Sashe 31
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Naila tace wlh da Spark ya mutu gwara a kwace komai nawa na duniya,ke nifa Ina Jin akan ya mutu gwara mu mutu tare ko na riga shi,Basma tace tab wlh da cewa za ayi na zaba shi zan tura musamman idan na haihu in na mutu mantawa zaiyi ya auri wata ga yarana na barsu ai gwara ni na zauna na kula da abina,Naila tace wlh tunda kike fadar haka Baki fara son Arham ba amma duk sanda kika fara sonsa zaki bani labari da kanki,Basma tace Ina sonsa fa nifa tunda yazo zance naji kwakwalwata ta kwance a kansa sabo da sai naji kamar kar ya tafi,sanda Papa ya Kore shi daga gidan Nan akan nono na" ji nayi kamar nasa wuka na yanke su na watsar,Naila ta dinga dariya,tace nonon naki? Ei ai kuwa na musu addua mace Allah yasa su motse su tamushe,Kullum na dinga ciwon Kai sabo da bana ganinsa tana fada tana mulmulawa Naila cinya da hannu,Naila tace kyale min cinya dan Allah haka,Basma tace Spark Yana shanawa wlh Laushi,Naila tace naji tashi kiyi wanka sai Ango yazo ko so kike ya ganki haka ba gayu? tace a'a bari nayi,ta mike ta shiga toilet.
Su Chika ne da Ikhram suka shugo suna surutunsu har Basma ta fito a wanka,tace sai kallo na akeyi yanzu na shiga uku da kallo wajen mutane,kowa Amarya ce itace Amaryar she.
Ikhram ta mike tace Allah daga surukar General da Mima ta tashi na gaji,nifa idan ba a gidana nake ba takura nake yi,Chika tace yanzu Nan duk yaran Mima sun dirka mana ciki wannan yara Kwai Yan Duniya,yanzu Mima baza taji kunya ba ace 'ya'yanka duk sunyiwa matansu ciki,Naila tace Banda ni,Basma tace wlh harda ke Munji labari,Chika tace da gaske? Naila tace ke daga nayi zazzabi ake min wannan hasashen,idan akwai ai zaku sani ma,Basma tace Kun San girman Allah cike ne da ita.
A gurguje suka zabarwa Amarya kayan sawa Leshi ne fari kwal me tsada yaji dinki hadadde ta shirya sabo ne dal,dama Mima ta Dinka mata bata saka ba,Ikhram ce ta yi mata dauri da Yar kwalliya sama sama ta zuba kyau sosai tana kamshi,Naila tace to muje Palo,Basma tace bazan iya fita ba ni kunya nake ji kawai kawai sai na fita mu hada Ido da Mima shike nan tasan na zama surukarta,Danta zai dinga tabani sai naje ta ganni,dariya su cika suka yi,ke a yaran ma sakarai ce Basma mene abin kunya duk dangi ne waye bai sanki ba.
Da kyar suka yaki Basma ta tashi suka fito,sai buya take a bayan su tana ja da baya tana rufe fuska,abokan Ango da dangi kaf suka shugo lokaci guda da yawansu kuwa sun cika Palo,Basma bayan Ikhram ta tsaya tana buya,Ikhram ta matsa aka ganta kowa ta kiriri, ta rasa Inda zata saka kanta,ta rufe idanuwanta gam,Ango ya kalleta kawai,abokan Ango yara dasu matasa suka fara pics dinsu har family,Amarya sai kunya take je,bayan an gama akace za a yiwa Amarya da Ango su kadai,Basma tace nidai surukaina suna nan bazan tsaya ba,Arham ya harareta tayi shuru ta tsaya ana dauka ta ko Ina,ana gamawa Basma ta zauna tana ta tunanin abinda Naila tace ta yiwa mijinta ita tunaninta tun yanzu zata fara aikin.
Dangin Mima duk da yamma suka tafi ya rage sai surukan Mima sai yaranta su Spark suna gidan suna ta hira,Arham Yana ta sallamar baki,Basma daga ji Mima tace yau Arham tun safe Bai ci komai ba ma,Basma ta tuna tace ance na dinga kula da shi Kuma,tashi tayi sum sum ta shige kitchen ta dinga bincike a kitchen tana zabo kwanika,wani sabon kwali da ba a bude ba ta farke flask ne sababbi masu masifar kyau da tsada,Basma tace irinsu ne na me gida ta zazzabo abinta tace sun da ce da shi.
Sai na samu na gyara Masa gashinsa to ya zanyi ance na chafe shi dole na chafe shi nace cika masakinka Dan Arham,bari ya shugo.
AsmaBaffa
[2/24, 9:10 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
41-45
Official
By
AsmaBaffa
Page naki ne
Mrs Muhammad
*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Abincin ta zaba iri iri ta zuba Masa a flasks ta shirya komai abinta,Mima ce ta shugo ta Kalli abinda Basma tayi tace wa yace ki dakko wannan flask din? Wa ya aike ki? Kin San na mene ne? satin nan fa na siye shi zan kaiwa wata matar Senator gudun mowa zata aurar da yarta shine kika dakko kika wanke tare da zuba abinci,wa zaki bawa? Wanne baki kika yi?Basma tayi shuru,tambayarki nake yi nidai nasan a dangin ki ma ba wanda yazo,Basma tace dama Arham ne yace a bawa Yar aiki ta kaiwa wani abokinsa yazo daga nesa shine na zuba a nan sabo da ya fita kunya,naku ne flask din? Ki bari in aka kaiki gidanki sai kiyi Iko da kayanki,juye ki bani flask Dina,Basma kuka zata yi tace wlh idan aka kwace sai nayi zuciya a gidan nan,ko na fadawa Papa a bar min shi flask din,shi Papa sai ya biya kudinsa shike nan ya zama nawa,wlh da haka aka yi ma na huta ya biyani kudina cewar Mima,Basma tace to mun karbi bashi Mima zan karbi kudin sai na baki,Hakan yayi Ina jira Mima ta furta,tace to.
Masu aiki ne suka shugo suka fara sabon girki,Basma ta juye waccen abincin tace wannan dama ya tsufa ayi sabo a zuba min a Nan,ta wanke flask dukkansu tace gashi wannan duk abinda ya dace a zuba min daban special,suka ce to Amarya.
Tana fita taga yan mata sun cika Palo wai duk Yan secondary school da Yan University din su Arham ne suka zo Masa murna,sun ci wanka ga abokai Maza suma Yan makaranta,Basma ta zauna tana cewa nidai bani da kawaye a garin Nan,friends din mijinki ne suka zo muku murna,Basma ta tabe baki a ranta tace Allah yasa dai bai taba musu nono ba,gaisawa aka yi aka nuna musu Amarya,suka dinga yabawa suna Allah ya sanya Alkhairi,Basma tana amsawa tana murmushin yake.
Arham ne ya fito" Basma tana ganinsa ta mike tsaye,Yan mata suna tsokanarsa Ango wlh munyi mamaki wai aure aka yi Maka,duk abokai har mata ba Wanda yayi aure cikinmu mu da muke mata ma sai muka ji Abu katsam,Basma kusa da Arham ta tsaya ana kallonta ko kunya,kishi take,kafin ya basu amsa tace farin jini ne da shi yayi kasuwa,baiyi kwantai ba shi yasa,Kuma shine baya ji shi yasa aka zarge mu da igiya sabo da na gyara shi ya zama mutum,dariya suka yi Dake Yan matan birni ne wayayyu ba mace ba namiji taba Jikin juna suke su tafa su rike hannu wai duk normal ne su ga yan Abuja,Basma tana kallo a garin abinda akeyi shi yasa baza a taba mata miji ba,wata a friends tace da Arham Dan duniya ta Miko hannu zata rike shi,Basma ta janye hannun Arham,tace wai ku bakwa tsoron zunubi ne,duk irin wannan Yan kana nan laifin da ake Gani a ba komai bane wlh sai su taru su yiwa mutum yawa,ana magana kuce Kun waye,duk wayewar da ba ta bin hanyar Allah bace aikin banza ce,nidai ku taba wani wannan an bada shi ato.
Su Chika ne da Ikhram suka shugo suna surutunsu har Basma ta fito a wanka,tace sai kallo na akeyi yanzu na shiga uku da kallo wajen mutane,kowa Amarya ce itace Amaryar she.
Ikhram ta mike tace Allah daga surukar General da Mima ta tashi na gaji,nifa idan ba a gidana nake ba takura nake yi,Chika tace yanzu Nan duk yaran Mima sun dirka mana ciki wannan yara Kwai Yan Duniya,yanzu Mima baza taji kunya ba ace 'ya'yanka duk sunyiwa matansu ciki,Naila tace Banda ni,Basma tace wlh harda ke Munji labari,Chika tace da gaske? Naila tace ke daga nayi zazzabi ake min wannan hasashen,idan akwai ai zaku sani ma,Basma tace Kun San girman Allah cike ne da ita.
A gurguje suka zabarwa Amarya kayan sawa Leshi ne fari kwal me tsada yaji dinki hadadde ta shirya sabo ne dal,dama Mima ta Dinka mata bata saka ba,Ikhram ce ta yi mata dauri da Yar kwalliya sama sama ta zuba kyau sosai tana kamshi,Naila tace to muje Palo,Basma tace bazan iya fita ba ni kunya nake ji kawai kawai sai na fita mu hada Ido da Mima shike nan tasan na zama surukarta,Danta zai dinga tabani sai naje ta ganni,dariya su cika suka yi,ke a yaran ma sakarai ce Basma mene abin kunya duk dangi ne waye bai sanki ba.
Da kyar suka yaki Basma ta tashi suka fito,sai buya take a bayan su tana ja da baya tana rufe fuska,abokan Ango da dangi kaf suka shugo lokaci guda da yawansu kuwa sun cika Palo,Basma bayan Ikhram ta tsaya tana buya,Ikhram ta matsa aka ganta kowa ta kiriri, ta rasa Inda zata saka kanta,ta rufe idanuwanta gam,Ango ya kalleta kawai,abokan Ango yara dasu matasa suka fara pics dinsu har family,Amarya sai kunya take je,bayan an gama akace za a yiwa Amarya da Ango su kadai,Basma tace nidai surukaina suna nan bazan tsaya ba,Arham ya harareta tayi shuru ta tsaya ana dauka ta ko Ina,ana gamawa Basma ta zauna tana ta tunanin abinda Naila tace ta yiwa mijinta ita tunaninta tun yanzu zata fara aikin.
Dangin Mima duk da yamma suka tafi ya rage sai surukan Mima sai yaranta su Spark suna gidan suna ta hira,Arham Yana ta sallamar baki,Basma daga ji Mima tace yau Arham tun safe Bai ci komai ba ma,Basma ta tuna tace ance na dinga kula da shi Kuma,tashi tayi sum sum ta shige kitchen ta dinga bincike a kitchen tana zabo kwanika,wani sabon kwali da ba a bude ba ta farke flask ne sababbi masu masifar kyau da tsada,Basma tace irinsu ne na me gida ta zazzabo abinta tace sun da ce da shi.
Sai na samu na gyara Masa gashinsa to ya zanyi ance na chafe shi dole na chafe shi nace cika masakinka Dan Arham,bari ya shugo.
AsmaBaffa
[2/24, 9:10 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
41-45
Official
By
AsmaBaffa
Page naki ne
Mrs Muhammad
*ZINARIYAR MACE⚡*
*Wai shin 'yar'uwa menene matsalarki? zubewar nono, ko kuma rashin kwankwason juyawa a falo maigida ya shiririce ya manta da tibi da matan tictok, menene matsalarki ne? rashin ni'ima ko kuma mugun sanyin da ya yi miki katutu, shin rashin taushin fata ne ko kuma kuraje da tabbani, ko bala'in ramar da ta addabeki kuma babu rashin ci ba rashin sha a gidan auranki, gwaigwayewar gashi ce matsalarki ko kuma kaushi da faso na tafin kafa da bushewar fata, kina bukatar fatarki ta yi glowing kalarki ta fita kuraje su mutu, ko kuma kina bukatar azababbun turaruka da humra tare da turarukan wuta. Na san dai kuna da yawa matan da tumbi ya yi musu karan tsaye ina nufin ya katse muku hanzarin yi wa maigida gwalli da muskuce-muskuce a falo😃 Nesa fa ta zo kusa AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE sun tanadar muku da nau'in magungunan da suke magance kowace irin matsala da izinin Allah. Babban burinmu shine sha'ani na aure ya inganta a samu daidaito. Muna da.*
Na gyaran nono.
Na sanyi.
Dilka tare da hadin sabulu.
Duk Wani nau'in maganin mata.
Humra turarukan wuta perfumes, original miski tahra 3in1, ciccibi budurwar kaza. Had'addun supplement irin wad'anda ba su da matsala. Maganin Sliming wato narka tumbi. Abubuwan da muke sayarwa suna da yawa, kuma babu asarar dukiya. Muna garin kano kuma muna tura kayanmu kowane gari fad'in Najeria da Nijar har ma da kasashemn ketare. Kai tsaye a tuntu'bemu ta lambobin wayarmu domin karin bayani.
*08089965176*
*07084653262*
Abincin ta zaba iri iri ta zuba Masa a flasks ta shirya komai abinta,Mima ce ta shugo ta Kalli abinda Basma tayi tace wa yace ki dakko wannan flask din? Wa ya aike ki? Kin San na mene ne? satin nan fa na siye shi zan kaiwa wata matar Senator gudun mowa zata aurar da yarta shine kika dakko kika wanke tare da zuba abinci,wa zaki bawa? Wanne baki kika yi?Basma tayi shuru,tambayarki nake yi nidai nasan a dangin ki ma ba wanda yazo,Basma tace dama Arham ne yace a bawa Yar aiki ta kaiwa wani abokinsa yazo daga nesa shine na zuba a nan sabo da ya fita kunya,naku ne flask din? Ki bari in aka kaiki gidanki sai kiyi Iko da kayanki,juye ki bani flask Dina,Basma kuka zata yi tace wlh idan aka kwace sai nayi zuciya a gidan nan,ko na fadawa Papa a bar min shi flask din,shi Papa sai ya biya kudinsa shike nan ya zama nawa,wlh da haka aka yi ma na huta ya biyani kudina cewar Mima,Basma tace to mun karbi bashi Mima zan karbi kudin sai na baki,Hakan yayi Ina jira Mima ta furta,tace to.
Masu aiki ne suka shugo suka fara sabon girki,Basma ta juye waccen abincin tace wannan dama ya tsufa ayi sabo a zuba min a Nan,ta wanke flask dukkansu tace gashi wannan duk abinda ya dace a zuba min daban special,suka ce to Amarya.
Tana fita taga yan mata sun cika Palo wai duk Yan secondary school da Yan University din su Arham ne suka zo Masa murna,sun ci wanka ga abokai Maza suma Yan makaranta,Basma ta zauna tana cewa nidai bani da kawaye a garin Nan,friends din mijinki ne suka zo muku murna,Basma ta tabe baki a ranta tace Allah yasa dai bai taba musu nono ba,gaisawa aka yi aka nuna musu Amarya,suka dinga yabawa suna Allah ya sanya Alkhairi,Basma tana amsawa tana murmushin yake.
Arham ne ya fito" Basma tana ganinsa ta mike tsaye,Yan mata suna tsokanarsa Ango wlh munyi mamaki wai aure aka yi Maka,duk abokai har mata ba Wanda yayi aure cikinmu mu da muke mata ma sai muka ji Abu katsam,Basma kusa da Arham ta tsaya ana kallonta ko kunya,kishi take,kafin ya basu amsa tace farin jini ne da shi yayi kasuwa,baiyi kwantai ba shi yasa,Kuma shine baya ji shi yasa aka zarge mu da igiya sabo da na gyara shi ya zama mutum,dariya suka yi Dake Yan matan birni ne wayayyu ba mace ba namiji taba Jikin juna suke su tafa su rike hannu wai duk normal ne su ga yan Abuja,Basma tana kallo a garin abinda akeyi shi yasa baza a taba mata miji ba,wata a friends tace da Arham Dan duniya ta Miko hannu zata rike shi,Basma ta janye hannun Arham,tace wai ku bakwa tsoron zunubi ne,duk irin wannan Yan kana nan laifin da ake Gani a ba komai bane wlh sai su taru su yiwa mutum yawa,ana magana kuce Kun waye,duk wayewar da ba ta bin hanyar Allah bace aikin banza ce,nidai ku taba wani wannan an bada shi ato.