Sashe 26
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Papa kuwa yasa aka dinga neman Arham basu San Yana Office ba har gidan abokansa kaf sojoji sunje ba a ganshi ba,aka je gidan su Spark duk an bincika baya nan,Mima ranar fushi tayi da Papa ko kulashi bata yi ba.
Sai dare Spark yazo ya bude su,Rafeeq ya fice yayi tafiyarsa gida,Arham suka tafi da Spark gidansa.
Naila tana Palo tana dariya ganin an taho da Arham,Naila tace to Ina kayan sawar? Na mijinki zan saka,kaga dai ka jawowa kanka kana zamanka lafiya,Arham ya ce ya zanyi nazo a dan gidan Soja,yanzu in ba Soja ba wa zaiyi haka,to ya Basma din? Na San mata shegen baki kamar na tsuntsu,Allah ya kaimu ayi bikin sai na saita mata bakinta wlh,sai na ladaftar da ita Yar iskar yarinya,Naila tana ta dariya tace ga abinci can,yace ni zan iya cin wani abinci ne hmm ya mike ya shige bedroom.
Wanka Spark ya fito Yana danna waya Naila ta shugo yace wai dollar ta sake tashi,Naila ta sheke da dariya tace ai dollar a kasar Nan Bata San Inda zata tsaya ba,anjima ta tashi anjima ta sauka,Naira Kuma tayi haka Naila ta lankwashe kafarta tana dingishi tace Baby kaga Yar Gurguwa to haka Naira ta koma,Dariya Spark yayi yace ta karye baras,kamar a kasar Nan aka kirkiri dollar,ya kamata dollar ta koma kasarta ta gado.
In kina so Kiga murna sai kin hadu da mutane baka San halin da ake ciki ba?,kice me dollar ta karye ana washe baki ana baki labari,anjima kadan dollar done High,Kuma ko wanne farashin kaya ya karu,Yan kasuwa sun rasa hankalinsu basu San me suke ba,yanzu ka mika kudi bani kaza ance Dari uku kana komawa anjima za ace dollar ta tashi dari biyar,har yaushe ya siyar da kayan suka kare ya dakko wasu,Naila tace ni da nake so in na haihu a yanka min sa da raguna to dollar tana ta hauka ya kenan? Spark ya kalleta yace wannan yaron na cikinki wai shi zan yankawa sa? Tunda aka same shi yake bani wahala ai Yana zuwa zai ga tsiyar Uba,dariya Naila tayi tace amma fa nayi kokari har yanzu ban fadawa kowa Ina da ciki ba,Spark yace karki fada rabu da kowa in ya fito sa gani kar ayi Masa baki kambun baka ya kama shi a haifo shi Dolo,tunawa yayi da Sunan surukinsa ne,Naila tace cin mutunci,yace sorry ba haka nake nufi ba,zata fara fushin yace Dan Allah yi hakuri,yi hakuri yi hakuri,yanzu sai Naila ta fara fushi ba gaira ba dalili.
Bayan wasu kwanaki Beauty an hada mata gidanta chas,an gama furniture ta zuba musu na gani na fada,gashi ta shiga watan hauhuwarta ma,suna Palo Mohsin ya rike Beauty tana motsa jiki irin na masu ciki yanda aka koyar da su a asibiti,Beauty ta rike kugu suna dariya tace wlh na gaji,riketa yayi tare da zaunar da ita tana yatsina tace Marata ciwo take,to ko haihuwar ce? Murmushi tayi tace Edd ma sai Nan da 25days zai cika,da saur.....mararta ta rike tare da dauke wuta duf Bata sake magana ba sai da aka dauki minti daya taji ciwon ya saki,Mohsin Yana kallonta yace ya dai? Ko a kira Umma mu tafi asibiti? Ai na daina ji ma na warke,okay haka nake so.
Kafin ta rufe Ido ciwon ya dawo da karfinsa tace Kai muje asibiti gaskiya ciwon nan ba na sauki bane ban taba Jin irinsa ba,sakkowa tayi kasa ta rike mara,tashi yayi yace tsaya na duba ki idan haihuwa ce sai mu tafi asibiti,da kansa ya duba ta yace to nidai haihuwa na gani,wayar Umma ya kira ta daga,yace asibiti zamuje ki shirya zan biyo na tafi dake Beauty ce Bata da lafiya kamar dai haihuwa ce,Umma tace to,Bata fadawa Hashimu ba kar yace zai je,tana shiryawa ta barwa Zarah karamar Yar ita muka fito,a shago ta samu Abba tace zanje unguwa,ko tambayar Ina baiyi ba yace a dawo lafiya Allah ya tsare ki siyo min tsaraba,murmushi tayi ta wuce.
A gefen titi Mohsin ya dauketa suka nufi asibiti,Beauty tana salati a hankali tana cewa Allah ka zama gata na,Allah ka dafa mini,Allah ka sa min hannu a lamari na,Allah ka dafa min....a haka suka Isa asibiti,Mohsin hankali a tashe ya manta ma Umma tana wajen,zai fito da ita a mota sai rungumeta yake Yana cewa I'm sorry ni na jawo ko? Umma ta tace Dan ubanka ka matsa ka bani waje,Beauty tace jeka kayi min addua kaji,bazan iya tafiya na barki ba,Umma tace Mohsin zan bar Maka matarka na tafi wanne irin iskanci ne wannan,Karki yi fushi Umma gwara dai Ina ganinsa cewar Beauty.
Gado aka bata,sun dade tun yamma suke asibiti tana Shan wahala,Beauty sai da haihuwa tazo ma'aikata suna wajen suna cewa yi Nishi...push....Beauty Bata ganewa sosai a wannan halin amma Taga yara ne Yan mata mace daya ce babba,tace a karance kuka gani Shegu Yan iska shi yasa kuke cewa nayi Nishi Ina naga karfin Nishi yanzu ni,baku San aure ba bare haihuwa kuce na dinga nishi,kawai Kunga Abu a rubuce kuzo ku dameni Nishin uwarku....tana Jin ciwo tana bala'i tace ban San me yasa Mohsin ya jawo wannan asibitin na Yan koyo ba,duk Yan koyo ne a ciki basu iya komai ba gashi Nan da wani asibitin ne da tuni na haihu,dama tunda aka sa Masa suna Aminu Kano teaching hospital,teaching ne fa na Yan koyo ake nufi ai bazan haihu da wuri ba,duk yara sun dameni ni,wayyoooo.....Ma'aikaciyar dattijuwa tace haihuwa tazo amma Kinga Yar iskar yarinya tana matse kafafu za fa ki kashe danki,Umma tace daina zaginta wahala ce ku har abada a kasar Nan bakwa girmama mutane,sai ku dauki mutum kamar wani Dabba,da iliminta wlh ta fiki Ilimi ma,kice ta gyara sai ki zage ta,Allah wadai da halinku wasu ma'aikatan lafiya marasa Imani mutum Yana wani hali Kuna zaginsa da hantara,sai lokacin likitar tayi shuru taji Umma ta fita masifa.
Umma ce ta taimaka itama a nutse har aka samu Beauty ta haifo Danta namiji katon gaske, duk abinda ya dace anyi mata ita da jaririnta suka canja mata dakin hutu,Mohsin ana masallaci Yana ta addua Bai San ta haihu ba,har sai da Umma taga wajen 11pm sannan ta kira shi a waya tace ta dade da haihuwa fa Ina ka shiga, Alhmdllh ya furta yace tana lafiya? lafiyarta kalau gashi har Hidaya sunzo ma abinci take ci,fitowa yayi da sauri ya je dakin,a zaune ya samu Beauty tana cin faten doya Wanda Hidaya ta kawo,tare da Iman suka zo, Annoor ne ya kawo su, Mohsin sai murna ake taya shi baki yaki rufuwa an yiwa Amal kani,addua yayiwa Jaririn sannan yace an fadawa Naila? Umma tace Naila ka iya tunawa kawai? Murmushi yayi yace itace besty na,ban fada mata ba kuwa,Kiran Naila yayi yace kinyi da Your love ya haihu,murna ta fara tace me muka samu? yace me Hallare,dariya tayi tace Allah yasa ba Yar mitsil bace,ni ya gado ai,Kai Yaya ko kunya,Mohsin yace ke kika koya min ai, wa ya kaiki iskanci, kasa hakuri tayi tace zan fada Maka wani sirri karka fada tukun ciki ne dani ya kusa wata uku,Mohsin dariya yayi Jin Naila har rada rada ake fada,congrats kunyi kokari,Naila tace na gaske ma idan ban samu ciki ba kamata yayi a kama Spark ayi yamma da shu'umi kawai,dariya Mohsin yake sosai yace baza ki nutsu ba Naila,Naila tace to magana ta Allah baya hutawa da Kwalbewa Yaya ai idan ban samu ciki ba kawai ayi can da shi Inda ake cin mushe,Naila tana gama wayar ta juyo taga Sparka a bayanta wayar ta Maida kunnenta tace ai Dan Albarka ne ayi gabas da shi,Allah dai ya Masa Albarka Ina sonsa wlh,mijina ai duk duniya bani da kamarsa.
Dariya Spark yayi yace ba laifinki bane Dana nane yake min zai zo duniya ne Allah ya kaimu,zanga me biya Masa school fees,Arham ne ya fito har yau yana gidan Spark Papa yaki hakura an kwashe kwanaki.
Naila tace gobe su Basma zasu zo gidan Nan inji Mima,Arham yace Allah ya kawo su ni Ina ruwana da ita,Spark yace tana sonka fa wlh yarinya Mima tace tunda aka Kore ka ta kasa sukuni kullum sai taje Wajen Papa tana cewa ta yafe Maka a dawo da Kai,rannan ma kayanta ta hada tace zata tafi tunda dai ance Shaheed za a bata,Arham yace ita taga duhu wa yace ta tona min asiri,duk abinda za ayi da Yar kauye sai ta nuna hali yanzu da Yar birni ce waye ma zaiji kullum sai na taba kuji shuru Kuma kamar na biya sadaki amma dake ita ba a abin arziki da ita sai kuka wayyo ya taba min Dan iska sai na fada
Naila tace a Yan kauyen ma taka ce haka Arham mu ba muka yi ba,Spark ne ya dingure mata Kai yace ka fadi Alkhairi ko kayi shuru,wannan cikin harda tone tone yazo,Arham yace au har anyi sabon? Naila tace tsokanata yake,Arham yace ni Ina ruwana ko cikin ne ma,Spark yace ciki ne da ita Arham almost 3mnths duk fushin nan da take yi da fada ai duk cikin laulayi take,Arham yace Allah ya raba lafiya,Spark yace Ameen wlh na matsu ta haihu na gaji da wannan mood din da take shiga,yanzu aka fara fa cewar Arham,kafin ta haihu nasan sai na dawo tsinke sabo da rama cewar Spark,dariya suka yi,Naila tace ya batun business din naku Arham? Shaheed ne yake ta aikin business din ai muna waya.
Sai dare Spark yazo ya bude su,Rafeeq ya fice yayi tafiyarsa gida,Arham suka tafi da Spark gidansa.
Naila tana Palo tana dariya ganin an taho da Arham,Naila tace to Ina kayan sawar? Na mijinki zan saka,kaga dai ka jawowa kanka kana zamanka lafiya,Arham ya ce ya zanyi nazo a dan gidan Soja,yanzu in ba Soja ba wa zaiyi haka,to ya Basma din? Na San mata shegen baki kamar na tsuntsu,Allah ya kaimu ayi bikin sai na saita mata bakinta wlh,sai na ladaftar da ita Yar iskar yarinya,Naila tana ta dariya tace ga abinci can,yace ni zan iya cin wani abinci ne hmm ya mike ya shige bedroom.
Wanka Spark ya fito Yana danna waya Naila ta shugo yace wai dollar ta sake tashi,Naila ta sheke da dariya tace ai dollar a kasar Nan Bata San Inda zata tsaya ba,anjima ta tashi anjima ta sauka,Naira Kuma tayi haka Naila ta lankwashe kafarta tana dingishi tace Baby kaga Yar Gurguwa to haka Naira ta koma,Dariya Spark yayi yace ta karye baras,kamar a kasar Nan aka kirkiri dollar,ya kamata dollar ta koma kasarta ta gado.
In kina so Kiga murna sai kin hadu da mutane baka San halin da ake ciki ba?,kice me dollar ta karye ana washe baki ana baki labari,anjima kadan dollar done High,Kuma ko wanne farashin kaya ya karu,Yan kasuwa sun rasa hankalinsu basu San me suke ba,yanzu ka mika kudi bani kaza ance Dari uku kana komawa anjima za ace dollar ta tashi dari biyar,har yaushe ya siyar da kayan suka kare ya dakko wasu,Naila tace ni da nake so in na haihu a yanka min sa da raguna to dollar tana ta hauka ya kenan? Spark ya kalleta yace wannan yaron na cikinki wai shi zan yankawa sa? Tunda aka same shi yake bani wahala ai Yana zuwa zai ga tsiyar Uba,dariya Naila tayi tace amma fa nayi kokari har yanzu ban fadawa kowa Ina da ciki ba,Spark yace karki fada rabu da kowa in ya fito sa gani kar ayi Masa baki kambun baka ya kama shi a haifo shi Dolo,tunawa yayi da Sunan surukinsa ne,Naila tace cin mutunci,yace sorry ba haka nake nufi ba,zata fara fushin yace Dan Allah yi hakuri,yi hakuri yi hakuri,yanzu sai Naila ta fara fushi ba gaira ba dalili.
Bayan wasu kwanaki Beauty an hada mata gidanta chas,an gama furniture ta zuba musu na gani na fada,gashi ta shiga watan hauhuwarta ma,suna Palo Mohsin ya rike Beauty tana motsa jiki irin na masu ciki yanda aka koyar da su a asibiti,Beauty ta rike kugu suna dariya tace wlh na gaji,riketa yayi tare da zaunar da ita tana yatsina tace Marata ciwo take,to ko haihuwar ce? Murmushi tayi tace Edd ma sai Nan da 25days zai cika,da saur.....mararta ta rike tare da dauke wuta duf Bata sake magana ba sai da aka dauki minti daya taji ciwon ya saki,Mohsin Yana kallonta yace ya dai? Ko a kira Umma mu tafi asibiti? Ai na daina ji ma na warke,okay haka nake so.
Kafin ta rufe Ido ciwon ya dawo da karfinsa tace Kai muje asibiti gaskiya ciwon nan ba na sauki bane ban taba Jin irinsa ba,sakkowa tayi kasa ta rike mara,tashi yayi yace tsaya na duba ki idan haihuwa ce sai mu tafi asibiti,da kansa ya duba ta yace to nidai haihuwa na gani,wayar Umma ya kira ta daga,yace asibiti zamuje ki shirya zan biyo na tafi dake Beauty ce Bata da lafiya kamar dai haihuwa ce,Umma tace to,Bata fadawa Hashimu ba kar yace zai je,tana shiryawa ta barwa Zarah karamar Yar ita muka fito,a shago ta samu Abba tace zanje unguwa,ko tambayar Ina baiyi ba yace a dawo lafiya Allah ya tsare ki siyo min tsaraba,murmushi tayi ta wuce.
A gefen titi Mohsin ya dauketa suka nufi asibiti,Beauty tana salati a hankali tana cewa Allah ka zama gata na,Allah ka dafa mini,Allah ka sa min hannu a lamari na,Allah ka dafa min....a haka suka Isa asibiti,Mohsin hankali a tashe ya manta ma Umma tana wajen,zai fito da ita a mota sai rungumeta yake Yana cewa I'm sorry ni na jawo ko? Umma ta tace Dan ubanka ka matsa ka bani waje,Beauty tace jeka kayi min addua kaji,bazan iya tafiya na barki ba,Umma tace Mohsin zan bar Maka matarka na tafi wanne irin iskanci ne wannan,Karki yi fushi Umma gwara dai Ina ganinsa cewar Beauty.
Gado aka bata,sun dade tun yamma suke asibiti tana Shan wahala,Beauty sai da haihuwa tazo ma'aikata suna wajen suna cewa yi Nishi...push....Beauty Bata ganewa sosai a wannan halin amma Taga yara ne Yan mata mace daya ce babba,tace a karance kuka gani Shegu Yan iska shi yasa kuke cewa nayi Nishi Ina naga karfin Nishi yanzu ni,baku San aure ba bare haihuwa kuce na dinga nishi,kawai Kunga Abu a rubuce kuzo ku dameni Nishin uwarku....tana Jin ciwo tana bala'i tace ban San me yasa Mohsin ya jawo wannan asibitin na Yan koyo ba,duk Yan koyo ne a ciki basu iya komai ba gashi Nan da wani asibitin ne da tuni na haihu,dama tunda aka sa Masa suna Aminu Kano teaching hospital,teaching ne fa na Yan koyo ake nufi ai bazan haihu da wuri ba,duk yara sun dameni ni,wayyoooo.....Ma'aikaciyar dattijuwa tace haihuwa tazo amma Kinga Yar iskar yarinya tana matse kafafu za fa ki kashe danki,Umma tace daina zaginta wahala ce ku har abada a kasar Nan bakwa girmama mutane,sai ku dauki mutum kamar wani Dabba,da iliminta wlh ta fiki Ilimi ma,kice ta gyara sai ki zage ta,Allah wadai da halinku wasu ma'aikatan lafiya marasa Imani mutum Yana wani hali Kuna zaginsa da hantara,sai lokacin likitar tayi shuru taji Umma ta fita masifa.
Umma ce ta taimaka itama a nutse har aka samu Beauty ta haifo Danta namiji katon gaske, duk abinda ya dace anyi mata ita da jaririnta suka canja mata dakin hutu,Mohsin ana masallaci Yana ta addua Bai San ta haihu ba,har sai da Umma taga wajen 11pm sannan ta kira shi a waya tace ta dade da haihuwa fa Ina ka shiga, Alhmdllh ya furta yace tana lafiya? lafiyarta kalau gashi har Hidaya sunzo ma abinci take ci,fitowa yayi da sauri ya je dakin,a zaune ya samu Beauty tana cin faten doya Wanda Hidaya ta kawo,tare da Iman suka zo, Annoor ne ya kawo su, Mohsin sai murna ake taya shi baki yaki rufuwa an yiwa Amal kani,addua yayiwa Jaririn sannan yace an fadawa Naila? Umma tace Naila ka iya tunawa kawai? Murmushi yayi yace itace besty na,ban fada mata ba kuwa,Kiran Naila yayi yace kinyi da Your love ya haihu,murna ta fara tace me muka samu? yace me Hallare,dariya tayi tace Allah yasa ba Yar mitsil bace,ni ya gado ai,Kai Yaya ko kunya,Mohsin yace ke kika koya min ai, wa ya kaiki iskanci, kasa hakuri tayi tace zan fada Maka wani sirri karka fada tukun ciki ne dani ya kusa wata uku,Mohsin dariya yayi Jin Naila har rada rada ake fada,congrats kunyi kokari,Naila tace na gaske ma idan ban samu ciki ba kamata yayi a kama Spark ayi yamma da shu'umi kawai,dariya Mohsin yake sosai yace baza ki nutsu ba Naila,Naila tace to magana ta Allah baya hutawa da Kwalbewa Yaya ai idan ban samu ciki ba kawai ayi can da shi Inda ake cin mushe,Naila tana gama wayar ta juyo taga Sparka a bayanta wayar ta Maida kunnenta tace ai Dan Albarka ne ayi gabas da shi,Allah dai ya Masa Albarka Ina sonsa wlh,mijina ai duk duniya bani da kamarsa.
Dariya Spark yayi yace ba laifinki bane Dana nane yake min zai zo duniya ne Allah ya kaimu,zanga me biya Masa school fees,Arham ne ya fito har yau yana gidan Spark Papa yaki hakura an kwashe kwanaki.
Naila tace gobe su Basma zasu zo gidan Nan inji Mima,Arham yace Allah ya kawo su ni Ina ruwana da ita,Spark yace tana sonka fa wlh yarinya Mima tace tunda aka Kore ka ta kasa sukuni kullum sai taje Wajen Papa tana cewa ta yafe Maka a dawo da Kai,rannan ma kayanta ta hada tace zata tafi tunda dai ance Shaheed za a bata,Arham yace ita taga duhu wa yace ta tona min asiri,duk abinda za ayi da Yar kauye sai ta nuna hali yanzu da Yar birni ce waye ma zaiji kullum sai na taba kuji shuru Kuma kamar na biya sadaki amma dake ita ba a abin arziki da ita sai kuka wayyo ya taba min Dan iska sai na fada
Naila tace a Yan kauyen ma taka ce haka Arham mu ba muka yi ba,Spark ne ya dingure mata Kai yace ka fadi Alkhairi ko kayi shuru,wannan cikin harda tone tone yazo,Arham yace au har anyi sabon? Naila tace tsokanata yake,Arham yace ni Ina ruwana ko cikin ne ma,Spark yace ciki ne da ita Arham almost 3mnths duk fushin nan da take yi da fada ai duk cikin laulayi take,Arham yace Allah ya raba lafiya,Spark yace Ameen wlh na matsu ta haihu na gaji da wannan mood din da take shiga,yanzu aka fara fa cewar Arham,kafin ta haihu nasan sai na dawo tsinke sabo da rama cewar Spark,dariya suka yi,Naila tace ya batun business din naku Arham? Shaheed ne yake ta aikin business din ai muna waya.