Sashe 30
Rufaffen Sirri Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yaya Abu kuwa ta fara bashi hakuri tana "Hakuri zaka yi Kabiru Sajeeda halin ta sai ita na rasa wacce iri ce ita idan har dan ance zaa Mai da Yesmeen take wanan maganganun sai kayi hakuri ka barta kana kallo ma ni da nake yayarta yadda ta hayyaya ko min kamar zata kawo min duka,yanzu da mutane na nan kaga sai su dauka ni muguwa ce Allah dai ya kyauta
"Kuna dai kallon irin abinda take min toh wallahi na fara gajiya Sajeeda bata San darajar miji ba duk maganar daya fito a bakin ta fadamin kawai take ni kuwa na gaji bazan dauka ba"
"Ya bazaka gaji dani ba tunda ka Gama Dani ya bazaka gaji ba tunda kayi kudi dani,ai a yanzu bani da wani amfani a wajen ka tunda har ka sadu da kare kazo ka sadu dani,bani da abin mora yanzu dole ka gaji dani"
Abinda naso Fadi kenan sai na juye da
"Tunda bansan darajar miji ba ya zaayi kenan"?
Na jefa masa tambayar Ina ciza lebbena dan takaicin maganar daya fito a bakina
"Aure zan Kara Sajeeda idan na Kara Aure watakila ki shiga hankalin ki"
Daga haka ya juya a fusace yayi d'akin sa na bi shi da kallo hawaye na zuraro min inama Yesmeen ta fadamin da wuri kafin Kabiru ya cutar dani,dama sai da na ayyana haka a raina kila ya zabi yayi kudi dani ne Saboda ya kau dani yayi aurensa yaji dadin rayuwarsa,ni Dana Sha wahala dashi a madadin ma idan gajiya yayi dani ya sauwake min cikin ruwan sanyi na tafi da lafiya ta shine ya zabi ya cutar dani,yadda nake Jin kasana nasan Abu ne mawuyaci na dawo yadda nake,duk a tunaninsa bansan sirrinsa ba,yau ban da Ina tsoron jefa Yesmeen a cikin masifa da a yau Kabiru ya gane kuransa dan sai na Tara Masa jama'a,Amma a yanzu nasan mai Zan yi Dan idan har na bar maganar a cikina zuciyata na iya fashewa dan bakin ciki.
A haka naja kafata na shige daki Ina jiyo muryar Yaya Abu na idan bana so ayimin kishiyar sai na Shiga hankalina da itace a d'aular da nake ciki da an sha mamaki dama idan Dadi yayi wa mutum yawa sai yace Dadi kasheni.
Ban juya ma na kalleta ba har shige d'akina Nusrah ta biyoni bana Jin zan iya Mata wani magana yanzu dan Ni kadai nasan mai nake ji ga ciwon zuciya ga na jiki.
Haka ta karaci zamanta ta gama koke kokenta akan makancewar Yesmeen tayi kasa da murya akan na taimaka na fada mata abinda nace Zan fada mata dan idan ta koma gida ba lailai ta samu nutsuwa ba haka za tayi ta tunani
Ce mata nayi Kar ta damu zamu yi waya ba wani abu bane,bana jin a yadda na ganta a cikin damuwa akwai abinda zan iya gaya Mata haka ta zauna a d'akin tayi ta zuba min Sannu kafin ta tafi gidan ta ma sai da ta Mana abincin dare sai tausayina take tana yanzu wa zai na tayani aikace aikacen gidan tunda Yesmeen bata gani,
Murmushi kawai na Mata nace kar ta damu su Saifullahi zasu ringa tayani tunda duk sun iya ji nake kamar na fada mata Yesmeen na gani yadda naga ta damu sai Kuma na fasa Ina tunanin mata magana ko ta waya ne ya zama dole na tashi tsaye na nemi mai taimaka min da Addu'a na kubuta daga hannun wanan azzalumin mutumin.
Yesmeen
Tunda Yaya Abu ta d'auko ta daga d'akin Sajeeda taji gabad'aya ta kasa samun nutsuwa,tayi nadamar tona sirrin ga Sajeeda yafi a kirga, dan tasan ba lailai ta iya dannewa ba zata iya tarar Kabiru da maganar.
Kuka kawai take tana tunanin abin da ya Kamata tayi,idan har Sajeeda ta tari Kabiru da zancen yasan itace ta fada mata,dole ta gudu kafin ya dawo gidan,dan tasan Sajeeda tace bazata fada masa bane kawai saboda ta zauna.
Da wanan tunanin ta fara tunanin yadda zata gudu batare da kowa ya ganta ba.
Tana kwance Yaya Asmau ta shige bandaki
Yaya Abu Kuma ta tashi tana bari taje kitchen ta d'auko Madara.
Tana ganin ta fita daga d'akin ta mik'e da sauri ta fice daga d'akin da gudu ta bar gidan Koda ta fara tafiya haka zuciyarta tayi ta Mata sake sake tana tunanin Anya gudun ta shine mafita a gareta,?Anya idan ta gudu bata tonawa kanta asiri asan tana gani ba?
Watakila Sajeeda zata iya daurewa taki fada Masa,tana nan awani lungu taga wucewar Nusrah a Napep,ba jimawa ta ga shi ma kabirun ya dawo a mota,tuni tunanin ta ya bata akan gudun kamar tonawa kanta Asiri zatayi hakane yasa ta fara tunanin hanyar da zata bi ta koma gida da bazasu zargi komai ba,tana nan tana sake sake ta hango fitowar su Saifullahi suna dube dube kafin su juyo wajen da take tsaye sai ta fara bin bango tana kallon sama,har Suka karaso wajenta.
Daga maganganun da da Sajeeda tayi da suka dawo tasan bazata fada ba, sai a lokacin ta dan samu nutsuwa sai dai har ga Allah taso Sajeeda ta yarda a maida ta wajen dangin mahaifin ta dan kullum cikin fargaba da zulumi take,yanzu haka zatayi ta tunanin kila ya gano ta tona masa asiri.
Kabiru
Koda ya Shiga daki ji yayi hankalin sa ya tashi da maganganun Sajeeda sai yake ganin kamar k'ok'ari take ta gano sirrin sa,so kawai yake dare yayi karfe daya ya kirawo shugaban nasu ko a yanzu kasa hakuri yayi sai da ya Kira Rabiu duk ya bashi labarin abinda ke faruwa.
Sai daya gama bashi ya kyalkyale da dariya Yana "Wai wanan yarinya da take daga ma hankali haka nawa take Mai zai Hana ka kau da ita kawai ka huta,idan ba Aljanna bace ita taya zata gane wani Abu da har zata maka karyar makanta, abokina idan har kasan yarinya nan ta zame maka kaya a wuya ka kau da ita kawai ka huta"?
"Taya Zan kau da ita batare da an Zargeni ba ni fa yanzu tsoron Sajeeda nake wallahi yadda take magana Kamar tasan wani Abu"
"Ba dai Yesmeen din yanzu ta nuna bata gani ba,ba sai ka jira shugaba ba da kanka zaka gano tana gani ko bata gani.
"Tayaya Zan gano kasan Allah idan har yarinya nan karya tamin bata gani wallahi wallahi sai na kasheta"?
Rabiu dariya ya saka ya hau fada Masa abinda zaiyi da zai gano Yesmeen ko bata gani.
Da wanan tunanin Kabiru ya samu kwanciyar hankali sosai yaji dadin shawarar da Rabiu ya bashi ranar a d'akin sa ya kwana dan so yake ya nunawa Sajeeda fushi yake da ita,Dole ma yasa a Kara masa aiki a kanta yadda duk abinda zai yi bazata iya Buda baki ta Masa magana ba.
Washegari karfe bakwai ya fito Palo ya zauna sai da ya ga fitar su Annur Yan makaranta ya nufi d'akin Yesmeen
Da sallama ya shiga d'akin su Yaya Abu na kwance da Yesmeen na can karshen gado a kwance shigowar sa yasa Suka mik'e zaune dan ba bacci suke ba Hira suke,sai da suka gaisa Yaya Asmau ta fara magana tana "gobe Zan tafi idan Allah ya kaimu wlh Abban yaran nan ya Kira akan na dawo ita dai Abu tace anan zan barta"
"Aikuwa anan zaki barni dan ba abinda zai maidani can sai dai idan kanina bayasan zamana"
"Kai haba Yaya Abu wallahi ki Sha zamanki ni nafiso ma ki zauna kici arziki kema"
Tuni Yaya Abu ta hau washe baki
Kabiru kuwa yace "toh tunda gobe zaki koma mai zai hana ki shirya ki tafi kasuwa Yaya Abu ta raka ki ki siyo kayan tsaraba ai bakya tafi haka ba komai ba"
Tuni suka washe baki su biyu Suka hau godiya da Addu'a
Kabiru cikin tsananin murna ya tashi ya fito daga d'akin
Dan da wanan zai samu yayi abinda zai yi dan yasan Sajeeda na can kila ta kasa tashi duk da bai lekata ba
Dubu hamsin ya d'auko daga dakinsa ya koma d'akin Yesmeen ya mikawa Yaya Asmau su kuwa sai godiya suke masa yace ba komai ya koma palo ya zauna.
Sai da sukayi wanka Suka karya suka fito Suka leka Sajeeda dake ta numfarfashi idonta jajjur dan ko bacci bata yi ba.
Sannu kawai Suka mata suna sauri suke zasu je kasuwa su dawo ko magana basu bari tayi ba Suka yi waje.
Kabiru dake labe a daki Yana ganin sun fita bai yi wata wata ba ya nufi d'akin yesmeen.....
Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku
BONONZA; BONONZA;BONONZA;
Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K
MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI
KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA
3968303018
ZAINAB SHU AIBU
FCMB
08162859027
*WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84*
*PAGE 14*
"Kuna dai kallon irin abinda take min toh wallahi na fara gajiya Sajeeda bata San darajar miji ba duk maganar daya fito a bakin ta fadamin kawai take ni kuwa na gaji bazan dauka ba"
"Ya bazaka gaji dani ba tunda ka Gama Dani ya bazaka gaji ba tunda kayi kudi dani,ai a yanzu bani da wani amfani a wajen ka tunda har ka sadu da kare kazo ka sadu dani,bani da abin mora yanzu dole ka gaji dani"
Abinda naso Fadi kenan sai na juye da
"Tunda bansan darajar miji ba ya zaayi kenan"?
Na jefa masa tambayar Ina ciza lebbena dan takaicin maganar daya fito a bakina
"Aure zan Kara Sajeeda idan na Kara Aure watakila ki shiga hankalin ki"
Daga haka ya juya a fusace yayi d'akin sa na bi shi da kallo hawaye na zuraro min inama Yesmeen ta fadamin da wuri kafin Kabiru ya cutar dani,dama sai da na ayyana haka a raina kila ya zabi yayi kudi dani ne Saboda ya kau dani yayi aurensa yaji dadin rayuwarsa,ni Dana Sha wahala dashi a madadin ma idan gajiya yayi dani ya sauwake min cikin ruwan sanyi na tafi da lafiya ta shine ya zabi ya cutar dani,yadda nake Jin kasana nasan Abu ne mawuyaci na dawo yadda nake,duk a tunaninsa bansan sirrinsa ba,yau ban da Ina tsoron jefa Yesmeen a cikin masifa da a yau Kabiru ya gane kuransa dan sai na Tara Masa jama'a,Amma a yanzu nasan mai Zan yi Dan idan har na bar maganar a cikina zuciyata na iya fashewa dan bakin ciki.
A haka naja kafata na shige daki Ina jiyo muryar Yaya Abu na idan bana so ayimin kishiyar sai na Shiga hankalina da itace a d'aular da nake ciki da an sha mamaki dama idan Dadi yayi wa mutum yawa sai yace Dadi kasheni.
Ban juya ma na kalleta ba har shige d'akina Nusrah ta biyoni bana Jin zan iya Mata wani magana yanzu dan Ni kadai nasan mai nake ji ga ciwon zuciya ga na jiki.
Haka ta karaci zamanta ta gama koke kokenta akan makancewar Yesmeen tayi kasa da murya akan na taimaka na fada mata abinda nace Zan fada mata dan idan ta koma gida ba lailai ta samu nutsuwa ba haka za tayi ta tunani
Ce mata nayi Kar ta damu zamu yi waya ba wani abu bane,bana jin a yadda na ganta a cikin damuwa akwai abinda zan iya gaya Mata haka ta zauna a d'akin tayi ta zuba min Sannu kafin ta tafi gidan ta ma sai da ta Mana abincin dare sai tausayina take tana yanzu wa zai na tayani aikace aikacen gidan tunda Yesmeen bata gani,
Murmushi kawai na Mata nace kar ta damu su Saifullahi zasu ringa tayani tunda duk sun iya ji nake kamar na fada mata Yesmeen na gani yadda naga ta damu sai Kuma na fasa Ina tunanin mata magana ko ta waya ne ya zama dole na tashi tsaye na nemi mai taimaka min da Addu'a na kubuta daga hannun wanan azzalumin mutumin.
Yesmeen
Tunda Yaya Abu ta d'auko ta daga d'akin Sajeeda taji gabad'aya ta kasa samun nutsuwa,tayi nadamar tona sirrin ga Sajeeda yafi a kirga, dan tasan ba lailai ta iya dannewa ba zata iya tarar Kabiru da maganar.
Kuka kawai take tana tunanin abin da ya Kamata tayi,idan har Sajeeda ta tari Kabiru da zancen yasan itace ta fada mata,dole ta gudu kafin ya dawo gidan,dan tasan Sajeeda tace bazata fada masa bane kawai saboda ta zauna.
Da wanan tunanin ta fara tunanin yadda zata gudu batare da kowa ya ganta ba.
Tana kwance Yaya Asmau ta shige bandaki
Yaya Abu Kuma ta tashi tana bari taje kitchen ta d'auko Madara.
Tana ganin ta fita daga d'akin ta mik'e da sauri ta fice daga d'akin da gudu ta bar gidan Koda ta fara tafiya haka zuciyarta tayi ta Mata sake sake tana tunanin Anya gudun ta shine mafita a gareta,?Anya idan ta gudu bata tonawa kanta asiri asan tana gani ba?
Watakila Sajeeda zata iya daurewa taki fada Masa,tana nan awani lungu taga wucewar Nusrah a Napep,ba jimawa ta ga shi ma kabirun ya dawo a mota,tuni tunanin ta ya bata akan gudun kamar tonawa kanta Asiri zatayi hakane yasa ta fara tunanin hanyar da zata bi ta koma gida da bazasu zargi komai ba,tana nan tana sake sake ta hango fitowar su Saifullahi suna dube dube kafin su juyo wajen da take tsaye sai ta fara bin bango tana kallon sama,har Suka karaso wajenta.
Daga maganganun da da Sajeeda tayi da suka dawo tasan bazata fada ba, sai a lokacin ta dan samu nutsuwa sai dai har ga Allah taso Sajeeda ta yarda a maida ta wajen dangin mahaifin ta dan kullum cikin fargaba da zulumi take,yanzu haka zatayi ta tunanin kila ya gano ta tona masa asiri.
Kabiru
Koda ya Shiga daki ji yayi hankalin sa ya tashi da maganganun Sajeeda sai yake ganin kamar k'ok'ari take ta gano sirrin sa,so kawai yake dare yayi karfe daya ya kirawo shugaban nasu ko a yanzu kasa hakuri yayi sai da ya Kira Rabiu duk ya bashi labarin abinda ke faruwa.
Sai daya gama bashi ya kyalkyale da dariya Yana "Wai wanan yarinya da take daga ma hankali haka nawa take Mai zai Hana ka kau da ita kawai ka huta,idan ba Aljanna bace ita taya zata gane wani Abu da har zata maka karyar makanta, abokina idan har kasan yarinya nan ta zame maka kaya a wuya ka kau da ita kawai ka huta"?
"Taya Zan kau da ita batare da an Zargeni ba ni fa yanzu tsoron Sajeeda nake wallahi yadda take magana Kamar tasan wani Abu"
"Ba dai Yesmeen din yanzu ta nuna bata gani ba,ba sai ka jira shugaba ba da kanka zaka gano tana gani ko bata gani.
"Tayaya Zan gano kasan Allah idan har yarinya nan karya tamin bata gani wallahi wallahi sai na kasheta"?
Rabiu dariya ya saka ya hau fada Masa abinda zaiyi da zai gano Yesmeen ko bata gani.
Da wanan tunanin Kabiru ya samu kwanciyar hankali sosai yaji dadin shawarar da Rabiu ya bashi ranar a d'akin sa ya kwana dan so yake ya nunawa Sajeeda fushi yake da ita,Dole ma yasa a Kara masa aiki a kanta yadda duk abinda zai yi bazata iya Buda baki ta Masa magana ba.
Washegari karfe bakwai ya fito Palo ya zauna sai da ya ga fitar su Annur Yan makaranta ya nufi d'akin Yesmeen
Da sallama ya shiga d'akin su Yaya Abu na kwance da Yesmeen na can karshen gado a kwance shigowar sa yasa Suka mik'e zaune dan ba bacci suke ba Hira suke,sai da suka gaisa Yaya Asmau ta fara magana tana "gobe Zan tafi idan Allah ya kaimu wlh Abban yaran nan ya Kira akan na dawo ita dai Abu tace anan zan barta"
"Aikuwa anan zaki barni dan ba abinda zai maidani can sai dai idan kanina bayasan zamana"
"Kai haba Yaya Abu wallahi ki Sha zamanki ni nafiso ma ki zauna kici arziki kema"
Tuni Yaya Abu ta hau washe baki
Kabiru kuwa yace "toh tunda gobe zaki koma mai zai hana ki shirya ki tafi kasuwa Yaya Abu ta raka ki ki siyo kayan tsaraba ai bakya tafi haka ba komai ba"
Tuni suka washe baki su biyu Suka hau godiya da Addu'a
Kabiru cikin tsananin murna ya tashi ya fito daga d'akin
Dan da wanan zai samu yayi abinda zai yi dan yasan Sajeeda na can kila ta kasa tashi duk da bai lekata ba
Dubu hamsin ya d'auko daga dakinsa ya koma d'akin Yesmeen ya mikawa Yaya Asmau su kuwa sai godiya suke masa yace ba komai ya koma palo ya zauna.
Sai da sukayi wanka Suka karya suka fito Suka leka Sajeeda dake ta numfarfashi idonta jajjur dan ko bacci bata yi ba.
Sannu kawai Suka mata suna sauri suke zasu je kasuwa su dawo ko magana basu bari tayi ba Suka yi waje.
Kabiru dake labe a daki Yana ganin sun fita bai yi wata wata ba ya nufi d'akin yesmeen.....
Assalamualaikum Barkanmu da wannan lokacin AUNTY ZEE TAKU CE ,Ina uwar gida Amarya da yanmata albishir gareku
BONONZA; BONONZA;BONONZA;
Nazo maku da SAHIHIN MAGANIN CIRE TUMBI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI,KINCI GAYU ANA TAMBAYARKI YAUSHE ZAKI HAIHU TUMBI YA HANAKI ADO DA KWALLIYA SHA KURUMINKI NAZO MAKI DA MAGANI CIKIN SATI DAYA ZAKI BAN LABARI ZAN DANDANA MAKU SHI AKAN RABIN KUDINSHI DAGA NAN ZUWA SATI DAYA 7K DUK ROBA DAYA KI BIYA 3500 KI MALLAKI NAKI NAN DA SATI DAYA ZAI KOMA 7K
MAGANIN BREAST WANDA ZAICIKO MAKI DA TUWON NONO DAN ALLAH KIJARABA ZAKIZO KINA GODIYA DAN DUK WADDA TA GWADA SAITA DAWO MANYAN MATA SUKE GYARA KAMAR YANDA KUKASANI 8K YAKE ZANKARA TALLATA MAKU SHI KI BIYA 4K KI MALLAKI NAKI
KI BIYA TA WANNAN ACCOUNT DIN KITURA MAN SHAIDAR BIYA
3968303018
ZAINAB SHU AIBU
FCMB
08162859027
*WANAN NOVEL DIN NA KUDI NE NA HADA KU DA FIYAYYEN HALLITA ANNABI MUHAMMAD SALLAHU ALAIHI WA SALAM KARKU MIN SHARING NOVEL IDAN BANA KALLON KI ALLAH YANA KALLON KI KUDIN KARATU KIKA BIYA BANA MALLAKA BA IDAN KIKA FITAR NA BAR KI DA ALLAH GA MAI BUKATA SAI TA BIYA 500 ZUWA WANAN ACCT DIN 2029764071 FIRST BANK NAFISA NUHU KO KATIN MTN TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08068484400 SAI A TURO DA SHAIDAR BIYA TA WANAN LAYIN 08033719070 KO WANAN LAYIN 08033719070 MUTANEN NIGER KUMA SU NEMI WANAN LAMBAR +227 96 82 89 84*
*PAGE 14*