Sashe 38
Tantiriya A Gidan Yari Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Arham Yana shiga kitchen wajen Basma ya samu Mima a ciki,Mima ya kalla ya Harare shi tace Ina Nan to,yace dan Allah Mima magana zan mata,ba ruwanka da ita na fada maka ayi mutum kamar ayu wai meke damunka ne,Arham yace gado masifa ne musamman irin na kaka Zeenatu,Basma tana jinsu tace Ina so in kulaka Sunshine to kar Baki ya bika na hakura ya jiya din?Dan kadan me Albarka cewar Arham,Mima ta dakko ludayi ta biyo shi da gudu,tana dawowa wajen Basma tace ke ana so a kwato miki yanci kafin a kaiki ya fara sonki na gaskiya kina shirme,Yana nunawa jikinki yake so ke Baki fahimta,Basma tace ai duk cikin so ne a so Jikin mace ma ai so ne yanzu idan wata ce bazai taba ta ba,ni kuwa nayi Masa na birge shi,ai kune da Kun San haka Mima sai ku bari kar a daura sai ya fara so na,kina biye Masa din Yana tabaki ba dole a daura ba,nidai tausayinsa nake ji gaskiya cewar Basama,jiya ma haka yace yace sirikai sun hanashi sakewa,kice dai sirikai sun hanaki sakewa,Dan Allah ki bamu hadin Kai Basma ya fara sonki da gaskiya,Basma tace abi ta shortcut Mima yafi,zaki ga Shortcut ki sake kulashi ki gani a gidan nan ana kwatar miki yanci bakya gani.
Basma tayi shuru a ranta tace Ina naga wani yanci tunda aka yi min aure,a fili tace da dai an barshi ya karasa ragowar yancin dama babu ai Mima,Ina yanci ga macen aure,Mima Bata sake magana ba,tana kallo ta dakko sabon flask a kwali Shima zata farke,Mima tace wannan na Maman Rafeeq ne ta siyi abinta,ai bata da miji me zata yi da shi zan siya ya min kyau,Fisgewa Mima tayi ta Maida ta boye,Basma ta fito tana kuka indai ba a wannan flask ba to yau sai dai in Arham ya kwana da yunwa wlh baza ta Kai ba,Mima tace na Kai Masa da Kai na ta zuba Masa ta ba me aiki ta Kai,Arham yace Ina Basma fa kika kawo? tace baza ta kawo Maka ba sai a sabon flask,to a Bata sabon flask din mana bazan ci ba Nima a bata sabon tunda tana so,yanzu na kwace Sunan abokin Baban Naila Jauro bawan mata Nima na cancanci Sunan sai abinda mace tace wlh, Yar aiki ta koma ta fadawa Mima" tace ajiye a kitchen yunwa ai ba kanwata bace da kansa zaizo.
Mima dai Papa ta samu tace Dan Allah tunda an gama komai a bar Arham su tafi gobe a Kai Basma haka sunfi karfina tun kafin ya fara danneta a gabana,Papa yace Allah ya kaimu ni kaina naga yau ko gaishe ni bai zo ba alamar fushi yake,kyale su a kaita haka ta gane kurenta a can, washe gari Papa ya kira Arham yace babu bikin da za ayi Arham zo ka dauki matarka ka bar min gida,an hada komai ku tafi,Arham yaji dadi kamar me yace ai yanzu Safiya ce sai yamma,Papa yace a'a ta ebo kayanta ga Lefenta suna wajen Mima ku dauka ku tafi,Arham yace da safe? Ae da safen fa ku tattara ku tafi karka Kara 30mnt a gidan nan,amma ai ba fushi kayi ba ko Papa? Ba fushi nayi ba Arham ai kasan fushina tunda ka matsu ku tafi ai ya fi,yace to mun gode ayi min nasiha,Papa yace a'a ai Kuna da hankali Kun fimu sanin ya kamata wacce nasiha,Arham yace ni ba a so na kowa an Masa nasiha ban da ni ,amma ai ita dai Basma din ayi mata nasiha ta kula dani sosai,Papa yace itama tana da hankali ai,ka karasa ladanka Papa in ka barmu haka sai muce fushi kayi, amma dai ko ayi hakuri da zaman tare ai kace.
Basma da safe taji Mima tace tayi wanka ta shirya ta zabo mata sabon kaya cikin na lefe riga da skert na Leshi fari tace ki sa wannan,ta zaci unguwa zasu je ta shirya abinta sosai,Mima ta zauna dake ita uwa ce tayiwa Basma nasiha da fada na zaman aure,Basma tace wai ina zamu je ne? gidan miji za a kaiki,Basma a ranta tace sun ga haazaa,wa ya gaya muku barno gabas take,a fili tace tun yanzu za a kaini ai da yamma ake Kai Amarya,Mima tace ku yanzu za a kaiki shi zai tafi Dake daga baya zamu zo ganin gida,Basma tace to Allah ya kawo ku.
Tana fitowa ta zauna a Palo ana ta Kai kayan Lefenta mota,Mufee suna zaune suka ce Basma kin dakko shanyarki kuwa? tace na manta na gaji ne ni an kusa kaini gidan mijina ma na huta da wahala,ga Inda zanje na huta na harde kafa daya kan daya" Nan kuwa duk an dameni ,Haly tace Allah ya taimaka Basma Allah ya baki hakuri Kuma,Papa yasa aka kira Masa Basma ya mata nasiha Shima a haka ma Mima ce ta dage sai anyi amma wlh yace bazai wa Arham ba,Ita Mima ta samu Danta tayi Masa nasiha,Arham sai da yaga an bashi matarsa sannan ya kwanta a cinyar Mima yace zanyi missing dinki yau Allah ya nuna zan koma Shan abincin yara,Shekara ashirin da Yan hayaniya da yayeni,Mima ta durma masa duka ya saki Kara,ni kake fadawa haka Dan ubanka? Kishi kike? Ke kika yayeni sai dai kiyi hakuri,Mima tace sai naji bana so ka tafi,Arham yayi dariya yace ya zama dole kuwa ai namiji Dan gidan wata ne,ya mace ake cewa Yar gidan wani ce inji Mima,yace Shima namijin haka Mima tunda ai dole ya bar gidan su,tace shike nan gobe kazo da wuri na ganka,to zanzo ai ko baki ce ba ma,za a kawo muku abinci? Arham yace Papa yace an hada komai na girki idan naga normal sai tayi in baza ta iya ba Kuma an samu matsala sai na kiraki a waya,amma na rana Dana dare kar a kawo da safe dai nasan za a iya samun matsala gobe da safe akwai matsala za a iya kawowa,tace to shike nan babban magidanci,dariya yayi yace kayana kadan na eba zan dawo na tafi da wasu gobe,tace to,yace Spark Yana cewa sai Nan da 4yrs za a Kara biki a gidan Nan to gashi matarsa ma bata haihu ba anyi wani,Kuma fa namu Albarka zaiyi ko ganga Daya ba a buga ba,ko kwano bai ce kwal ba bare a tara mata da Maza a gwamutse,Mima tace kar dai ka zauce,Dan Allah ka kula da yarinyar mutane,ka bi komai a hankali yace nine fa Mima Arham dinki guda karki ji komai.
Arham ya shirya an fesa wanka na gaske kamar yau aka daura auren,Papa ya sa Driver ya kaisu,Arham yace to gobe na sa a kawo min motata,ba Wanda aka fadawa Kai Amarya daga Ango sai Amarya suka tafi.
Amarya tana bayan mota tare da Angonta da hantsi gatsai gatsai.
Maman Haneef washe gari tazo tare da Hajji da wasu Dattijai Maza dangi su biyu sun taho sulhu,Haneef Yana asibiti ,Khadija ta dingiso daga toilet tayi wanka ta fito ta zauna da kyar tana dafe bango,wayar Haneef ce tayi ringing,ya daga,Mama cikin fushi tace yazo gida suna Nan,sun samu Ihsan tayi girki ta kula dasu ta sake fada musu karya da gaskiya sun hau sun zauna,shi yasa cikin fushi tace yazo gida,Salamatu ya kira a waya tazo ta kula da Khadija sannan yace Khadija zanje naji,tace duk tsiya karka saketa Dan Allah tace ai tayi saurayi naga ta yanda zata auri saurayin nata mu gani,duk so take yanzu a sake ta sabo da ta samu Wanda zata iya juyawa son ranta,irinsu haka suke basa aure Dan soyayyar tsakani da Allah sai in zasu juya mutum son ransu sannan suke aurensa,ai yanzu taga baza ka juyu ba,karka saketa kace ka fasa auren in sun matsa daga baya sai suji a salansa,dariya yayi yace haka za ayi sai na dawo ya fice Salamatu tazo suna ta hira da Mero.
Haidar sabo da ya samu kafar zuwa zance gidan su Mufee ya nace sai da aka daura auren Sudan da Rahma Maman Iman,ita kanta Iman sai labari taji,sannan Haidar ya dage wai biko zai Masa na Maman Rafeeq sabo da kawai ya fake da zuwa can,ana daura aure Jauro yace tunda miji a shirye yake itama in ta shirya za a iya sa rana su Habiba su rakata,tace Nan da sati zata tare,Iman sai labari taji ma,tace Allah Sanya Alkhairi.
Haidar kamar uwarsa ce ta tare harda kiran Ikhram yace wani satin muna hanya zamu kawo Amarya,tace Allah ya kaimu,yace Ina yarinyar nan kuwa me hankali ta gidan su mijinki kanwar mijinki? Ikhram tace Mufee? Ai tana nan lfy,yace yarinyar nan Inda take birgeni akwai hankali ga ladabi,tayi a rayuwa Ina son mutum me hankali da nutsuwa,ga gaisuwa tana ganinka zata gaishe ka,Ikhram tana ta dariya a ranta tace bai san iskancin da suka tsula ba duniya ce ta bi da su,Ikhram taci gaba da zuga shi tace ai duk tafi matan gidan hankali,yace gata kyakyawa,tafiyarta kawai abar kallo ce wani chafe chaf chaf....zanzo ki jawo min ita,duk da Ina da number dinta amma kwarjini take min gashi tana ta ja min rai,haka nake son mace me aji...Ikhram tace ai indai kana ciki zan Maka campaign,yace Dan Allah ki taimakawa Dan gaba da fatiha,irinku sai an tsaya mana muke samun aure,tausayi ya bawa Ikhram tace a ranta Iyaye suna cutar yara irin wannan,mutum har mutum irin Yaya Haidar,tace Inshaallah Yaya Haidar kamar ta zama taka,su basu da matsala wuyarta na fadawa Spark wlh sai an baka,ko Rafeeq sai Inda karfinsa ya kare akan wani nawa ya samu ci gaba ba abinda bazai min ba,yace na gode sister Allah ya bar zumunci Mama ta kusa zuwa gari tace nan da sati inshaallah tare zamu zo Abuja,tace Allah ya kaimu dan Uwa" ya kashe wayar tare da furta Ameen.
Masu Sharhi Wanda basa gajiya Ina matukar godiya.
AsmaBaffa
[2/28, 7:36 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
51-55
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Page naki ne
Sailuba Abdullahi Sani
Basma tayi shuru a ranta tace Ina naga wani yanci tunda aka yi min aure,a fili tace da dai an barshi ya karasa ragowar yancin dama babu ai Mima,Ina yanci ga macen aure,Mima Bata sake magana ba,tana kallo ta dakko sabon flask a kwali Shima zata farke,Mima tace wannan na Maman Rafeeq ne ta siyi abinta,ai bata da miji me zata yi da shi zan siya ya min kyau,Fisgewa Mima tayi ta Maida ta boye,Basma ta fito tana kuka indai ba a wannan flask ba to yau sai dai in Arham ya kwana da yunwa wlh baza ta Kai ba,Mima tace na Kai Masa da Kai na ta zuba Masa ta ba me aiki ta Kai,Arham yace Ina Basma fa kika kawo? tace baza ta kawo Maka ba sai a sabon flask,to a Bata sabon flask din mana bazan ci ba Nima a bata sabon tunda tana so,yanzu na kwace Sunan abokin Baban Naila Jauro bawan mata Nima na cancanci Sunan sai abinda mace tace wlh, Yar aiki ta koma ta fadawa Mima" tace ajiye a kitchen yunwa ai ba kanwata bace da kansa zaizo.
Mima dai Papa ta samu tace Dan Allah tunda an gama komai a bar Arham su tafi gobe a Kai Basma haka sunfi karfina tun kafin ya fara danneta a gabana,Papa yace Allah ya kaimu ni kaina naga yau ko gaishe ni bai zo ba alamar fushi yake,kyale su a kaita haka ta gane kurenta a can, washe gari Papa ya kira Arham yace babu bikin da za ayi Arham zo ka dauki matarka ka bar min gida,an hada komai ku tafi,Arham yaji dadi kamar me yace ai yanzu Safiya ce sai yamma,Papa yace a'a ta ebo kayanta ga Lefenta suna wajen Mima ku dauka ku tafi,Arham yace da safe? Ae da safen fa ku tattara ku tafi karka Kara 30mnt a gidan nan,amma ai ba fushi kayi ba ko Papa? Ba fushi nayi ba Arham ai kasan fushina tunda ka matsu ku tafi ai ya fi,yace to mun gode ayi min nasiha,Papa yace a'a ai Kuna da hankali Kun fimu sanin ya kamata wacce nasiha,Arham yace ni ba a so na kowa an Masa nasiha ban da ni ,amma ai ita dai Basma din ayi mata nasiha ta kula dani sosai,Papa yace itama tana da hankali ai,ka karasa ladanka Papa in ka barmu haka sai muce fushi kayi, amma dai ko ayi hakuri da zaman tare ai kace.
Basma da safe taji Mima tace tayi wanka ta shirya ta zabo mata sabon kaya cikin na lefe riga da skert na Leshi fari tace ki sa wannan,ta zaci unguwa zasu je ta shirya abinta sosai,Mima ta zauna dake ita uwa ce tayiwa Basma nasiha da fada na zaman aure,Basma tace wai ina zamu je ne? gidan miji za a kaiki,Basma a ranta tace sun ga haazaa,wa ya gaya muku barno gabas take,a fili tace tun yanzu za a kaini ai da yamma ake Kai Amarya,Mima tace ku yanzu za a kaiki shi zai tafi Dake daga baya zamu zo ganin gida,Basma tace to Allah ya kawo ku.
Tana fitowa ta zauna a Palo ana ta Kai kayan Lefenta mota,Mufee suna zaune suka ce Basma kin dakko shanyarki kuwa? tace na manta na gaji ne ni an kusa kaini gidan mijina ma na huta da wahala,ga Inda zanje na huta na harde kafa daya kan daya" Nan kuwa duk an dameni ,Haly tace Allah ya taimaka Basma Allah ya baki hakuri Kuma,Papa yasa aka kira Masa Basma ya mata nasiha Shima a haka ma Mima ce ta dage sai anyi amma wlh yace bazai wa Arham ba,Ita Mima ta samu Danta tayi Masa nasiha,Arham sai da yaga an bashi matarsa sannan ya kwanta a cinyar Mima yace zanyi missing dinki yau Allah ya nuna zan koma Shan abincin yara,Shekara ashirin da Yan hayaniya da yayeni,Mima ta durma masa duka ya saki Kara,ni kake fadawa haka Dan ubanka? Kishi kike? Ke kika yayeni sai dai kiyi hakuri,Mima tace sai naji bana so ka tafi,Arham yayi dariya yace ya zama dole kuwa ai namiji Dan gidan wata ne,ya mace ake cewa Yar gidan wani ce inji Mima,yace Shima namijin haka Mima tunda ai dole ya bar gidan su,tace shike nan gobe kazo da wuri na ganka,to zanzo ai ko baki ce ba ma,za a kawo muku abinci? Arham yace Papa yace an hada komai na girki idan naga normal sai tayi in baza ta iya ba Kuma an samu matsala sai na kiraki a waya,amma na rana Dana dare kar a kawo da safe dai nasan za a iya samun matsala gobe da safe akwai matsala za a iya kawowa,tace to shike nan babban magidanci,dariya yayi yace kayana kadan na eba zan dawo na tafi da wasu gobe,tace to,yace Spark Yana cewa sai Nan da 4yrs za a Kara biki a gidan Nan to gashi matarsa ma bata haihu ba anyi wani,Kuma fa namu Albarka zaiyi ko ganga Daya ba a buga ba,ko kwano bai ce kwal ba bare a tara mata da Maza a gwamutse,Mima tace kar dai ka zauce,Dan Allah ka kula da yarinyar mutane,ka bi komai a hankali yace nine fa Mima Arham dinki guda karki ji komai.
Arham ya shirya an fesa wanka na gaske kamar yau aka daura auren,Papa ya sa Driver ya kaisu,Arham yace to gobe na sa a kawo min motata,ba Wanda aka fadawa Kai Amarya daga Ango sai Amarya suka tafi.
Amarya tana bayan mota tare da Angonta da hantsi gatsai gatsai.
Maman Haneef washe gari tazo tare da Hajji da wasu Dattijai Maza dangi su biyu sun taho sulhu,Haneef Yana asibiti ,Khadija ta dingiso daga toilet tayi wanka ta fito ta zauna da kyar tana dafe bango,wayar Haneef ce tayi ringing,ya daga,Mama cikin fushi tace yazo gida suna Nan,sun samu Ihsan tayi girki ta kula dasu ta sake fada musu karya da gaskiya sun hau sun zauna,shi yasa cikin fushi tace yazo gida,Salamatu ya kira a waya tazo ta kula da Khadija sannan yace Khadija zanje naji,tace duk tsiya karka saketa Dan Allah tace ai tayi saurayi naga ta yanda zata auri saurayin nata mu gani,duk so take yanzu a sake ta sabo da ta samu Wanda zata iya juyawa son ranta,irinsu haka suke basa aure Dan soyayyar tsakani da Allah sai in zasu juya mutum son ransu sannan suke aurensa,ai yanzu taga baza ka juyu ba,karka saketa kace ka fasa auren in sun matsa daga baya sai suji a salansa,dariya yayi yace haka za ayi sai na dawo ya fice Salamatu tazo suna ta hira da Mero.
Haidar sabo da ya samu kafar zuwa zance gidan su Mufee ya nace sai da aka daura auren Sudan da Rahma Maman Iman,ita kanta Iman sai labari taji,sannan Haidar ya dage wai biko zai Masa na Maman Rafeeq sabo da kawai ya fake da zuwa can,ana daura aure Jauro yace tunda miji a shirye yake itama in ta shirya za a iya sa rana su Habiba su rakata,tace Nan da sati zata tare,Iman sai labari taji ma,tace Allah Sanya Alkhairi.
Haidar kamar uwarsa ce ta tare harda kiran Ikhram yace wani satin muna hanya zamu kawo Amarya,tace Allah ya kaimu,yace Ina yarinyar nan kuwa me hankali ta gidan su mijinki kanwar mijinki? Ikhram tace Mufee? Ai tana nan lfy,yace yarinyar nan Inda take birgeni akwai hankali ga ladabi,tayi a rayuwa Ina son mutum me hankali da nutsuwa,ga gaisuwa tana ganinka zata gaishe ka,Ikhram tana ta dariya a ranta tace bai san iskancin da suka tsula ba duniya ce ta bi da su,Ikhram taci gaba da zuga shi tace ai duk tafi matan gidan hankali,yace gata kyakyawa,tafiyarta kawai abar kallo ce wani chafe chaf chaf....zanzo ki jawo min ita,duk da Ina da number dinta amma kwarjini take min gashi tana ta ja min rai,haka nake son mace me aji...Ikhram tace ai indai kana ciki zan Maka campaign,yace Dan Allah ki taimakawa Dan gaba da fatiha,irinku sai an tsaya mana muke samun aure,tausayi ya bawa Ikhram tace a ranta Iyaye suna cutar yara irin wannan,mutum har mutum irin Yaya Haidar,tace Inshaallah Yaya Haidar kamar ta zama taka,su basu da matsala wuyarta na fadawa Spark wlh sai an baka,ko Rafeeq sai Inda karfinsa ya kare akan wani nawa ya samu ci gaba ba abinda bazai min ba,yace na gode sister Allah ya bar zumunci Mama ta kusa zuwa gari tace nan da sati inshaallah tare zamu zo Abuja,tace Allah ya kaimu dan Uwa" ya kashe wayar tare da furta Ameen.
Masu Sharhi Wanda basa gajiya Ina matukar godiya.
AsmaBaffa
[2/28, 7:36 PM] AsmaBaffa: 🏫TANTIRIYA🏫
A GIDAN YARI
BOOK 3
~TAIMAKO~
51-55
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
AIDA MAMAN TASNIM
Page naki ne
Sailuba Abdullahi Sani