kalli matan yasan su waye ba,sai da Mima tace Babar Spark ce, Abba ya juyo yace to sabo da Babar Spark ce baza a Fadi gaskiya ba,Maman Rafeeq ta share zancen tace baka da lafiya ne muka ganka a katifa a shago? Abba yace haka nake sana'a ta wlh Inlaw,yanzu in ka sake sai Basir ya Kamaka akan neman kudi,Nan Yar Inna in taga dama tana zuwa ta tayani hira idan Yan mutuncin suna kanta,Mima tayi dariya tace to bari mu shiga ciki,yace ai kunsha rana Inlaws ku shiga tana Nan jullof ta dafa,suka wuce suna dariya,Mima tace gaskiya Spark Yana da siriki a nan, kan bala'i a haka wai nasiha yake mana Murya Kuma a sanyaye,dariya suka sake yi Maman Rafeeq tace bawan Allah bai iya fada ba daga ji wlh irinsu akwai dadin zama,ni da zai aure ni ma ya birge ni,Mima ta bude Baki tace ke ki rufa mana asiri kinji daga zuwan mu ya ambaci Yar Inna-Yar Inna yafi sau nawa.
Shiga suka yi ciki Zarah tana dauke da kanwarta suna ball da Aslam,ganin Baki suka amsa sallama tare da gaishe su,Kubra ta fito tana musu sannu da zuwa,suka shiga ciki Mima a ranta tace Ashe dai suna da rufin asiri ga gidansu me kyau babu makusa,ko Ina Kal Kal Yana kamshi,gaisawa suka yi suka fara hirar gidan yari da su Mima,sannan ta kawo musu Abinci ga nama soyayye a plate da yawa sai ruwa da lemo,Mima tace bari muyi Sallah tukun,suka shiga toilet tare da yin Alwala suka fito sai Sallah,bayan sun idar suka ci abincinsu suna hira,Kubra tace bari a kira me gidan,mun ganshi mun gaisa ai mun Sha nasiha sosai,Kubra tayi dariya tace sai hakuri fa,suka ce ba komai wlh gaskiya ya fada ai,sai yamma likis suka ce zasu tafi,Abba ya kawo musu nono kindirmo da yawan gaske lafiyayye yace ban San me za a Baku ba wlh duk abubuwan Kuna da shi da ma a kauye ne, Yar Inna a basu su kuka da su kubewar Miya,Mima tace ai kuwa ta Abuja ba a samun me kyau,Abba yace daga kauye ake kawo mana Ita kwano kwano ko ba nama kika yi miyarta su Shaheed sai sun dinga tambayarki Mima Ina nawa Naman sabo da dadinta,ai sunanta Ina nawa Naman,Mima suna ta dariya suka ce a bamu to mun gode,Abba yace ki daka daddawarki sosai ki sa mata Dan tattasai Banda tumatir,miyar kubewa bata son tumatir, suna ta dariya su dai a ransu, Kubra ta kawo musu ita da yawan gaske,ga kubewa busashiya,ga daddawa me yawa,da abubuwa dai na Miya,suka yi godiya,suka raka su sai da suka shiga taxi
A haka a gurguje suka nemi gidan Iyalan Yahuza donation suka je suka gaisa Mima har kudi ta basu duk da suna sana'a basa cikin wahala,gwara ma yanzu akan sanda yake raye,yanzu suna samun na kansu suna ci suna koshi sunyi kiba sunyi kyau da yaransu,Ikhy tana taimaka musu.
Mima tace muje Kinga tunda mun kusa zuwa kaduna sai muje gidan su Suhailat Chika itama a gaisa.
Ana shirye shiryen bikin su Nabeela da Rahma Haidar Mamansa ta dawo,shi ya dakkota a airport tare da Mijinta,Hotel da suka kama masaukinsu Haidar yace shi gwara a kama musu gidan haya tunda zasu dade a gari,amma Mamansa tace me gidanta Dan hutu ne ya Saba da rayuwar turai haka ya kyale su,kwanansu uku a gari kullum sai taje gidan Jauro sun gaisa,Haidar suka tafi Abuja shi da Mamansa su biyu,gidan Rafeeq suka sauka,Rafeeq sirika tazo da wuri ya dawo daga Office suna kama da Ikhy dinsa da Maman Haidar,ga Ikhy ciki ya girma sosai da sosai ana ta ja,Haidar Yana parlon Rafeeq suna hira,Rafeeq yace Mufee kuwa tana yawan tambayarka,Haidar yace uhm Kanwarka yanga take min,kazo muje kawai na kaika daga yau baza a sake Maka yanga ba,kasan mata haka suke Yar banza ce ai,Haidar harda kamewa ana kunyar Rafeeq ya zaci wani na kirki ne,sai da Rafeeq yace tashi muje Yar banza aure take so na sani yanzu da zaka taba ta gani zaka yi tana lumshe Ido,ai na kiyayi Yan gidanmu,Haidar yayi dariya yace a'a me zai kaini tace min Dan Iska sai anyi aure,Rafeeq yace tab kana da aiki amma bari ku saba sanda za a dinga dandane Ina gidana ni,kawai dai ana so a daure sai anyi aure sabo da mata akwai zargi baka taba su ba ma ya aka kare bare ka taba su tana jinka da wata ko ka tafi wani wajen zarginka zata dinga yi abinda kayi mata fa shi kake wa wata ma,to sabo da kaucewa irin wannan gwara a kiyaye tabe tabe Nan kafin aure duk da ni nayi amma nasan shedan ne,Haidar Yana dariya yace ai zuciya da shedan akwai ingiza me kantu ruwa Allah yasa nafi karfinsu,ko zan fi karfinsu ko bazan fi ba oho,Rafeeq yace baza kafi ba da alama Kai ba a iyawa, naso nayi karo da shedan na kasa ya bugar Dani,to yanzu dai ga matata Allah yasa itace kawai Kuma na auri Abata.
Haidar a dakin da aka bashi yayi wanka ya canja sabon kaya dal shadda milk ya Sha kyau Yana kamshi,har takalmi ya canja suka fita a motar Rafeeq,suna zuwa ba Wanda ya sani Rafeeq ya kaishi palon baki ya shiga wajen Mima.
Mima tace lafiya na ganka yanzu me Ikhy,Yace wajen Mufee nazo Ina yini? Bayan sun gaisa tace tana dakinta,dakin ya shiga ya samu Mufee tana tunani haka kawai,yace ke Kuma me kike tunani? Yaya mu Munki samun miji wlh aure nake so Nima,Allah zanyi ta Arham Nima a aurar Dani,Kizo to ai ga mijin yazo Malama,Haidar dinki yazo Yana jira,wato yanga kike Masa a zamanin nan,Mufee tace shugo kaji Yaya,shiga yayi ya zauna tace Yaya Ina sonsa wlh baida Matsala amma kawai samunsa da aka yi Bata aure ba shine matsalar,ke da aka same ki ta hanyar auren finsa tarbiyya kika yi? Irin wannan ko a wajen Allah Basu da laifi,suma tashi suka yi suka tsinci kansu a haka,yanzu kika San irin bacin ran da yake ciki? idan ba a jansu a jiki ana kyamar su ana korar su ta ya zasu nutsu su zama na kirki,ba fa laifin su bane,ki auna abin a kanki idan da kece haka ta kasance a kanki ya zaki yi?kin waye kina da Ilimi bai kamata ma kice haka ba,ke da kinfi su Haly ma hankali gaki kyakyawa kinfi matan gidan kyau mune kadai baza a fada mana kyau ba domin Ikhy dita tayi dace,Ikhy Rafeeq ta dace,dariya Mufee tayi tace yanzu ta koma Ikhy Rafeeq Kuma? Yace ae ta koma haka,ki tashi kije Yana jiranki gaki da abin gari,Dariya tayi ta rufe Ido yace,ato yaran Mima badai baiwa ba mu gamu da Hallare matan gasu da Uhum hum banda Anam ita Dangin Papa ta yo shegiya kirji kamar plate duk ta damu mutane.
Spark yace na yafe miki tuntuni ni kawai idan na tuna to be honest Ina Jin haushinki amma komai ya wuce Inshaallah bazai sake faruwa ba hakan,take away din suka basu sannan sai ga Mima da Maman Rafeeq suma sun kawo ziyara dama su suna zuwa,har Baban Misam Yana zuwa sosai,Maman Wahida tace ga yata nan bikinta ya kusa Spark, Wahida ta samu mijin aure zata auri wani lecturer Kuma matashi ne wlh kyakyawa da shi ga kyan Hali,bikinta watan gobe,yace naji Mima ta fada min Allah ya kaimu lokacin tace Ameen.
Sun dade suna hira kafin su tattara su tafi,Spark shi kauyen su Naila suka wuce wajen su Goggo.
Mima da Maman Rafeeq kuwa sai suka wuce gidan su Naila basu taba zuwa ba za'a gaisa,suna zuwa Napep suka shiga suna kiran Kubra a waya da haka suka je gidan,Abba suka wuce a Saman katifarsa Yana shago,sun zaci Bai da lafiya dan fitowa yayi shakatawa,Mima tace ga Baban Nailan ma suka leka shagon,Abba yaji kamshi na daban,ya toshe hancinsa yace Haram naji kamshi Kuma Muryar mata,ku dinga Jin tsoron Allah in zaku fita ku daina saka turaren,ku kiyayi hancin Maza ya jiye muku kamshin jiki,wlh babu kyau,duk yanda za ayi wani turaren ajiyar kaya,turaren jiki,da sauransu in ya kama Mazaje suka shaka haramun ne Allah zai muku hukunci,yanzu an dauki wannan wayewa sabo da kawai kina da kudi ko kina matar wani me kudi sai a dinga shiga yanda aka ga dama ana baza kamshi a gari sabo da me kudi shi Gani yake baya yiwa Allah laifi,duk gashi a waje ana gani ko a saka Yar Abaya da guntun mayafi shape duk ya fita maimakon a saka mayafi babba a cire na Abayar baza ayi ba,shi yasa Yar Inna take birgeni wlh ko Abaya ta siya sai ta siya mata mayafin daban Kato Kuma ba kyau aka fita ba,wani fito da sura da kamshi ba shine yake nuna ke yar gayu bace,akwai wankan da mace zata yi cikin sutura Kuma ta fito a Yar gayu ta gaske ba tare da surarta ta bayyana ba irin Yar Inna,duk wannan surutun da Abba yake Bai ma Kalli matan yasan su waye ba,sai da Mima tace Babar Spark ce, Abba ya juyo yace to sabo da Babar Spark ce baza a Fadi gaskiya ba,Maman Rafeeq ta share zancen tace baka da lafiya ne muka ganka a katifa a shago? Abba yace haka nake sana'a ta wlh Inlaw,yanzu in ka sake sai Basir ya Kamaka akan neman kudi,Nan Yar Inna in taga dama tana zuwa ta tayani hira idan Yan mutuncin suna kanta,Mima tayi dariya tace to bari mu shiga ciki,yace ai kunsha rana Inlaws ku shiga tana Nan jullof ta dafa,suka wuce suna dariya,Mima tace gaskiya Spark Yana da siriki a nan, kan bala'i a haka wai nasiha yake mana Murya Kuma a sanyaye,dariya suka sake yi Maman Rafeeq tace bawan Allah bai iya fada ba daga ji wlh irinsu akwai dadin zama,ni da zai aure ni ma ya birge ni,Mima ta bude Baki tace ke ki rufa mana asiri kinji daga zuwan mu ya ambaci Yar Inna-Yar Inna yafi sau nawa.
Shiga suka yi ciki Zarah tana dauke da kanwarta suna ball da Aslam,ganin Baki suka amsa sallama tare da gaishe su,Kubra ta fito tana musu sannu da zuwa,suka shiga ciki Mima a ranta tace Ashe dai suna da rufin asiri ga gidansu me kyau babu makusa,ko Ina Kal Kal Yana kamshi,gaisawa suka yi suka fara hirar gidan yari da su Mima,sannan ta kawo musu Abinci ga nama soyayye a plate da yawa sai ruwa da lemo,Mima tace bari muyi Sallah tukun,suka shiga toilet tare da yin Alwala suka fito sai Sallah,bayan sun idar suka ci abincinsu suna hira,Kubra tace bari a kira me gidan,mun ganshi mun gaisa ai mun Sha nasiha sosai,Kubra tayi dariya tace sai hakuri fa,suka ce ba komai wlh gaskiya ya fada ai,sai yamma likis suka ce zasu tafi,Abba ya kawo musu nono kindirmo da yawan gaske lafiyayye yace ban San me za a Baku ba wlh duk abubuwan Kuna da shi da ma a kauye ne, Yar Inna a basu su kuka da su kubewar Miya,Mima tace ai kuwa ta Abuja ba a samun me kyau,Abba yace daga kauye ake kawo mana Ita kwano kwano ko ba nama kika yi miyarta su Shaheed sai sun dinga tambayarki Mima Ina nawa Naman sabo da dadinta,ai sunanta Ina nawa Naman,Mima suna ta dariya suka ce a bamu to mun gode,Abba yace ki daka daddawarki sosai ki sa mata Dan tattasai Banda tumatir,miyar kubewa bata son tumatir, suna ta dariya su dai a ransu, Kubra ta kawo musu ita da yawan gaske,ga kubewa busashiya,ga daddawa me yawa,da abubuwa dai na Miya,suka yi godiya,suka raka su sai da suka shiga taxi
A haka a gurguje suka nemi gidan Iyalan Yahuza donation suka je suka gaisa Mima har kudi ta basu duk da suna sana'a basa cikin wahala,gwara ma yanzu akan sanda yake raye,yanzu suna samun na kansu suna ci suna koshi sunyi kiba sunyi kyau da yaransu,Ikhy tana taimaka musu.
Mima tace muje Kinga tunda mun kusa zuwa kaduna sai muje gidan su Suhailat Chika itama a gaisa.
Ana shirye shiryen bikin su Nabeela da Rahma Haidar Mamansa ta dawo,shi ya dakkota a airport tare da Mijinta,Hotel da suka kama masaukinsu Haidar yace shi gwara a kama musu gidan haya tunda zasu dade a gari,amma Mamansa tace me gidanta Dan hutu ne ya Saba da rayuwar turai haka ya kyale su,kwanansu uku a gari kullum sai taje gidan Jauro sun gaisa,Haidar suka tafi Abuja shi da Mamansa su biyu,gidan Rafeeq suka sauka,Rafeeq sirika tazo da wuri ya dawo daga Office suna kama da Ikhy dinsa da Maman Haidar,ga Ikhy ciki ya girma sosai da sosai ana ta ja,Haidar Yana parlon Rafeeq suna hira,Rafeeq yace Mufee kuwa tana yawan tambayarka,Haidar yace uhm Kanwarka yanga take min,kazo muje kawai na kaika daga yau baza a sake Maka yanga ba,kasan mata haka suke Yar banza ce ai,Haidar harda kamewa ana kunyar Rafeeq ya zaci wani na kirki ne,sai da Rafeeq yace tashi muje Yar banza aure take so na sani yanzu da zaka taba ta gani zaka yi tana lumshe Ido,ai na kiyayi Yan gidanmu,Haidar yayi dariya yace a'a me zai kaini tace min Dan Iska sai anyi aure,Rafeeq yace tab kana da aiki amma bari ku saba sanda za a dinga dandane Ina gidana ni,kawai dai ana so a daure sai anyi aure sabo da mata akwai zargi baka taba su ba ma ya aka kare bare ka taba su tana jinka da wata ko ka tafi wani wajen zarginka zata dinga yi abinda kayi mata fa shi kake wa wata ma,to sabo da kaucewa irin wannan gwara a kiyaye tabe tabe Nan kafin aure duk da ni nayi amma nasan shedan ne,Haidar Yana dariya yace ai zuciya da shedan akwai ingiza me kantu ruwa Allah yasa nafi karfinsu,ko zan fi karfinsu ko bazan fi ba oho,Rafeeq yace baza kafi ba da alama Kai ba a iyawa, naso nayi karo da shedan na kasa ya bugar Dani,to yanzu dai ga matata Allah yasa itace kawai Kuma na auri Abata.
Haidar a dakin da aka bashi yayi wanka ya canja sabon kaya dal shadda milk ya Sha kyau Yana kamshi,har takalmi ya canja suka fita a motar Rafeeq,suna zuwa ba Wanda ya sani Rafeeq ya kaishi palon baki ya shiga wajen Mima.
Mima tace lafiya na ganka yanzu me Ikhy,Yace wajen Mufee nazo Ina yini? Bayan sun gaisa tace tana dakinta,dakin ya shiga ya samu Mufee tana tunani haka kawai,yace ke Kuma me kike tunani? Yaya mu Munki samun miji wlh aure nake so Nima,Allah zanyi ta Arham Nima a aurar Dani,Kizo to ai ga mijin yazo Malama,Haidar dinki yazo Yana jira,wato yanga kike Masa a zamanin nan,Mufee tace shugo kaji Yaya,shiga yayi ya zauna tace Yaya Ina sonsa wlh baida Matsala amma kawai samunsa da aka yi Bata aure ba shine matsalar,ke da aka same ki ta hanyar auren finsa tarbiyya kika yi? Irin wannan ko a wajen Allah Basu da laifi,suma tashi suka yi suka tsinci kansu a haka,yanzu kika San irin bacin ran da yake ciki? idan ba a jansu a jiki ana kyamar su ana korar su ta ya zasu nutsu su zama na kirki,ba fa laifin su bane,ki auna abin a kanki idan da kece haka ta kasance a kanki ya zaki yi?kin waye kina da Ilimi bai kamata ma kice haka ba,ke da kinfi su Haly ma hankali gaki kyakyawa kinfi matan gidan kyau mune kadai baza a fada mana kyau ba domin Ikhy dita tayi dace,Ikhy Rafeeq ta dace,dariya Mufee tayi tace yanzu ta koma Ikhy Rafeeq Kuma? Yace ae ta koma haka,ki tashi kije Yana jiranki gaki da abin gari,Dariya tayi ta rufe Ido yace,ato yaran Mima badai baiwa ba mu gamu da Hallare matan gasu da Uhum hum banda Anam ita Dangin Papa ta yo shegiya kirji kamar plate duk ta damu mutane.