← Book details Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 52 OF 68

Sashe 52

Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read

Yana mata rada a kunne,ture shi tayi tana dariya tace Kai ma fa wlh Dan duniya ne Ina ganinka salihi ashe ashe,light ya kashe Khadija tace haba haba da tsakar rana haka,ya mike ya kulle ko Ina duhu ya mamaye dakin sannan yace sabo da karki ji kunyata in kika Saba ba kashe light,,nifa ban shirya ba gobe sai ki shirya ai please....ya sake hade ta da jikinsa Yana shakar kamshinta ta ko Ina Dake fita lungu da sako,ajiyar zuciya yake saki a hankali Yana shafa gashinta Sakamakon hijab din da ya cire mata,gashin ya Sha gyara,yace a Ina aka gyara miki gashin? Mero tace wata ce a cikin garin Danbatta tayi min,baiyi kyau bane? Muryarsa tana rawa ya furta yayi kyau,Khadija ta lumshe Ido Yana shafa gashinta tace a ranta ashe shafa gashin ma dadi ne ake ji Shima da fa'idarsa,hannu yasa a hankali ya janye zip din rigarta kasa ya bude rigar ya hau sumbata tun daga dokin wuyanta har zuwa bayanta,Khadija a ranta tace yanzu nasan namiji shima Yana da baiwa,a hankali ya janye rigar,duk Mero ta fara mazari itama kamar yanda shi ya hargitse gaba daya,a nutse ya janye rigar tare da balle bra dinta,Albarkatu suka banyana manya a cike dam dam,rudewa ya sake yi ya dawo da ita Samansa a hankali ya cafki bakinta Yana tsotsa

Mero Ido ya lumshe tana Maida martani ba tare da ta shirya ba ma,boobs dinta yake wasa da su a cikin nutsuwa,Mero ta gigice tana Jin sweet sai Nishi take yi Shima haka,tace yanzu lokacin fyaden Nan da haka kayi ba sai nayi shuru ba,dariya yayi" tana Samansa Yana Jin ni'ima na fita a jikinta Yana sauka a nasa,Hakan yayi mugun zautar da shi,da dadi ya tambayeta,Mero har da bada amsa tana Jin dadi,a hankali ya dinga koya mata yanda yake so tayi Masa Shima domin Jin dadinsa,abubuwan da take Masa manya ya haukata shi gaba daya Bai San ma a Ina yake ba,Sambatu yake da maganganu marasa kan gado,ya kwantar da ita ya mata sucking sosai Khadija kamar zata mutu ta huta sabo da dadi,sai da taji dadinta sosai sannan a nutse,ya tattara nutsuwarsa sabo da kar ya cutar da ita a hankali ya shige ta,duk da haka dai akwai zafin sai da tayi dan Kara,tace da zafi dan Allah,muryarsa na rawa yana Sambatu ,Khadija tana cewa zafi...ni ayi a gama dan Allah,ba ji yake ba sai da harkokinsa yake bugawa kawai sai da ya gamsu sosai sannan ya hakura,sabo da a haka ma da zai huta ya samu Kari so zaiyi amma baya so yanzu ya sake bata mata rai Khadija ta zama hukuma sai lallashi.

Arham yafi sati baiyi komai da Basma ba hakuri kawai yake yi sai dai ya rage zafi indai wannan ne bata hanashi,duk abinda ya nema Basma bata hanawa tsayawa takeyi suyi abinsu,yau da sassafe ya shirya tana bacci ta bude idonta ta ganshi a Jikin mudubi, ci Gaba tayi da kallonsa,sai da ya gama ya juyo ya ganta ta tashi,Murmushi suka sakarwa juna yace kin tashi kenan? tace ba dole ba tunda naji baka kusa ai bacci me dadi ya kare,murmushi yayi yace gida zanje na gaida papa kin San in ana so a same shi sai dai aje da sassafe,to abinci fa baka ci komai ba? Kiyi ke kadai da rana sai naci,in naje gida sai na karya,mikewa tayi tace Allah ban yarda ba,sai dai ka jira,Papa ne zai fita dan Allah ki fahimce ni,to shike nan na yarda sai ka dawo din,takowa yayi gabanta ya mata kiss ya fita ta rako shi har Parlo tana cewa ka dawo da wuri,yace Inshaallah ya shiga motar aronsa ta Basma ya fita.
Gidan yaje ya wuce part din Mima Bata Nan tana bangaren Papa,Shaheed ya tambaya Ina Mima wai? tana birnin kauna,dariya suka yi,Arham yace furfura ta baibaye ta me za a samu a birnin kaunar,Shaheed yace uhm to tana can sai dai kaje can,zama yayi ya karya tare da Shaheed yace bacci Basma take yi shi yasa na karya a nan kar ayi min sharri,Shaheed yace ni kaji nace wani Abu?

Mima ce ta shugo parlon" Arham yace Oyoyo an dawo daga birnin kauna,me ya kawo ka da sassafe gidan mutane cewar Mima,yace Papa nazo gani ni,tace an kai Ikhy Rafeeq asibiti sai kuje ku ga ya jiki,Arham yace Allah ya raba lafiya,ko banyi niyyar zuwa ba zanje dan naga idon Rafeeq.
Papa yaje ya gaisar,Papa ya Kalli Arham yace Ango Kaine ka iya fitowa da safe haka? Arham yace ai sabo da kai na fito kar ace Amarya tasa na manta da ubana,Ina zuwa Kuma naji Mima tana Nan shi yasa banzo ba sai da ta fito,me yasa kaki zuwa zaka min iyayi da ai zuwa kake,to tana Nan wajenka birnin kauna,Ina matar taka? Ina Jin dadi in akace Ina matata,da kuwa sai dai ace ya su Mima,amma yanzu y iyali ana ta ganin mutunci na da girma na,da an San tsiyar da nake shukawa ni da Basma da ba a Kalli girma na ba,ita wlh bata ganin girman nawa ta raina ni,sabo da birnin kauna da ake ta zuwa,Papa yace Kai fa surutun ka yayi yawa Arham, Ina fita mutane salamu Alaykum Malam Arham ya iyali,Papa ya tuntsire da dariya yace tsabar girmanka da ake gani kenan? yace ei,sanda kunwa Ina Gwauro in na wuce ma gulma ta ake yi gashi can Dan gidan sojan cen nan wannan sojan marar fara'a ai dansa ne, ae Jikan Zeenatu,au jikin Zeenatu ne? Cab Yan Duniya ne fa.
Papa ya sake Shekewa da dariya yace Maza Mima ta ji kana kiran Zeenatu,Papa yace Arham kai da Spark Ina so kuzo muyi hira aci dariya bakwa rabo da shiririta.

Sannan suka tafi asibiti har Mima,Maman Rafeeq tana can da ita aka tafi,Ikhy tayi dauriya tana Jin ciwo amma daurewa take sosai tana cijewa,Likita ta bata wata kwaya ta sa a bakinta,tace ki shiga dakin ki kwanta in kina so Kuma ki zauna a nan ki dinga dan zagawa haihuwa sai anjima,Ikhy tana gefen Rafeeq a zaune tace kyale ni a nan tukun,Rafeeq Yana kallonta in yaga ta yatsine yace Yaya? tashi tayi ta fara zagaye,Maman Rafeeq tace in banda ma tsiya ya za ayi ki sako doguwar riga ki taho haihuwa Kuma doguwar ma wata mannanniya,Arham suna zuwa yaga Ikhy bata saurarar kowa ta kanta take,Mima ta basu kayan data taho da su na sawa,tun Ikhy na zagawa har aka ji ta zauna ta rike mara ta fara barin wasiyya,Arham yace Allah sarki Rafeeq ya kaiki ya baro gashi shi kalau a zaune,Ikhy tace ai macuci ne azzalumi,Mima tace Abu yayi nisa a shigar da ita ciki,Ikhy tace au yanzu Nan da sauran duk bala'in da nake ciki? Maman Rafeeq tace me kika yi Yar nan, shike nan mutuwa tazo na gama yawo,Rafeeq shi ya ma kasa magana addua kawai yake baya kula kowa sai addua Yana zaune bakinsa kawai ke motsawa.
Ciki suka shigar da ita,Mima da Maman Rafeeq suna ciki,Arham da Shaheed suka zauna Arham yace su Ikhy ana can ana fafatawa Kai kuwa ba ruwanka kayi mata ciki gaka kana hutawa,Rafeeq bai kulasu ba,sai da aka kwashe kusan hour sannan aka ji kukan jariri namiji,Rafeeq yace Allah yasa ita ce,Arham yace ita ce ma,abinka da private sai da aka gyarata tsaf da jaririn aka canja mata daki sannan Maman Rafeeq ta fito tana washe baki tace nayi jika namiji,Rafeeq ya sauke ajiyar zuciya yace namiji ne? tace ae, yace Alhmdllh babu ni ba yin Siriki da wuri da macece sai saurin girma sai batun aurar da ita shike nan Kuma tawa ta kare to Ina da siriki duk yarintata ai tsufa ya zo kuma Alhmdllh,Arham yayi dariya yace Kai dai masu Albarka ake nema,shiga suka yi ciki yaro kyakyawa katon gaske,Rafeeq ya dauki dansa yace abin da aka shuka a daki a boye an girbe shi yau,Mima tace zaka fara Kai fa a duniya baka da mutunci kaima,Arham yace Mima mene to a ciki muma ba gamu ba kun girbe mu sabo da Allah da ba ayi ba a same mu gamu da yawan tsiya.
Chapter 52 · 0% Book details