Sashe 13
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Maman Rafeeq tana ta rusa kuka mijinta yayi abin kunya bayan itace ta Kori uwar Haidar tace ta yiwa mijinta sharri,Aliyu Sudan yace yanzu Ina Binta take? Haidar yace tuni ta koma Fatima tana England ta samu hadadde tana aure" jiranka zata yi?,ka daina ce mata Binta" Fatima ce yanzu,Kuma ko tana Nan baza ta aure ka ba,me za ayi da miji irinka,shi yasa kullum na dinga tsallaka katanga kullum son Bariki nake ashe gado nayi ni nasan da dalili,Allah ya kiyaye Yan tabe tabe nayi banyi babban ba adduar Kawu tana bina,Aliyu Sudan yace Nima tawa zata bika,Haidar yace a'a'a ko kayi baza ta karbu ba,irin wannan laifi naka munana Ina zaka sa min albarka ta bini Kai kanka inaga sai da aka sallamaka ka gudo daga Sudan din, nidai kawai ka cuceni,cuta ka gama damu Allah ya yafe Maka,bamu muka yi laifi ba da sauki,takaicin ma da banyi aure ba" da nayi aure ne ma da sauki to ban aure ba wace zata ji Dan shege ta aura,Spark yace Kai in da kudinka ko Yankan Kai kake mata yanzu aureka zasu yi,ni da nake da kanne na baka daya a ciki ko Mufee ko Haly wawarka zasu yi.
Annoor Yana jinsu takaici ma ya hanashi magana,yace mudai kawai an cuce mu,yanzu Haidar Kai ubanku Daya da Iman kenan? Yace to ya zaka yi na zama surukin ka,shi yasa muke kama ma,Annoor ya Kalli Haidar ya Kalli Iman yace Kai ya Akai ban kula ba sai yau Kuma Kuna yanayi fa,Haidar yace sa wasa yaro,Haidar ya Kalli babansa yace to yanzu Kai Baba zamu ce ko me kasan bamu da gadonka sai a bamu rabonmu tun a duniya,in kana so mu ce Maka Baba wlh in baka so to kaje da kudinka ni dai ba sake Ganina zaka yi ba dama can Ina da Ubana daban me zanzo nayi Maka,uwar tawa da ka koreta Gombe garinsu,Aliyu Sudan yayi mukus kunya ta isheshi.
Rafeeq yace abin kunya ya bar gidan su Spark ya dawo gidanmu,'Ya'ya biyu rigis ba aure aka same su,sai nayi wata ban zo gidan Nan ba,dama Nima ba kaunata yake ba tunda aka kawo ni riko ka tsaneni,kwana a gidansa bana yi sabo da ba shi ya haife ni ba,matarsa duk kyan gidan Nan abinci wahala yake mata,badan ni ba da yanzu ta canja kamanni,dama shi yasa ake so mutum ya shuka Alkhairi in kaki Kuma duk sanda Allah ya Kamaka to wlh shike nan Kuma,yanzu gashi iya wannan ya isheka,ba duka ba zagi asirinka ya tonu a idon duniya,ga hakkin yaranka,hakkin matan daka zalunta,hakkin matarka ta sunna gani ni kaina Dan riko hakkina kadai sai yasa asirinka ya tonu,yanzu ni uwata zaka sakar min mu ware tunda ba sonta kake ba dama ga Rahma ta dawo ka aureta ka sakar min uwa wlh.
Spark yace wlh kuwa ka saketa kawai kanwar uwar mu a saketa mu tafi da abar mu,Rahma tace in aka saketa Nima bazan aure shi ba Dan Allah kuyi hakuri zai gyara halinsa sai mu zauna lafiya mu hada kanmu,Maman Rafeeq takaici ya kamata tace wato ita wannan kawai ma tunaninta aurensa zata yi ta shugo gidan sabo da so,ni na hakura da Kai Aliyu Sudan ka Aiko min da takarda ta sai na koma gidan Rafeeq,Rafeeq yace gidan Mima zaki zauna gidana bazai zaunu ba,gidana ba gidan zama bane Mama, mu kin San ba a rabamu da Uhum hum,daki ta shiga Aliyu ya bita Yana Bata hakuri ta fito da akwatinta.
Spark yace ni Ashraf na kashe auren kanwar babata yau mutafi gida kina da gata muje ku hadu ku uku a gidan Mima kwana Nan uwata zata tafi babban gida,Haidar yace ku tafi da ita wlh kar ta zauna karku yarda sai ya bata Jan kati uku.
Abba yace Dan Allah ku zauna,Kai Ashraf ku tsaya,suka tsaya Shima Aliyu Sudan din ya zauna ya nutsu Yana kwalla,Abba yace duk wannan abin babu abinda zai gyara ayi hakuri a tattara a yafi juna babu abinda ya Kai hakuri riba,Kai tunda kasan baka son matarka na mene zaka takura mata ka barta ta samu Wanda ke sonta,ka auri wacce kake so kaima shine zaman lafiya,da ka auri wacce kake so duk baza ta kaika ga aikata wannan cikin shegen ba,yace Nima iyaye ne suka hada,Maman Rafeeq tace Nima na tsane shi ba sonshi nake ba sabo da abinda yake min bana kaunarsa" kawai ya sake ni ya auri wacce yake so final
Jauro da Abba suka zauna suna ta sasanci Abu yaki yuwuwa,Maman Rafeeq tace ita tana jiran takarda,Ikhram tana ta kallon Haidar tasan tarihinsa yayi kama da Wanda akace sun hadu ta bangaren uwa,magana tayi tace Haidar Dan Allah a Gombe su waye danginka? Jauro ya karbe zancen ya bata labarin dangin tace to wlh shine cousin dina da babata da babarsa uwarsu Daya ubansu daya ita babata ta rasu a prison,ka kira Mamanka kaji,Haidar yace Kai karfa a dinga gayyato min Yan uwan da ba nawa ba sabo da ni Dan gaba da fatiha ne kowa sai yace Dan uwana nane,ya kira Mamansa tace Haidar kunje kuwa? Yace ae an gama komai zan Baki labari ga wata Ikhram wai yarki ce Yar gidan Sarah wai wacce ta rasu a prison,Maman Haidar harda kuka tana Allahu Akbar Allahu Akbar bani ita 'yata ce,Rafeeq yace to fa Yan uwantaka ta tafi tayi naso harda Ikhy dita.
Sun Dade suna waya da Ikhram,Jauro ya mike yace ku tashi mu tafi sauran bayani ya rage gareka Sudan in ka yanke hukunci ka tuntube mu,suka mike suka fice ya biyo su ya karbi number waya kunyar duniya ta ishe shi,Abba yace ba Sudan ba ko Makkah ne Kai ba ruwan mu.
Gidan Mima suka dunguma,Mima Taga sabuwar masifa Kuma again kanwarta itama wata ta afka wani hali,Mima tana Jin komai ta dinga salati tana sallalami,Mummy tace ni gwara ma na bar garin Nan na huta da wannan masifa,Arham yace saura kis ai jibi za a fara zama,tace zanci ubanka wlh,suna zaune Mufee ta fito cikin atamfa fitted gown ta zuba kyau gasu da kyau dama,Haly ta fito suka gaishe su Mima an koyawa yara gaisuwa,suna tafiya Haidar yace a ransa ba ruwana Ina Dan shege wa zai bani yarsa,kuje da kyawunku bazan so kowa ba,Jauro ya Kalli Haidar yaga Yana kallon Mufeeda,Jauro yace karka bada mu mana,Haidar ya fuske yace ni me nayi suna Kus Kus,Mufeeda Kuma su Haly anga zuka zukan samari harda nutsuwa,ana nuna halin kwarai.
Mima sai yau taga Baban Naila,tace Inshaallah zamu zo har gida a gaisa,Abba yace Allah ya kaimu,Papa yazo suka gaisa a ranar su Abba suka ce sai dai a kwana suka koma gidan Spark kafin su tafi hotel,Naila ganin su Jauro sun fita sai Haidar, Annoor,Iman Spark da ita tace amma a Nan zaki kwana ke Iman,Iman tace ae mana ai ni Ina Nan,Spark da bai San zance ba yace mata da Mijinta ki raba su Ina ruwanki wannan ai shishigi ne ko ke kadai kike kwana ke? Annoor yaji dadi yace so take ta rabani da ita yau Yana dariya,Spark yace a'a idan anan zata kwana Shima ya kwana anan,Annoor yace shine maganar gaskiya,Iman takaici ya kamata da bakin cikin Spark,tayi shuru tana fushi,Haidar Yana jinsu yace ni yanzu Yaya ne bazan ce komai ba kanwata ta rainani,kaji da shi dan iska cewar Annoor.
Naila ce tayiwa Spark rada tace Kai baka gane ba Baby hutawa fa zata yi ya dameta da naci baya bari ta huta shine zata kwana a nan yau,Spark baiyi kasa kasa da Murya ba yace to kawai sai ta huta? akan me zata huta?..Baki Naila ta rufe Masa da hannu,Annoor yace na gane kan zancen Kuma ai,ya leka fuskar Iman Yana dariya yace baki kuka hada ashe, Spark yace karka biye mata Dan Allah indai mata ne haka suka ke,kafin ayi abu suna wani nokewa ana farawa Kuma sai....Naila ce ta rufe Masa baki tana dariya tace wai mene haka Dan Allah ka kyale yarinya a barta ta huta,Annoor Yana dariya yace bamu zo duniya Dan mu huta ba,bauta aka turo mu muyi sabo da haka ita muke yi.
Washe gari tun kafin su tafi Aliyu Sudan ya nemi su Haidar ya sake Bada hakuri sannan yace dukkan abinda ya mallaka ya bawa Haidar Rabi Iman ma Rabi,ya dauki iya harkar business dinsa shi zai ci gaba da neman kudinsa amma kadarorinsa duk ya damkawa Haidar da Iman takardu kowa da nasa,Haidar yace shike nan na yafe Maka" Baba Dodar har lahira,Iman ita duk basu dameta bama iyayen tunda taji shirgin ba raga ta rabu dasu Uzurinta take to taji suna son juna duk da haka harda batun aure su cikin shegen ma bai dame su ba ta soyayyar su suke.
Yau suka koma gida yace zaizo har gida cewar Sudan.
Suna komawa Kuma Baban Annoor yazo shima Yana rokon Annoor ya yafe Masa Annoor yace tunda ka haife ni ta hanyar aure ai ni ka gama min komai na yafe ba abinda ka min wlh,yace to Yar uwarka fa Maryam ka yafe mata,Annoor yace wannan Kuma bata Isa ba tunda ta sa nayi Zina bazan yafe mata ba,yanzu da kanwata ce uwar daya uba daya da shike nan,sannan ta min asiri bazan yafe mata ba,aka buga aka buga akan Annoor ya yafe yace bazai yafe ba,Iman ma haka ya zugata yace wlh in kika yafe munyi hannun riga da ke,Baban Annoor yace Inshaallah watarana zaka yafe mata ne,Annoor yace to ban sani ba ikon Allah amma Banda yanzu bazan yafe ba.
Annoor Yana jinsu takaici ma ya hanashi magana,yace mudai kawai an cuce mu,yanzu Haidar Kai ubanku Daya da Iman kenan? Yace to ya zaka yi na zama surukin ka,shi yasa muke kama ma,Annoor ya Kalli Haidar ya Kalli Iman yace Kai ya Akai ban kula ba sai yau Kuma Kuna yanayi fa,Haidar yace sa wasa yaro,Haidar ya Kalli babansa yace to yanzu Kai Baba zamu ce ko me kasan bamu da gadonka sai a bamu rabonmu tun a duniya,in kana so mu ce Maka Baba wlh in baka so to kaje da kudinka ni dai ba sake Ganina zaka yi ba dama can Ina da Ubana daban me zanzo nayi Maka,uwar tawa da ka koreta Gombe garinsu,Aliyu Sudan yayi mukus kunya ta isheshi.
Rafeeq yace abin kunya ya bar gidan su Spark ya dawo gidanmu,'Ya'ya biyu rigis ba aure aka same su,sai nayi wata ban zo gidan Nan ba,dama Nima ba kaunata yake ba tunda aka kawo ni riko ka tsaneni,kwana a gidansa bana yi sabo da ba shi ya haife ni ba,matarsa duk kyan gidan Nan abinci wahala yake mata,badan ni ba da yanzu ta canja kamanni,dama shi yasa ake so mutum ya shuka Alkhairi in kaki Kuma duk sanda Allah ya Kamaka to wlh shike nan Kuma,yanzu gashi iya wannan ya isheka,ba duka ba zagi asirinka ya tonu a idon duniya,ga hakkin yaranka,hakkin matan daka zalunta,hakkin matarka ta sunna gani ni kaina Dan riko hakkina kadai sai yasa asirinka ya tonu,yanzu ni uwata zaka sakar min mu ware tunda ba sonta kake ba dama ga Rahma ta dawo ka aureta ka sakar min uwa wlh.
Spark yace wlh kuwa ka saketa kawai kanwar uwar mu a saketa mu tafi da abar mu,Rahma tace in aka saketa Nima bazan aure shi ba Dan Allah kuyi hakuri zai gyara halinsa sai mu zauna lafiya mu hada kanmu,Maman Rafeeq takaici ya kamata tace wato ita wannan kawai ma tunaninta aurensa zata yi ta shugo gidan sabo da so,ni na hakura da Kai Aliyu Sudan ka Aiko min da takarda ta sai na koma gidan Rafeeq,Rafeeq yace gidan Mima zaki zauna gidana bazai zaunu ba,gidana ba gidan zama bane Mama, mu kin San ba a rabamu da Uhum hum,daki ta shiga Aliyu ya bita Yana Bata hakuri ta fito da akwatinta.
Spark yace ni Ashraf na kashe auren kanwar babata yau mutafi gida kina da gata muje ku hadu ku uku a gidan Mima kwana Nan uwata zata tafi babban gida,Haidar yace ku tafi da ita wlh kar ta zauna karku yarda sai ya bata Jan kati uku.
Abba yace Dan Allah ku zauna,Kai Ashraf ku tsaya,suka tsaya Shima Aliyu Sudan din ya zauna ya nutsu Yana kwalla,Abba yace duk wannan abin babu abinda zai gyara ayi hakuri a tattara a yafi juna babu abinda ya Kai hakuri riba,Kai tunda kasan baka son matarka na mene zaka takura mata ka barta ta samu Wanda ke sonta,ka auri wacce kake so kaima shine zaman lafiya,da ka auri wacce kake so duk baza ta kaika ga aikata wannan cikin shegen ba,yace Nima iyaye ne suka hada,Maman Rafeeq tace Nima na tsane shi ba sonshi nake ba sabo da abinda yake min bana kaunarsa" kawai ya sake ni ya auri wacce yake so final
Jauro da Abba suka zauna suna ta sasanci Abu yaki yuwuwa,Maman Rafeeq tace ita tana jiran takarda,Ikhram tana ta kallon Haidar tasan tarihinsa yayi kama da Wanda akace sun hadu ta bangaren uwa,magana tayi tace Haidar Dan Allah a Gombe su waye danginka? Jauro ya karbe zancen ya bata labarin dangin tace to wlh shine cousin dina da babata da babarsa uwarsu Daya ubansu daya ita babata ta rasu a prison,ka kira Mamanka kaji,Haidar yace Kai karfa a dinga gayyato min Yan uwan da ba nawa ba sabo da ni Dan gaba da fatiha ne kowa sai yace Dan uwana nane,ya kira Mamansa tace Haidar kunje kuwa? Yace ae an gama komai zan Baki labari ga wata Ikhram wai yarki ce Yar gidan Sarah wai wacce ta rasu a prison,Maman Haidar harda kuka tana Allahu Akbar Allahu Akbar bani ita 'yata ce,Rafeeq yace to fa Yan uwantaka ta tafi tayi naso harda Ikhy dita.
Sun Dade suna waya da Ikhram,Jauro ya mike yace ku tashi mu tafi sauran bayani ya rage gareka Sudan in ka yanke hukunci ka tuntube mu,suka mike suka fice ya biyo su ya karbi number waya kunyar duniya ta ishe shi,Abba yace ba Sudan ba ko Makkah ne Kai ba ruwan mu.
Gidan Mima suka dunguma,Mima Taga sabuwar masifa Kuma again kanwarta itama wata ta afka wani hali,Mima tana Jin komai ta dinga salati tana sallalami,Mummy tace ni gwara ma na bar garin Nan na huta da wannan masifa,Arham yace saura kis ai jibi za a fara zama,tace zanci ubanka wlh,suna zaune Mufee ta fito cikin atamfa fitted gown ta zuba kyau gasu da kyau dama,Haly ta fito suka gaishe su Mima an koyawa yara gaisuwa,suna tafiya Haidar yace a ransa ba ruwana Ina Dan shege wa zai bani yarsa,kuje da kyawunku bazan so kowa ba,Jauro ya Kalli Haidar yaga Yana kallon Mufeeda,Jauro yace karka bada mu mana,Haidar ya fuske yace ni me nayi suna Kus Kus,Mufeeda Kuma su Haly anga zuka zukan samari harda nutsuwa,ana nuna halin kwarai.
Mima sai yau taga Baban Naila,tace Inshaallah zamu zo har gida a gaisa,Abba yace Allah ya kaimu,Papa yazo suka gaisa a ranar su Abba suka ce sai dai a kwana suka koma gidan Spark kafin su tafi hotel,Naila ganin su Jauro sun fita sai Haidar, Annoor,Iman Spark da ita tace amma a Nan zaki kwana ke Iman,Iman tace ae mana ai ni Ina Nan,Spark da bai San zance ba yace mata da Mijinta ki raba su Ina ruwanki wannan ai shishigi ne ko ke kadai kike kwana ke? Annoor yaji dadi yace so take ta rabani da ita yau Yana dariya,Spark yace a'a idan anan zata kwana Shima ya kwana anan,Annoor yace shine maganar gaskiya,Iman takaici ya kamata da bakin cikin Spark,tayi shuru tana fushi,Haidar Yana jinsu yace ni yanzu Yaya ne bazan ce komai ba kanwata ta rainani,kaji da shi dan iska cewar Annoor.
Naila ce tayiwa Spark rada tace Kai baka gane ba Baby hutawa fa zata yi ya dameta da naci baya bari ta huta shine zata kwana a nan yau,Spark baiyi kasa kasa da Murya ba yace to kawai sai ta huta? akan me zata huta?..Baki Naila ta rufe Masa da hannu,Annoor yace na gane kan zancen Kuma ai,ya leka fuskar Iman Yana dariya yace baki kuka hada ashe, Spark yace karka biye mata Dan Allah indai mata ne haka suka ke,kafin ayi abu suna wani nokewa ana farawa Kuma sai....Naila ce ta rufe Masa baki tana dariya tace wai mene haka Dan Allah ka kyale yarinya a barta ta huta,Annoor Yana dariya yace bamu zo duniya Dan mu huta ba,bauta aka turo mu muyi sabo da haka ita muke yi.
Washe gari tun kafin su tafi Aliyu Sudan ya nemi su Haidar ya sake Bada hakuri sannan yace dukkan abinda ya mallaka ya bawa Haidar Rabi Iman ma Rabi,ya dauki iya harkar business dinsa shi zai ci gaba da neman kudinsa amma kadarorinsa duk ya damkawa Haidar da Iman takardu kowa da nasa,Haidar yace shike nan na yafe Maka" Baba Dodar har lahira,Iman ita duk basu dameta bama iyayen tunda taji shirgin ba raga ta rabu dasu Uzurinta take to taji suna son juna duk da haka harda batun aure su cikin shegen ma bai dame su ba ta soyayyar su suke.
Yau suka koma gida yace zaizo har gida cewar Sudan.
Suna komawa Kuma Baban Annoor yazo shima Yana rokon Annoor ya yafe Masa Annoor yace tunda ka haife ni ta hanyar aure ai ni ka gama min komai na yafe ba abinda ka min wlh,yace to Yar uwarka fa Maryam ka yafe mata,Annoor yace wannan Kuma bata Isa ba tunda ta sa nayi Zina bazan yafe mata ba,yanzu da kanwata ce uwar daya uba daya da shike nan,sannan ta min asiri bazan yafe mata ba,aka buga aka buga akan Annoor ya yafe yace bazai yafe ba,Iman ma haka ya zugata yace wlh in kika yafe munyi hannun riga da ke,Baban Annoor yace Inshaallah watarana zaka yafe mata ne,Annoor yace to ban sani ba ikon Allah amma Banda yanzu bazan yafe ba.