Sashe 35
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Fushi Naila tayi tace kudin ba yawa fa kasan bazan kashe su a banza ba wlh,kaima kasan da dalili,to me kika yi da su fada min,Yan uwana na kauye na taimakawa aka siya musu kayan abinci na raba musu,yace wai kuwa Ina Malam Ya'u Dan caca Wanda ya cinye ki a caca? Naila tace so nake in muka je tare ya ganka,okay idan nazo daukanki gobe sai muje can mu kwana Daya,Naila tace ai su Goggo suna Nan mu bari sai sun koma,yace to ba damuwa,yanzu dai kudin turare zan bayar? Tace ae akwai wani takalmi Shima...bazan siya ba Shima turaren Dan Yana da muhimmanci ne,Naila tace dan Allah in na dawo zan baka bado sau ba adadi,Spark yace ko Baki bani ba ai zan kwata ta karfi, kawai bana so turaren ya wuce ni ban siya ba,Beauty ce ta samo mana me siyarwa,Yace to an gode mata za a siya,Beauty ta siya ma bare ni ko million ne sai na siya miki,Naila taji dadi tana murna tace ai na sani,nifa nayi dacen miji.
Sun dade kafin su gama waya .
Washe gari da safe a masallaci kafin ma Mohsin yazo Abba yasa an radawa yaro suna Hasheem,Naila tace ai dai baza a Fadi ubanmu ba sai a samo suna a Dan makala Masa na saka Masa Ashraf ai akwai ma'ana me kyau,Chika tace ba gwara Misam ba,Beauty tace duk kunci ubanku sunansa Annoor shi nake so,ba Annoor mijin Iman ba kawai sunan ne ya min tun da dadewa Ina son Sunan shi yasa,Iman tana zuwa taji ana cewa jariri Annoor tace Annoor Dina? Beauty tace ba shi ba a wanne dalili so kawai nake na saka Masa abina,Allah ya Masa Albarka,Iman tace a kasar Nan naga alama kowa a cikin fushi yake amma sai a dinga nuna a farin ciki ake kowa pretending yake Yana yake,Ina shugowa wata mata ta dinga masifa zan take ta wai,Naila tace Goggo ce fa suna dariya,Mohsin ko zuwa gidan baiyi ba ya barwa Abba komai a hannunsa an radawa yaro suna an yanka raguna uku manya.
Sai da Beauty ta tsala wanka yazo gidan Abba yace sai yanzu kaga damar zuwa wai Kai me gida ka haihu ko,sai an jira ka nufinka?Mohsin yace to Abba gani nayi ka Isa komai a wajen shi yasa ban zo ba sai yanzu,Allah ya shiryeka Mohsin ga raguna Nan an yanka anyi komai,Kai Mohsin yanzu duk wannan ragunan na Beauty ne? Ina na sirikin Beauty? Zan fara hassada gaskiya,Mohsin dariya ya shiga yi yace ta Sanwa Siriki ko a plate ne,Allah ya kiyaye ai wlh da bazan karba ba,Allah sarki Yar Inna da kyar ta samu aka yi yanka a haihuwar Hidaya data Naila,lokacin muna tsananin babu sai babanta ne ya bamu rago,a haihuwar Hidaya,Naila kuwa Tinkiya aka yanka,Kai lokacin kana da gata an bar min gado rago biyu na yanka Maka,Mohsin yace shi yasa nake da Albarka,Abba yace ba wani nan,wlh idan Jauro Bai zo min Suna ba babu ni ba shi ko gidansa bazan sake zuwa ba naga har yanzu bai zo ba,
Annoor kuwa da shi aka rada suna a masallacin mutumin da ban sa rai ba yafi surukin nawa ma Nabeel,sai na ganshi yazo shi da Haidar,sun kyauta ai cewar Mohsin,ciki ya shiga ya gaida Umma,Naila tana zaune tana kwalliya a tsakar gida da mudubi a hannu,gaisawa suka yi ya shiga dakin me jego kasancewar Safiya ce babu mutane sai yamma.
Jauro da wuri yazo ya dauki Abba suka bar gidan suka tafi gidan Amaryar Jauro,Abba Yana zuwa yace shi yasa nake son Habiba wlh tana can ta tafi gidan Sunan jikanta amma ke kina nan gida, Jauro yace ban gane kana son Habiba ba wlh ko na rigaka mutuwa ka auri matata ban yafe Maka ba,Abba Dolo yayi dariya yace Allah sarki Habiba ba ajina bace duk matanka ba ajina a ciki,haba Jauro ai sai dai in na mutu kazo neman auren 'yar Inna Kuma wlh fatalwa zan Maka baza ka taba Jin dadi ba sai na dinga fito Maka a horror,duk Wanda na mutu ya auri Yar Inna ya gama Jin dadin duniya,bazan taba mutuwa gaba daya ba sai na dinga yin fatalwa,Jauro yace ka gaji ma ka mutu gaba daya din,yace in banda ma abinka Habiba ai Bata waye ba ko ka mutu ba abinda zanyi da Habiba sai dai na dinga kawo mata tallafin kayan abinci.
Maman Annoor abinci ta kawo musu Jauro yace munci a gidan suna Yar Inna ta zubo mana girki,ga waina ga sinasir,ga tuwo ga shinkafa dafaduka ga Soyayyar shinkafa ta Sha koron wake da yelluwar Masara,girkin da su Habiba da Maman Annoor har a koma ga rabbana baza a iya ba cewar Abba,Maman Annoor
Jauro Yana Jin Abba yace hmm wlh da zan iya daina Aboki da Kai da tafiya ta zanyi na daina kulaka kaddararren Aboki ka dame ni ka dami iyalina,Abba Yana Jin Jauro Yana surutu yace Jauro ka tuna Baffanka lokacin yana jinsa da jini a jika yace Habiba yake so,Jauro yayi dariya yace muka dinga takara muna fafatawa da Baffa akan Habiba,Abba yace an Dade ana abin kunya a duniya,Jauro yace na dinga gaba da shi nace da Habiba idan yazo zance kawai kar tayi tunanin Uba nane ta fasa Masa Kai,Ashe ya fini target ni Ina zuwa zancen yasa yaran unguwar suka Kwada min Mari yafi biyar,ranar da za'a daura aure naje na sace Habiba muka gudu,sai gashi ana rokona na dawo a daura Dani,lokacin ana tsoro kar na lalata ta,Habiba Kuma ita ga virgin me tsoron Allah,Komai aka yi Jauro ba kyau Allah ya hana,Miko min takalmi Allah ya Hana Jauro ni ba matarka bace babu kyau ka sa wata mata tayi Maka hidima,Maman Annoor tana dariya tana saurarensu.
Sai yamma likis Annoor ya biyo daga wajen aiki ya kira Iman ta fito su tafi gida,sallama ta musu,Beauty ta bata kayan suna wani cake da tarkace a cikin wata jaka me kyau,ta shiga kwalawa Naila kira..Nailan Spark.....Nailan Spark nake nema ta leka wani daki...dai dai lokacin Spark ya shugo gidan tare da Mohsin,yaji ana kwalawa Naila kira Nailan Spark,yace ko wace wannan ta iya kiran Sunan, ya furta da kansa Nailan Spark sweet name,Iman ta sake kiran sunan Nailan Spark zan tafi,Spark yace ga dai Spark din Naila,murmushi tayi suka gaisa,yace kin iya saka suna,Naila ce ta fito tace Iman wai har tafiya? Yazo fa yana waje,Naila tace to ki gaida gida muna godiya In na dawo zanzo,Allah ya kawoki Beautyn Mohsin ta shiga wanka kice na ware na gode ta juya ta fita,tana zuwa Annoor yace Ina Hidaya? tace yau ana suna gidansu ai baza mu tafi tare ba,ban gane ba Dan Allah je kice ta fito mu tafi sauke ta zanyi a gida.
Iman ta koma ta kira Hidaya tace ki taso mu tafi inji Sweet,Hidaya zata yi musu Naila tace in kin zauna uban me zaki wa wani ke ba aiki kike ba sai kwanciya, tashi ki tafi,Hidaya zata yi magana Naila ita a dole babba tace ki tashi ki tafi wlh wai wanne irin Abu ne wannan,tashi tayi kawai ta gaida Spark tace Umma na tafi,tun yanzu? to ya turo a daukeni ya zanyi Abba ya riga da ya bada ni,to ki gaida gida, ta fita suka tafi Iman tana gaban mota Hidaya tana baya suna ta hirarsu har Annoor.
Amare kuwa Nabeela da Rahma shirye shiye suke yi Abu Yana ta tahowa kusa.
Naila Shirin tafiya ta wuce tana yi,su Chika ma haka,Beauty tace Ina ma Nima a can nake tare da ku,Spark Yana wajen Umma bayan sun gaisa ya fita Yana jiran su,sallama suka yi suka tafi Zarah da ta rako Naila tace Aunty ki tafi dani,ki bari ayi hutu da kaina zanzo na dauke ki cewar Spark,Chika,Ikhram,Naila da Spark airport suka wuce,Spark ya gansu a hanya zasu jera da shi yace bazai yuwu ba kuyi gaba ku biyu ko baya ni da Baby muna tare,sai kace me mata uku sai kallona ake yi,Ikhram da Chika suka yi gaba Naila da Spark suna baya a haka suka shiga jirgi zuwa Abuja.
Mummy ce zaune tare da Yar uwarta a gidan yari tace har yanzu Spark bai zo ya duba uwarsa ba tun Ina Jin wahalar rayuwa a gidan Nan har na fara Sabawa ma,Maman Wahida tace wannan yaro baida hali,Ina gidan nan yake zuwa wajen wata banza bazai neme ni ba,danki ba Dan mutunci bane,Mummy tayi murmushi ta furta haba Yaya duk yaran Mima akwai kamar Dana?gaskiya nasan da dalili amma zaizo ne,tunda Yana min aike ai da sauki,tabe baki Maman Wahida tayi,su biyu a gidan yari basa safgar kowa sun hade kansu suyi fada su shirya ba sa kula kowa su masu kudi ne,Mummy ma tafi saukin Kai sabo da ta canja hali sosai kafin a kawo ta gidan yari,Maman Wahida kuwa har yanzu da akidarta ta kudi ita me kudi ce.
Sun dade kafin su gama waya .
Washe gari da safe a masallaci kafin ma Mohsin yazo Abba yasa an radawa yaro suna Hasheem,Naila tace ai dai baza a Fadi ubanmu ba sai a samo suna a Dan makala Masa na saka Masa Ashraf ai akwai ma'ana me kyau,Chika tace ba gwara Misam ba,Beauty tace duk kunci ubanku sunansa Annoor shi nake so,ba Annoor mijin Iman ba kawai sunan ne ya min tun da dadewa Ina son Sunan shi yasa,Iman tana zuwa taji ana cewa jariri Annoor tace Annoor Dina? Beauty tace ba shi ba a wanne dalili so kawai nake na saka Masa abina,Allah ya Masa Albarka,Iman tace a kasar Nan naga alama kowa a cikin fushi yake amma sai a dinga nuna a farin ciki ake kowa pretending yake Yana yake,Ina shugowa wata mata ta dinga masifa zan take ta wai,Naila tace Goggo ce fa suna dariya,Mohsin ko zuwa gidan baiyi ba ya barwa Abba komai a hannunsa an radawa yaro suna an yanka raguna uku manya.
Sai da Beauty ta tsala wanka yazo gidan Abba yace sai yanzu kaga damar zuwa wai Kai me gida ka haihu ko,sai an jira ka nufinka?Mohsin yace to Abba gani nayi ka Isa komai a wajen shi yasa ban zo ba sai yanzu,Allah ya shiryeka Mohsin ga raguna Nan an yanka anyi komai,Kai Mohsin yanzu duk wannan ragunan na Beauty ne? Ina na sirikin Beauty? Zan fara hassada gaskiya,Mohsin dariya ya shiga yi yace ta Sanwa Siriki ko a plate ne,Allah ya kiyaye ai wlh da bazan karba ba,Allah sarki Yar Inna da kyar ta samu aka yi yanka a haihuwar Hidaya data Naila,lokacin muna tsananin babu sai babanta ne ya bamu rago,a haihuwar Hidaya,Naila kuwa Tinkiya aka yanka,Kai lokacin kana da gata an bar min gado rago biyu na yanka Maka,Mohsin yace shi yasa nake da Albarka,Abba yace ba wani nan,wlh idan Jauro Bai zo min Suna ba babu ni ba shi ko gidansa bazan sake zuwa ba naga har yanzu bai zo ba,
Annoor kuwa da shi aka rada suna a masallacin mutumin da ban sa rai ba yafi surukin nawa ma Nabeel,sai na ganshi yazo shi da Haidar,sun kyauta ai cewar Mohsin,ciki ya shiga ya gaida Umma,Naila tana zaune tana kwalliya a tsakar gida da mudubi a hannu,gaisawa suka yi ya shiga dakin me jego kasancewar Safiya ce babu mutane sai yamma.
Jauro da wuri yazo ya dauki Abba suka bar gidan suka tafi gidan Amaryar Jauro,Abba Yana zuwa yace shi yasa nake son Habiba wlh tana can ta tafi gidan Sunan jikanta amma ke kina nan gida, Jauro yace ban gane kana son Habiba ba wlh ko na rigaka mutuwa ka auri matata ban yafe Maka ba,Abba Dolo yayi dariya yace Allah sarki Habiba ba ajina bace duk matanka ba ajina a ciki,haba Jauro ai sai dai in na mutu kazo neman auren 'yar Inna Kuma wlh fatalwa zan Maka baza ka taba Jin dadi ba sai na dinga fito Maka a horror,duk Wanda na mutu ya auri Yar Inna ya gama Jin dadin duniya,bazan taba mutuwa gaba daya ba sai na dinga yin fatalwa,Jauro yace ka gaji ma ka mutu gaba daya din,yace in banda ma abinka Habiba ai Bata waye ba ko ka mutu ba abinda zanyi da Habiba sai dai na dinga kawo mata tallafin kayan abinci.
Maman Annoor abinci ta kawo musu Jauro yace munci a gidan suna Yar Inna ta zubo mana girki,ga waina ga sinasir,ga tuwo ga shinkafa dafaduka ga Soyayyar shinkafa ta Sha koron wake da yelluwar Masara,girkin da su Habiba da Maman Annoor har a koma ga rabbana baza a iya ba cewar Abba,Maman Annoor
Jauro Yana Jin Abba yace hmm wlh da zan iya daina Aboki da Kai da tafiya ta zanyi na daina kulaka kaddararren Aboki ka dame ni ka dami iyalina,Abba Yana Jin Jauro Yana surutu yace Jauro ka tuna Baffanka lokacin yana jinsa da jini a jika yace Habiba yake so,Jauro yayi dariya yace muka dinga takara muna fafatawa da Baffa akan Habiba,Abba yace an Dade ana abin kunya a duniya,Jauro yace na dinga gaba da shi nace da Habiba idan yazo zance kawai kar tayi tunanin Uba nane ta fasa Masa Kai,Ashe ya fini target ni Ina zuwa zancen yasa yaran unguwar suka Kwada min Mari yafi biyar,ranar da za'a daura aure naje na sace Habiba muka gudu,sai gashi ana rokona na dawo a daura Dani,lokacin ana tsoro kar na lalata ta,Habiba Kuma ita ga virgin me tsoron Allah,Komai aka yi Jauro ba kyau Allah ya hana,Miko min takalmi Allah ya Hana Jauro ni ba matarka bace babu kyau ka sa wata mata tayi Maka hidima,Maman Annoor tana dariya tana saurarensu.
Sai yamma likis Annoor ya biyo daga wajen aiki ya kira Iman ta fito su tafi gida,sallama ta musu,Beauty ta bata kayan suna wani cake da tarkace a cikin wata jaka me kyau,ta shiga kwalawa Naila kira..Nailan Spark.....Nailan Spark nake nema ta leka wani daki...dai dai lokacin Spark ya shugo gidan tare da Mohsin,yaji ana kwalawa Naila kira Nailan Spark,yace ko wace wannan ta iya kiran Sunan, ya furta da kansa Nailan Spark sweet name,Iman ta sake kiran sunan Nailan Spark zan tafi,Spark yace ga dai Spark din Naila,murmushi tayi suka gaisa,yace kin iya saka suna,Naila ce ta fito tace Iman wai har tafiya? Yazo fa yana waje,Naila tace to ki gaida gida muna godiya In na dawo zanzo,Allah ya kawoki Beautyn Mohsin ta shiga wanka kice na ware na gode ta juya ta fita,tana zuwa Annoor yace Ina Hidaya? tace yau ana suna gidansu ai baza mu tafi tare ba,ban gane ba Dan Allah je kice ta fito mu tafi sauke ta zanyi a gida.
Iman ta koma ta kira Hidaya tace ki taso mu tafi inji Sweet,Hidaya zata yi musu Naila tace in kin zauna uban me zaki wa wani ke ba aiki kike ba sai kwanciya, tashi ki tafi,Hidaya zata yi magana Naila ita a dole babba tace ki tashi ki tafi wlh wai wanne irin Abu ne wannan,tashi tayi kawai ta gaida Spark tace Umma na tafi,tun yanzu? to ya turo a daukeni ya zanyi Abba ya riga da ya bada ni,to ki gaida gida, ta fita suka tafi Iman tana gaban mota Hidaya tana baya suna ta hirarsu har Annoor.
Amare kuwa Nabeela da Rahma shirye shiye suke yi Abu Yana ta tahowa kusa.
Naila Shirin tafiya ta wuce tana yi,su Chika ma haka,Beauty tace Ina ma Nima a can nake tare da ku,Spark Yana wajen Umma bayan sun gaisa ya fita Yana jiran su,sallama suka yi suka tafi Zarah da ta rako Naila tace Aunty ki tafi dani,ki bari ayi hutu da kaina zanzo na dauke ki cewar Spark,Chika,Ikhram,Naila da Spark airport suka wuce,Spark ya gansu a hanya zasu jera da shi yace bazai yuwu ba kuyi gaba ku biyu ko baya ni da Baby muna tare,sai kace me mata uku sai kallona ake yi,Ikhram da Chika suka yi gaba Naila da Spark suna baya a haka suka shiga jirgi zuwa Abuja.
Mummy ce zaune tare da Yar uwarta a gidan yari tace har yanzu Spark bai zo ya duba uwarsa ba tun Ina Jin wahalar rayuwa a gidan Nan har na fara Sabawa ma,Maman Wahida tace wannan yaro baida hali,Ina gidan nan yake zuwa wajen wata banza bazai neme ni ba,danki ba Dan mutunci bane,Mummy tayi murmushi ta furta haba Yaya duk yaran Mima akwai kamar Dana?gaskiya nasan da dalili amma zaizo ne,tunda Yana min aike ai da sauki,tabe baki Maman Wahida tayi,su biyu a gidan yari basa safgar kowa sun hade kansu suyi fada su shirya ba sa kula kowa su masu kudi ne,Mummy ma tafi saukin Kai sabo da ta canja hali sosai kafin a kawo ta gidan yari,Maman Wahida kuwa har yanzu da akidarta ta kudi ita me kudi ce.