← Book details Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 46 OF 68

Sashe 46

Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Haneef yace Dan Allah ki daina daga Murya,wlh banyi Dan na cutar da ke ba,bani da lafiya ne lokacin da kika zo Ina kan gwiwa,duk zaman da muke yi Ina tare da matsananciyar sha'awa wacce har ta Kai ga ta zuba min lalura a jikina magani ma Likita ya bani amma na Sha banji sauki ba,Ina Baki check kika rungumeni daga lokacin na kasa control bazan iya control ba a lokacin,kiyi hakuri ki yafe min,banyi da niyyar hakan ba,karki manta na San mace tunda nayi aure na taba sex ba sau Daya ba,kamata bazan iya hakurin zama haka ba mace ba,kin San irin macen dana aura,nayi nayi Mama ta bari a daura mana aure cikin gaggawa amma taki yarda shine har Hakan ta faru,Kuma nayi niyyar ana kawo kudin a daura amma mahaifinki ya fara rashin lafiya,kaddara ce Allah ya gani bada hayyacina nayi ba Kuma bada so na ba,Khadija tana kuka tace ai dama komai sai ace kaddara ce bazan yafe ba Kuma bana sonka ka fita ka bani waje,kallonta yayi tace ka fita nace bana kaunar ganinka,kiyi hakuri ...ka fita bana son Jin komai,Haneef ya fita kawai ba yanda zaiyi da ita,Jummai tana kallo ya fice kamar zaiyi kuka,dakin Mero ta shiga ta sameta tace ke kuwa Meke faruwa haka da ke Khadija? Mero tana kuka ta kwashe labarin kawai ya fadawa Innarsu,Jummai kirji ta dafe tace Yau na shiga uku ni Jummai Dan iskan yaro hanci kamar sillen kara,ta tabbata Munnir kambun baka ne da shi abinda ya fada ya faru,Wayyo Ina zan saka kaina ga Mutuwar miji gashi an lalata min yarinya, Jummai tace da me zan ji a rayuwa ni kuwa Jummai,kawai a haka rami a binne ni na huta,Mero tana kuka tace ai duk laifinki ne da son kudi da kin barni a gida ko zamu hadu da shi sai dai yazo gidan iyayena ya same ni gashi yanzu ta karfi ya lalatani waye zai aure ni a haka?

Jummai tace shine Haneef din,tunda haka ta faru ai kuwa shi zai aure ki wlh dole,Mero tace bana sonsa bazan aure shi ba,gwara kawai na kama siyar da abincin siyarwa in nemi na kaina,Jummai tace wlh Baki isa ba Khadija ko mutuwa zakiyi sai kin aure shi,Allah ya kawo mana hutu da gata kice baza ki aure shi ba,to ribar me kika ci? Ya lalata ki sannan arzikin baza mu ci ba? Yanzu Ina check din da ya Baki na million uku da Rabin? Na mayarsa Masa da abinsa,Jummai hannu ta daura a Kai tace kin cuce mu,to me kika yi kenan? An lalataki yaci banza,gashi auren ma kince baza ki aure shi ba to ki gaya min ribar da kika samu,Mero tace ai mutunci yafi kudi,Mutunci ya kare tuni Mero tunda ya samu Jikin ki ai aikin gama ya gama tuni yayi wasa ya cinye kwallo,Manchester da Arsenal ai sai buga wasa,Sabo da haka wlh sai na karbi million uku da rabi Kuma aure sai kin aure shi,Mero tace ni Kuma wlh bazan zauna ba,gwara ma ki kyale ni ko na tonawa kaina asiri a gari nace yarki an lalata ta,Jummai ta bude Baki taji tsoro tace Inshaallah ma zaki sakko ki hakura ku rufawa juna asiri,yanzu kiyi shuru da bakinki ko Munnir kar yaji zancen nan Dan Allah bare ya fita gari aji.
Dole na gyaraki sosai ya gama dake.

Haneef kuwa ya rasa Inda zai saka kansa,ko wayarta ya kira sai dai ta kashe,idan ya tura mata text shuru,Hakan ya Kara tashin hankalinsa ya rasa Inda zai saka kansa.
Jummai kuwa yarta take gyarawa sosai ta dole take wa Mero duren magani,kudin da suka samu na sadaka da su Mero ta fara siyar da wake da shinkafa da Miya harda salat a kauyen kusa da Inda mutane suke taruwa,harda kafa katon table da bench dinta na zama,abincin ta zubo a manyan coolers Almajirai su kawo mata wajen tazo ta siyar da abinta,bata shiga safgar kowa ranta a bace yake.

Washe gari da sassafe Mero ta rage tunani tana kwance ta koma bacci wani Zakaran gidan su ya hanata bacci da cara,a cikin bacin rai take da takaici,fitowa tayi ta cafke Zakaran tare da zaro Masa Ido ta nuna shi da hannu tare da yi Masa dakuwa zagi ambola tace uwarka nace,shege Dan iska ka dameni,wlh duk ranar da Ina bacci ka dameni da cara sai naci ubanka,ko Dan kaga kwai aka yi aka sameka zaka yiwa mutane wulakanci ta make kansa tace duk ranar da ka Kara sai naci ubanka matsiyaci,ta wullo shi waje tana cewa Allah yasa barayi su Kama ka,Jummai tace ba Ameen ba inshaallah sai Sallah zan yanka shi..
Akuyar Munnir ce tayi kuka meeee ....Mero tace kan Babarki munafuka uwarki za ayi miki ba an Baki abinci ba,ke a akuyoyin ma baki da kyau kumatu kuful kuful duk tayani Muni shegen Ido duk kwantsa,in Baki wasa ba sai na kaiki kasuwa gobe ta ja tsaki ta koma bedroom.

Sai 2:30 Mero ta fita Inda take sana'arta tana cikin zubawa wani abinci a plate zai siya Haneef ya motarsa baka katuwa ta gangaro a hankali,Yana bayan mota ya hango Khadija cikin Maza tana zuba abinci,kishi ya kamashi Wanda bai taba Jin irinsa ba,sai da ya dandana Mero ma ya fara wani mahaukacin kishinta baya kauna wani ya kalleta.
Yanzu Kuma bashi da bakin magana,driver yayiwa magana da ya tsaya,bayan sun tsaya ya fito ya Sha glass ga wani danyen yafi a jikinsa fari ba karamin kyau yayi ba,gaba daya kallo ya Koma kansa,ya tako a hankali Inda Khadija take hankalinsa duk a tashe,ko kunyar uban kowa bai ji ba yace Dan Allah kiyi hakuri, Bai kamata a shafe duka alkhairan mutum ba,ki tausaya min,Khadija ta kalle shi kawai ta ja tsaki taci gaba da zuba abincinta kamar bada ita yake ba,mutane suna jinsu,idan ba so kike na fadawa duniya ba Dan Allah kiyi magana,ba tare da ta kalle shi ba ta furta ka fa takura min kaje wajen wata mana dole ne ana so dole ne ta ja ta juya taci gaba da cinikinta.
Idonsa ya lumshe zuciyarsa tana suya ya juya ya shiga mota abinsa sabo da Yan kauyen sai kallonsa suke yi,Yana shiga mota ya runtse idonsa tare da zuba tagumi hawaye suka zubo Masa na takaici,Driver ya sa suka juya kawai.
Yana komawa gida ya samu Mamansa tazo ta neme shi a waya taji shuru,Yana shiga Parlo ya ganta,Mama tace Kai me ya sameka Subhannallah naga ka rame Haneef baka da lafiya ne,ko magana baiyi ba ya wuce ya haura sama abinsa ai duk sune suka ja Masa.

Mama ta bishi sama kafin ta shiga ya sawa dakinsa key ,Mama mamaki ya kamata,Danta me biyayya bai taba yi mata haka ba,tace Haneef wai lafiya,kukansa taji kawai a ciki,tace na shiga uku ni Yar nan,ko akan Khadija ne? Wlh idan a kanta ne na yarda ka aure ta,na yarda Dan Allah kayi hakuri ka bude kofar,Haneef yaki budewa tana cewa Haneef nice fa na haifeka bani da kowa sai Kai Haneef,Haneef ya tashi ya bude sabo da darajar iyaye,hannayensa ta rike tace meke faruwa ne? Gefen bed suka zauna Yana hawaye sosai ya bata labarin abinda ya faru,yace kune kuka bata min rayuwa,kune Sila ai, Salati Mama ta dinga ja,tace me yasa baka fada min ba? Kince ko mene bazan aure ta ba,nayi nayi dake ya kike so nayi,akan Ihsan din da Bata damu dani ba,yanzu Khadijan taki hakura? Yace ae taki hakura naje naje har na gaji da zuwa tace baza ta aure ni ba,wlh idan bata aure ni ba sai na zama Dan iska cikakken,sai na koma goggen kati,ai kune kuka jawo min,Mana tace Inshaallah zata hakura kaji,yanzu kayi hakuri ka daina zuwa tukun sai ta huce Inshaallah zata hakura,yace to ai ni idan ban ganta ba bana Jin dadi sannan yanzu sana'a take yi a cikin Maza a samu a hanata kawai wlh.
Mama tace ka daga kafa kayi hakuri shine dai dai Haneef,ka daure kaji,yace to zan gwada,Mama da kanta tayi girki yaci tana lallaba shi da kanta ta bashi a baki.

Mero shuru taga Haneef ya daina zuwa,yau tana dakinta ta dawo daga sana'a tayi wanka ta kwanta tana hutawa,in banda tunanin Haneef ba abinda take faman yi sai tunanin Haneef,a fili tace aikin banza to kar yazo mana in bai zo ba sai me,na zauna Ina batawa kaina lokaci a banza ta ja tsaki tare da furta Ina ruwana da shi mtsswwww ta ja tsuka ta Mari kumatunta tare da furta ke dai Mero Tinkiya ce balama haba.

Jummai tana kallon Yarta kullum a tunani take,tace Khadija kina son bawan Allah ki hakura ki aure shi,nasan Nima ban kyauta ba banyi aiki da hankali ba wlh Sam,yanzu tunda Sani ya rasu nake Jin Ina ma na dawo da rayuwa baya na gyara Halayena,Munnir Yana jinsu yace in an fada muku gaskiya ai bakwa ji sai da ta baci,duk uwar da ta sa son abin duniya a ranta wai yarta itace jarinta to tana da wahala,dama an haifi yara ne su zama jarin iyaye?,ace yarinya itace zata kawo kudi Kuma ke Inna Allah bai hana ba,Baffa Yana da rufin asiri kina sana'a amma kika yarda Yar da kika Haifa a cikinki itace jarinki,yanzu wa gari ya waya? Ina fada muku gaskiya baku ji,ai nasan boye min kuke yi amma naji komai Kuna zancen,an lalata Khadija,wannan izina ce abinda ya dace tuntuni ace anyi mata kenan dama ko Kya gane gaskiya Inna,Allah ya kiyaye ma ba da ciki kika ganta ba,yanzu ya rage naku ko ku gyara ko karku gyara,amma mace kamar Khadija a aikatau ai gwara tayi aure.

Jummai shuru tayi,Munnir yace sai kiyi hakuri kaddara ta riga fata ki rufawa kanki asiri ki aure shi,domin wallahi wani ya aureki in ya gane zaki Sha gori da wulakanci,wa zaki samu ma kamar sa,gwara ma ki hakura kawai ku rufawa juna asiri.
Khadija da Jummai shuru suka yi kowa da abinda yake tunani a ransa,suna ganin Munnir yaro amma ya fisu hangen nesa,Jummai tana Jin wani irin daci a ranta marar misali da irin abubuwan da take aikatawa, yayin da Maman Haneef ta zauna tana kula da danta sosai tana kwantar Masa da hankali.
Chapter 46 · 0% Book details