Sashe 20
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Ihsan Ido ta zaro tana mamaki yanda yake sakewa da Yar aikin da jiya tazo ma,farfesun ya fara dandawa,tunawa yayi da kazantar gidan su Mero masu tace gasara da Skirt,yace ya batun tsafta kuwa nan dai ba skirt Kuma ba koko bane ko? Mero kamar ta sani tace ai tunda naje aiki Abuja na goge bana biyewa babar mu yanzu ma kullum gyara nake mata Ina so na koya mata yanda ake lamarin duniya,Ihsan tace uwar taki? Ae mana iyaye ma a ilimince idan anga suna ba daidai ba ta siga me kyau da tausasawa zaka fahimtar dasu,akwai wata kissa ta Sahabi na manta,Ihsan tace ke Jahila kice baki sani ba me kika iya kazama,Haneef ne yayi magana ya isa,itace kazama ko ke? Wanda yake gyarawa da Wanda Yana zaune sai dai ya zuba Ido ciki waye kazami?,Ihsan tace Yar aiki ce fa karka manta Haneef,yace to ita ba mutum bace,cin fuska ne wannan ai,ke baki aikin fari bare na baki Kuma ki damu mutane, Ihsan fushi tayi ta mike ta bar wajen tana cewa bazan ci ba bana ci,Mero tace ikon Allah Innallaha ma'assabrin Aunty Ihsan,Aunty Ihsan tawalkaltu alallah bazan biye ki ba Ina da hakuri ni,Haneef ya kalleta yace sit,na'am me kace? Zauna nace muci,Ido ta zaro tace muci fa kace,Uhum muci mana nace" zubawa kanki,Serve your self,Mero tace kana da kirki gaskiya,yace girkin yayi dadi kwana nan zan Kara miki salary double,kinyi abinda banyi zato ba,yanda nace zan biya ki ba haka zan baki ba zan Kara miki,Mero ta Sosa Kai tace na gode tana ta Jin dadi tana murmushi
Farin ciki ya kamata tace yanzu aka fara harkar girki Oga,tunda haka ne zaka ga Abinci iri iri dama na koya a Abuja zaka Sha dadin girkina iri iri,dariya yayi, tace Allah sai nazo na fara zuba Maka Egusi soup,da miyar waterleaf Alaji ya Sha wata tarwada an gama,mu muka iya sarrafa abinci,ni da kitchen yake a tafin hannuna,Kuma nice wacce nasan sirrin tukunya babba da karama,tukunyar kasa data karfe duk nasan kalar dandanon girkin su,Haneef yace yana murmushi to zauna kici,zama ta gyara ta fara ci,suna cin abincin su,Ihsan leken su take yi ta bedroom,tana ci Yana satar kallonta, Mero duk da a kauye take abubuwanta na birgewa take yi.
Sai da ya gama ci ya kwashe wayoyinsa yace Office zan tafi,Kallon film dinmu fa? Maybe na dawo kafin lokacin idan Kuma ban dawo ba ki kalla Kya bani labari
Mero tace to an gama a dawo lafiya Honorable mijin Ihsan Yar wanka sai dai babu mamora,wlh ka dinga morar ta shi yasa take ma gani gani,kamar zaman maguzawa,shi yasa aka ce me shi ya Kara aure sabo da irin haka,yanzu da kana da wata matar da yanzu Ihsan ta kawo kanta tana make ma Murya Darling Ina Kwana,amma yau ko gaishe ka banga tayi ba,haba ko Fir'auna sai da ya zabo mace ta gari Asiya ya aura bare Kai Musulmi,Haneef Yana dariya yace haka ne Khadija zaki tayani zabowa na Kara ni kaina naga Ina bukatar mace ta gari,Mero ta washe baki tace in kayi aure zaka Kara lafiya da nagarta da daraja a idon duniya,amma wannan Ihsan ni da ita ai daya muke,Nima da zaka siya min kayan daukan wanka wlh haka zan dinga cakarewa a gidan nan bamu da banbanci,to yanda nake kwana na tashi haka take kwana,Dan Allah Kai baka ga ta Raina ma hankali bama,ka kashe kudi ka biya sadaki ta zauna a gidanka,Kaci da ita ka shayar da ita ga sutura sannan baka amfanar komai Kuma,ai cikin biyu ayi daya kodai ta dinga karbar Ijakala ko Kuma ka dauki mataki,a kirata ayi maganar nan a gabanta.
Ihsan dama tana labe tana ji tace to munafuka algunguma Ina jinki,Kuma wlh sai kin bar gidan Nan na Kore ki dole ne aikin wai,oh my God kina sani magana,Mero tace ai ba wani Abu aka ce ba fada za a miki ni bazai yuwu na dinga ganin ogana Yana da mata Kuma Yana kwana ya tashi shi kadai ba,kije ki dinga bashi hakkinsa salary na nake ji,ya samu nutsuwa yafi Jin dadin bamu akan lokaci,yau da fushi ya tashi a gidan Nan so kike watarana ya kore mu sabo da rashin samun nutsuwa,in kin San hakane me yasa kika aure shi ai sai ki barwa masu sonsa,kullum cikin fushin ubangiji kike,Ihsan tace ya neme ni ne naki zuwa,sai ya neme ki zaki je,ba hakkinsa bane a bashi mana kayansa,Baki Ihsan ta bude galala tana kallon Mero,tace are you normal?oh bagidajiya ce ke dole kiyi,Mero tace me zaki nuna min ai na fiki ko kina da Ilimin bakya aiki da shi ke,me zaki nuna min kina Kashi kina fitsari wanne kwambo zaki yi, ki bawa Oga hakkinsa kawai a samu salama,bazan bayar ba idan Jikin na ubanki ne kizo ki dauka ki bashi
Mero tace Allah ya kiyaye ma Ubana Sani yayi irin jikinki ai babu lafiya Kuma namiji da jiki irin naki,ke yanzu Dan Allah bakya ganin asarar man shafawa kike da kayan kwalliya? Miji baya yabawa ba ruwansa Dake kema ba ruwanki da shi,ai wlh in nice ke ko Mai bazan shafa ba,ko dangwali yaba bazan shafa ba bare Mai me kamshi,to asara ce babu me yabawa,ni da ke ba banbanci,Haneef Yana jinsu Yana latsa waya suna ta fama,ya fice abinsa,Yana fita Ihsan ta zazzaro ido tace ke ko uwar data haife shi ko uwarsa Hafsatu bata Isa ta fada min magana ba ki shiga hankalinki,bana hayaniya bana shiga Uzurin wani bana so Kuma a shiga nawa,in kika ce zaki shiga gonata wlh iyayenki sai sun bar kauyen ku tsirara,ki kama kanki bana shiga safgar rayuwar wani,Yar aiki ce ke ki tsaya a matsayinki duk da shi Haneef ya daure miki gindi,Mero tace a'a karki Masa sharri ta Ina ya daure min yanzu ma fitsari zanyi abina.
Ihsan ta tsaya tace ke...ke...ki shiga hankalinki wlh na fiki rashin mutunci,Mero tace nawa rashin mutuncin degree ne dan Cotonou,naki kuwa bazai wuce na nan Benue ba,ki bashi jiki ki huta,wlh indai Ina gidan nan sai ya latse ki ya taba kudinsa bazai yuwu ba a dinga ci da rabonsa,naga uban da zai sa ya tabani to,kanin ubanki ne shi Haneef din,Yar iska marar tarbiyya berar kauye.
Mero kalamai ta tausasa da lallashi tace Aunty Ihsan....Auntyna...kiyi hakuri haka zaki hakura ko dukiyar fulanin naki basu da girma ki daina Jin kunya,wai zai ganki kiji kunya ko ai abin kunya ne a gansu ba girma ba haka bane,nooo inji Spark....aure ne sirrinku ne ba wani zai fadawa basu yi masa ba,Kinga ko mu sai dai muyi hasashe cewar ba wasu manya bane amma bamu da tabbas tunda a riga kawai muke ganinsu,Ihsan tace na shiga uku yau Allah ya tsinewa uwarki,Mero ko a jikinta tace Kinga ki nutsu hakuri zakiyi haka Aunty kina so kema fa,Haneef fa ga kyau ga kamshi yanzu wata macen in ta ganshi sai ta fara zaucewa amma ke ana nuna miki hanyar arziki kina runtse Ido, kije kici arzikin Hallare Aunty,ki tuno farko farko sanda kika Kai kanki ya kika ji? Ki koma ki sake karbowa wlh,Ihsan gani tayi Mero kawai bata da Kai ta ja tsaki ta juya tana cewa idan ma hada baki kuka yi shi yace kizo ki lallabani to ki koma ki fada Masa jikina ban bayarwa in Yana so ya kawo kansa,ta juya a ranta tana murna cewar lallai Haneef da Khadija suka hada baki sabo da taje ya kwanta da ita,wata dariya tayi tace wlh tukunna ma Haneef,wasa kake da mata sai ka gaji ka kawo kanka kana roko na.
Salamatu tana gefe ta Dora hannaye a Kai tana tsoro da mamakin Mero,sai da Ihsan ta bar palon Mero ta dinga dariya kasa kasa tace ai wlh sai bakinki ya bude Ihsan,aikin banza baki san ni ba so nake ya kwanta dake ba kawai Dan na hanaki sukuni ne Kuma gashi na saki magana,sai na koya miki masifa a gidan nan, Kya fada mana aji,aji indai bana makaranta ba bane ai aikin banza ne,Salamatu tafiya tayi ta buya kar ma Mero tayi mata magana ace suna gulma.
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Ihsan Ido ta zaro tana mamaki yanda yake sakewa da Yar aikin da jiya tazo ma,farfesun ya fara dandawa,tunawa yayi da kazantar gidan su Mero masu tace gasara da Skirt,yace ya batun tsafta kuwa nan dai ba skirt Kuma ba koko bane ko? Mero kamar ta sani tace ai tunda naje aiki Abuja na goge bana biyewa babar mu yanzu ma kullum gyara nake mata Ina so na koya mata yanda ake lamarin duniya,Ihsan tace uwar taki? Ae mana iyaye ma a ilimince idan anga suna ba daidai ba ta siga me kyau da tausasawa zaka fahimtar dasu,akwai wata kissa ta Sahabi na manta,Ihsan tace ke Jahila kice baki sani ba me kika iya kazama,Haneef ne yayi magana ya isa,itace kazama ko ke? Wanda yake gyarawa da Wanda Yana zaune sai dai ya zuba Ido ciki waye kazami?,Ihsan tace Yar aiki ce fa karka manta Haneef,yace to ita ba mutum bace,cin fuska ne wannan ai,ke baki aikin fari bare na baki Kuma ki damu mutane, Ihsan fushi tayi ta mike ta bar wajen tana cewa bazan ci ba bana ci,Mero tace ikon Allah Innallaha ma'assabrin Aunty Ihsan,Aunty Ihsan tawalkaltu alallah bazan biye ki ba Ina da hakuri ni,Haneef ya kalleta yace sit,na'am me kace? Zauna nace muci,Ido ta zaro tace muci fa kace,Uhum muci mana nace" zubawa kanki,Serve your self,Mero tace kana da kirki gaskiya,yace girkin yayi dadi kwana nan zan Kara miki salary double,kinyi abinda banyi zato ba,yanda nace zan biya ki ba haka zan baki ba zan Kara miki,Mero ta Sosa Kai tace na gode tana ta Jin dadi tana murmushi
Farin ciki ya kamata tace yanzu aka fara harkar girki Oga,tunda haka ne zaka ga Abinci iri iri dama na koya a Abuja zaka Sha dadin girkina iri iri,dariya yayi, tace Allah sai nazo na fara zuba Maka Egusi soup,da miyar waterleaf Alaji ya Sha wata tarwada an gama,mu muka iya sarrafa abinci,ni da kitchen yake a tafin hannuna,Kuma nice wacce nasan sirrin tukunya babba da karama,tukunyar kasa data karfe duk nasan kalar dandanon girkin su,Haneef yace yana murmushi to zauna kici,zama ta gyara ta fara ci,suna cin abincin su,Ihsan leken su take yi ta bedroom,tana ci Yana satar kallonta, Mero duk da a kauye take abubuwanta na birgewa take yi.
Sai da ya gama ci ya kwashe wayoyinsa yace Office zan tafi,Kallon film dinmu fa? Maybe na dawo kafin lokacin idan Kuma ban dawo ba ki kalla Kya bani labari
Mero tace to an gama a dawo lafiya Honorable mijin Ihsan Yar wanka sai dai babu mamora,wlh ka dinga morar ta shi yasa take ma gani gani,kamar zaman maguzawa,shi yasa aka ce me shi ya Kara aure sabo da irin haka,yanzu da kana da wata matar da yanzu Ihsan ta kawo kanta tana make ma Murya Darling Ina Kwana,amma yau ko gaishe ka banga tayi ba,haba ko Fir'auna sai da ya zabo mace ta gari Asiya ya aura bare Kai Musulmi,Haneef Yana dariya yace haka ne Khadija zaki tayani zabowa na Kara ni kaina naga Ina bukatar mace ta gari,Mero ta washe baki tace in kayi aure zaka Kara lafiya da nagarta da daraja a idon duniya,amma wannan Ihsan ni da ita ai daya muke,Nima da zaka siya min kayan daukan wanka wlh haka zan dinga cakarewa a gidan nan bamu da banbanci,to yanda nake kwana na tashi haka take kwana,Dan Allah Kai baka ga ta Raina ma hankali bama,ka kashe kudi ka biya sadaki ta zauna a gidanka,Kaci da ita ka shayar da ita ga sutura sannan baka amfanar komai Kuma,ai cikin biyu ayi daya kodai ta dinga karbar Ijakala ko Kuma ka dauki mataki,a kirata ayi maganar nan a gabanta.
Ihsan dama tana labe tana ji tace to munafuka algunguma Ina jinki,Kuma wlh sai kin bar gidan Nan na Kore ki dole ne aikin wai,oh my God kina sani magana,Mero tace ai ba wani Abu aka ce ba fada za a miki ni bazai yuwu na dinga ganin ogana Yana da mata Kuma Yana kwana ya tashi shi kadai ba,kije ki dinga bashi hakkinsa salary na nake ji,ya samu nutsuwa yafi Jin dadin bamu akan lokaci,yau da fushi ya tashi a gidan Nan so kike watarana ya kore mu sabo da rashin samun nutsuwa,in kin San hakane me yasa kika aure shi ai sai ki barwa masu sonsa,kullum cikin fushin ubangiji kike,Ihsan tace ya neme ni ne naki zuwa,sai ya neme ki zaki je,ba hakkinsa bane a bashi mana kayansa,Baki Ihsan ta bude galala tana kallon Mero,tace are you normal?oh bagidajiya ce ke dole kiyi,Mero tace me zaki nuna min ai na fiki ko kina da Ilimin bakya aiki da shi ke,me zaki nuna min kina Kashi kina fitsari wanne kwambo zaki yi, ki bawa Oga hakkinsa kawai a samu salama,bazan bayar ba idan Jikin na ubanki ne kizo ki dauka ki bashi
Mero tace Allah ya kiyaye ma Ubana Sani yayi irin jikinki ai babu lafiya Kuma namiji da jiki irin naki,ke yanzu Dan Allah bakya ganin asarar man shafawa kike da kayan kwalliya? Miji baya yabawa ba ruwansa Dake kema ba ruwanki da shi,ai wlh in nice ke ko Mai bazan shafa ba,ko dangwali yaba bazan shafa ba bare Mai me kamshi,to asara ce babu me yabawa,ni da ke ba banbanci,Haneef Yana jinsu Yana latsa waya suna ta fama,ya fice abinsa,Yana fita Ihsan ta zazzaro ido tace ke ko uwar data haife shi ko uwarsa Hafsatu bata Isa ta fada min magana ba ki shiga hankalinki,bana hayaniya bana shiga Uzurin wani bana so Kuma a shiga nawa,in kika ce zaki shiga gonata wlh iyayenki sai sun bar kauyen ku tsirara,ki kama kanki bana shiga safgar rayuwar wani,Yar aiki ce ke ki tsaya a matsayinki duk da shi Haneef ya daure miki gindi,Mero tace a'a karki Masa sharri ta Ina ya daure min yanzu ma fitsari zanyi abina.
Ihsan ta tsaya tace ke...ke...ki shiga hankalinki wlh na fiki rashin mutunci,Mero tace nawa rashin mutuncin degree ne dan Cotonou,naki kuwa bazai wuce na nan Benue ba,ki bashi jiki ki huta,wlh indai Ina gidan nan sai ya latse ki ya taba kudinsa bazai yuwu ba a dinga ci da rabonsa,naga uban da zai sa ya tabani to,kanin ubanki ne shi Haneef din,Yar iska marar tarbiyya berar kauye.
Mero kalamai ta tausasa da lallashi tace Aunty Ihsan....Auntyna...kiyi hakuri haka zaki hakura ko dukiyar fulanin naki basu da girma ki daina Jin kunya,wai zai ganki kiji kunya ko ai abin kunya ne a gansu ba girma ba haka bane,nooo inji Spark....aure ne sirrinku ne ba wani zai fadawa basu yi masa ba,Kinga ko mu sai dai muyi hasashe cewar ba wasu manya bane amma bamu da tabbas tunda a riga kawai muke ganinsu,Ihsan tace na shiga uku yau Allah ya tsinewa uwarki,Mero ko a jikinta tace Kinga ki nutsu hakuri zakiyi haka Aunty kina so kema fa,Haneef fa ga kyau ga kamshi yanzu wata macen in ta ganshi sai ta fara zaucewa amma ke ana nuna miki hanyar arziki kina runtse Ido, kije kici arzikin Hallare Aunty,ki tuno farko farko sanda kika Kai kanki ya kika ji? Ki koma ki sake karbowa wlh,Ihsan gani tayi Mero kawai bata da Kai ta ja tsaki ta juya tana cewa idan ma hada baki kuka yi shi yace kizo ki lallabani to ki koma ki fada Masa jikina ban bayarwa in Yana so ya kawo kansa,ta juya a ranta tana murna cewar lallai Haneef da Khadija suka hada baki sabo da taje ya kwanta da ita,wata dariya tayi tace wlh tukunna ma Haneef,wasa kake da mata sai ka gaji ka kawo kanka kana roko na.
Salamatu tana gefe ta Dora hannaye a Kai tana tsoro da mamakin Mero,sai da Ihsan ta bar palon Mero ta dinga dariya kasa kasa tace ai wlh sai bakinki ya bude Ihsan,aikin banza baki san ni ba so nake ya kwanta dake ba kawai Dan na hanaki sukuni ne Kuma gashi na saki magana,sai na koya miki masifa a gidan nan, Kya fada mana aji,aji indai bana makaranta ba bane ai aikin banza ne,Salamatu tafiya tayi ta buya kar ma Mero tayi mata magana ace suna gulma.